Showing 99001 words to 102000 words out of 110620 words
ya wani ruɗe da jin maganan nata . A'isha da bakin ki ,kika furta kina So na?. Ehye mana Dama na taba cewa ' Bana Son ka ne ?. A'a kawai dai nayi mamaki ne don Nasan da Laifin da nayi ma zuciyar ki . Wal tayi da idanun ta kamin tace " Eh Nima bazata nayi maka ,wurin faɗa maka Sirrin dake zuciya ta , ina Son ka , kuma nasan ka fara So na a lokacin da ban san kai na ba bare wani kalmar so . Na yafe maka duka Abun da kayi mun ,ka roƙi Allah ya mana baki ɗaya. Yaa Aaaryaan nasan ba'a son ran ka kayi mun abun da kayi ba . Saboda kubutar dani ne daga sharrin FƳAAƊE , da kuma kaidin mazaje biyu da suke kokarin lalata mun Rayuwa wato Ya Nawaaz da Ya Sadeeq , Kuma suma na yafe masu har abada kaman yanda na yafe maka .
Gimtse Fuskar sa Aaryaann yayi yana cewa " Me ya kawo magaanan Nawaaz da Sadeeq anan , muna tare kuma ? Babu hadin ki dasu Kinji na faɗa Miki .? Yanda taji ya fara Daukar zafi a abun yasa ta Yin ƙasa da murya tana kama hannun sa tare da Cewa" Na tuba ba zan sake ba to . Shiru yayi mata sai zuciyar sa dake tafasa masa kawai duka don jin ta ambaci Sunan Su Nawaaz . Kokarin Miƙewa take yi wannan yasa Aaryaan kai Hannun sa yana komawa da ita cikin Arroncy din sa na baya son wasa yace " Ina kuma zaki?. Murmushi A'isha Farida tayi kamin tace " A'a Zan sauka ne gwiwa ta kasa nayi ma my Boss knee down ko zai amshi tuba na ya yafe mun. " Dariya taga yayi mata sosai yana kai bakin sa tare da fara sumbatar laɓɓan ta . Bata yi yunƙurin dakatar dashi ba tana ji yana sarrafa Albarkatun ta cikin Salon sa Da gwanewa . Hannun sa yakai yana shafa Virgina ɗin ta a hankali tare da cewa " Ina Son lafiyar ki Bana son Na kawo ɓarakar da zan haifar maki da wani ciwon. Shiru tayi masa don bata fahimci inda zancen ya nufa ba . Nan kuwa shi yaso saka mata yatsa ne ya fara cin ta dashi kaman yanda ya saba yi da Sauran Ƙaruwan sa , Amma kuma sai yaji ba zai iya ba don yasan hakan da illa ga Ƴa mace . Harshen sa yakai yana tsotsan Farjin ta a hankali tare da shafa Gyefen Wurin ,Lumshe ido A'isha Farida keyi a hankali tana kai Hannun ta tare da shafa Sumar kan sa , tana jin wani irin zuuuuzzuzaam . Aaaahhh Aaaahhh Ahhhhh ta fara matse ƙafar ta tana kokarin rufe Durin nata. Kansa ya kuma sakawa a wurin yana Ci-gaba da tsotson Virgina ɗin ta tare da Karkaɗa Yar tsakar ta da Harshen sa . Jin dadi da zakin madarar ta dake dogo masa yake kamar zuma . Zare Harshen sa yayi tare da cewa " Eaasha baby kika ce bai warke ba ?. Shiru tayi masa tana kasa masa magana don ta ya gama motsa ta da kyau . Murmushi yayi yana kai bakin sa tare da Cigaba da sha mata yana damƙar Ɗan tsakar ta dake rawa kar² . Jin wani irin dadi tayi mai Ɗaukewar Duka damuwa . Aaaahhhh uaahhhhh oooohhhhh Ashhhhhh Yaaa Aaarrrr.....Hannun sa yasa yana rufe bakin ta tare da Cigaba da Sarrafa harshen sa yanda yake so . Yanda taji yana shan Durin ta daban dana ɗazu , Wato abun nasa iri iri ne .
Danne ƙafafun ta take tana ɗaga su Numfashin A'isha ji take kaman zai ɗauke don Daɗi. Kusan mintuna sha biyar ya ɗauka yana romance Din ta , kamin ya ɗago da fuskar sa yana shafa Gyefen Kuncin ta yanda tayi zufa sosai . Da Daɗi na cigaba.? Shiru tayi masa duk da gaba ɗaya Ya fara manta natsuwar ta ,amma kunyar nan na y'a mace yasa ta ƙasa basa amsa sai kasa da tayi da kan ta . Murmushi yayi yana cewa " Hakan ma ya ishe Ni Eashhaa Ta yi barci to Sleep well . Ya kare maganan tare komawa yana kwanciyar sa . Shiru tayi masa tana jin wani irin kaikaiyi tamkar ana soka mata Allura a gindin ta .
Shi kuwa Yasan sam ba zata iya jurewa ba don so yake tsakanin su duk wata Kunya ta kau . Yanda idan suka koma Gida Sabon Rayuwa zasu yi a tare mai cike da jin dadi . Rufe idanun sa yayi yana jin yanda Buran sa ke Ɗagawa tayi ƙyaaam amma ya daure yana jan Blanket tare da rufa mata itama yana cewa " Oya good night . Kusan mintuna biyu ta ɗauka tana danne Numfashin ta da yanda take ji , kawai sai ta fara kuka a hankali tana shasheka a ciki ciki . Wani iri yaji a zuciyar sa amma kuma sai ya daure bai ce mata komai ba . Saurin matsawa tayi kusa dashi tana fara shafa ko ina na jikin shi tare sha jijjiga shi tana kirar suna shi.......
FƳAAƊE
71-72
A hankali ya ware idanun sa da suka yi ja saboda Jaraba . Mene ba kiyi barci ba ? . Kuka ta saka masa Wanda yayi saurin tashi daga Ƙwancen da yake . A'isha mene ne ?. Shi da yake Jirar Amsan ta kawai sai Gani yayi ta kai hannun ta tana kama Sandar Girman sa🍌 tare da fara shafawa tana matsa ta tare da sauke Numfashi sama sama , Kuka take yi masa tare da cewa " Kai ne kayi mun ,kai ne wayyoo mama.....Ganin yanda duka ta urince yasa shi kai hannun sa yana kwantar da ita tare da ɗaga ƙafan ta yana warewa tare da shiga tsakankanin ta . A hankali yake saita Bananan sa ciki tare da Dannata cike da gwanewa yana Addu'ar Saduwa da iyali ,wanda Ni kaina sai da nayi mamaki ashe da hankalin sa da kuma ilimin sa yake aikata duk wata ɓanna , lallai Aure shiriya ce kuma gyara ne ga yaran mu musamman matasa masu fama da Rawar kai. Wani irin ɗumi mai daɗi take ji yana shigar ta wanda yake kai mata saƙo Har Ƙwanya....Aaaahhhh Ushhhhh Aaaryaan ya fara jin Wani irin ni'imar ta na ratsa shi danna Buran sa yake a hankali cikin Durin ta har ya shirgar duka ,wani irin ihu ya saki tare da Fadin " oooooo Uaaaaaahhhhh Oh My God...! Aaaah Ashhhhhh Daɗiiiiiiiiiiiiii uuuhhhhhhh fara cin ta yake da Sauri da Sauri yana shigar ta tare da sukuwa yana Ihun Daɗi . Wani irin bugun Durin ta yayi da Madam Bananan 🍌 wanda sam bata san lokacin ta fara ihu tana kirar sunan sa ba , Ya Aaaryaan Ahhhhh Huuuaaahhhh ya isaaaaaaaa ya Aaryaan Ya isaaaaaa Aaaaahhh ohhhhhhh. Hannun sa yakai yana murzar nonon ta tare da mulmulan Nipples ɗin ta yana Cigaba da yi mata Gwatso yana danna Alkalaman sa ciki . Ni dai Ganin haka babu ranan yin realesing yasa Ni saurin Tarkato yan system dina , Da Ajender na da biro ina Saurin hitowa tare da cewa Bari na leko Gida Nigeria . Mu ga yanda tsarin sabon gwamnatin namu yake .
**
Shashancin banza Shashancin Wofi . Gaskiya wannan abun fa ba Abun a saka ido bane , tun da muke da Aaaryaan bamu taɓa ce masa yayi yaƙi ba sai a wannan karon . Kwana nawa ne da masa magana akan su dawo amma shiru kake ji . Cewan Hajiya Kubrah wacce take Ganin ta samu Gindin zama a cikin gidan Marshal Abdu Kareem . Shiru Mama tayi duk da irin ranta dake tafasa ita fa laifin Aaryaann take gani sam bata ganin laifin Ɗiyar nata . Hajiya kaka ne tace" Ooo. To yanzu Waye mai laifin a cikin su kenan kuke nufi?. Mom Lubna ce ta kalle su da Daddy Abdu Kareem dake tsaye yana Ganin ikon Allah . Mom Lubna ce ta fara magana da cewa " Aaryaan shine cikakken mai laifi dole a faɗi Gaskiya indai tazo duk dacin ta fa Hajiya Kubrah . Wannan yarinya A'isha tana da Tarbiyya Alhmdlh , Wallah ina da tabbacin Aaaryaan ne yayi mata karfakarfa don babu yanda ta iya da shi ,kina sane da yanda yake He's Arrogant person Hulɗa da shi da Wuyar gaske . Bare kuma ya nuna yana Son ta kuma da gaske , ai sai kuma yanda yayi da mu da ita .
To ke Hajiya Hadiza ki kira yar tsintuwar ki ,ki faɗa mata Jarabar ya isa haka ta dawo da ita da Aaaryaan . Don dai nasan shi ba haka yake ba . Rintse ido Mama tayi kamin tace " Haba Hajiya Kubrah mu fa manya ne ,kuma ba kananun yara ba , ki duba fa gaban iyayen mu muke Hajiya kaka dama shi kan shi Daddy marshal bai kama ta Wannan maganan ya ringa fitowa daga bakin ki ba . Ya fito . Dama fa tuni nasan kin kawo wannan yarinyar ne don idan Marshal ya mutu ku ci gado tudu biyu . To ba zai.......Daddy ne ya katse ta cikin Muryar sa na sojoji babu tsoro ko wasa yace " Kubrah ki tattara ki fice mun Daga Gida cikin Sa'a Ɗaya ,na sake ki kuma babu dawowa tsakanin Ni dake har Abada .!
Innalillahi wainna ilaihir raji'un shine kalmar da Mama tayi tana miƙewa tsaye . Itako Hajiya Lubna kasa magana tayi , kan ta ya kulle ta rasa abun faɗa . Mama ne ta fara cewa " Yallaɓai Anya kana hayyacin ka kuwa ? Ka san me kake faɗi? Wannan fa Hajiya Kubrah ce , Ta matsa kusa dashi tana cewa " Hajiya Kubrah matar ka . Sai kuma mene ina sane ina Hayyaci na , Na sake na sake na sake .... Ya maimaita maganan har sau uku . Zubewa Mama tayi anan tana Cigaba da salallami hawaye na fara zubo mata . Don Allah Alh kar laifin Wani ya shafi Wani Aaaryaan.... Katse Mama yayi yana cewa " Hadiza yau Ni muke musayar magana dake ? Ina Ruwan ki , Babu Abin da ya Aaaryaan yayi mun , Kubrah ita ce sanadin lalacewar yaro na guda daya da Allah ya bani . Duka saboda son abun duniya .
Jikin Hajiya Kubrah rawa yake yi cikin tashin hankali take fadin , Alhaji Ni kuwa? Alhaji ko mene aka ce maka akai na sharri ne ,munyi Aure soyayya ba kiyayya ba ...yi min shiru ku brah shaidaniya Makira . Kin cuce Ni kin cuci Hadiza kin kuma cuci Aaryaann da Family na duka . Allah sai ya saka mana , Aaryaan Ɗan Albarka ne , Yasan mene kika yi mana ,kikayi ma Mahaifiyar sa da mahaifin sa dama shi kan sa ,amma kuma bai taɓa Faɗa mawa kowa ba ,bai kuma taɓa tanka tanka dake ba ya barki da Allah . Don haka ki fice mun Daga Gida . Hajiya kaka ne da tayi mutuwar zaune ta furta " A'a Abdul kareemu babu inda Kubrah zata je Hauka kake yi ne ? Saki fa ? Wani laifi tayi maka haka kayi mata saki har uku a lokaci guda?.
Hajiya xan kunna Miki CCTV Camera na wannan gidan ki ƙalla duka abun da ya wakana tun daga wata uku baya har Izuwa yau . Anan zaki san Wacece Kubrah . Ita tayi ma Hadiza sihiri ta shiga duniya da Aure na . Sannan bata barta ba take bibiyar jinin ta ta jefa shi hanyar zina.... Innalillahi wainna ilaihir raji'un Hajiya kaka tace tana dafe Ƙirji ,wanda Jin hakan yasa Mama Fashewa da Kuka . Kubrah me nayi Miki ? Me yasa baki tsaya akai na na sai da kika tsallaka kan Aaryaan , Ba komai ƙaddarar muce kije na yafe Miki .
Ai wallahi ba zan yafe mata ba Ni kuma ?. Hajiya Lubna kan rikici tayi maganan tana sauke Mayafin ta kasa na a mutu ko ayi rai . A'a Lubnah daka ." Hajiya kaka tayi maganan tare da Cigaba da cewa" Ki barta kar ki haɗa Jiki da irin wa'annan gurɓatattun . Taje da Allah . Idanun Hajiya Lubna sun kaɗa ƙwallah na kwanciya mata , Jan Hannun Hajiya Kubrah tayi tana janta da karfi tare da Wurga wajen farfajiyar gidan . Yanda kike haka zaki fita ,ai dama ba da uwar wani Abu kika zo cikin Gidan nan ba. Muguwa shaidaniya Makira , inshallah yanda kika yi mana kin bar kara ganin haske a rayuwar ki .kuma inshallah kin bar kara Inuwa daya da Alheri sai sharri , alherin wannan rana ya kau miki ,sharrin sa ya sauka gare ki . Wani irin kallo Kubrah tayi mata ,kamin ta gyara kallabin kan ta tana taɓe baki tare da cewa " Ni banzo da komai ba kaman yanda kika ce ,amma a yanzu ina da biliyoyin kudade sanadin Dan uwan ya'yan ki ,kin ga ko anan makirci yayi rana ya kuma yi riba . Sai mene don ya sake Ni . Yanzu zan fara duniya ta . Juyawa tayi babu nadama tana barin Farfajiyar gidan ,don tasan me ta tara . Kuka Mom Lubna tasa tana faɗin Allah ka saka mana tare da komawa Falon .
FƳAAƊE
73-74
Bayan fitar Hajiya Kubrah a wayar ta ne ta sayi online Ticket na barin Nigeria zuwa Dubai. Kasantuwar Ta bar moton ta a gidan Abdu Kareem wannan yasa ta nufar Hanyar moto tare da kirar wata aminiyar ta Zuwaira akan Ta taho ta dauke ta. Tafiya take zuciyar ta ko girgiɗi bare kuma damuwa akan Abin da ya faru . Tsallaka Titi tazo yi ba tare da ta lura ba kaman An sakar mata da yana wata moto na zuwa tayi sama da ita tare da nanata a ƙasar Ƙwalta . Ba tare da Sani ba Wani moton dake bayan wanda ya kaɗe ta yazo yabi ta kan ta ,tayar moton na fasa Kan Hajiya Kubrah yana hadewa da Ƙwalta . Innalillahi wainna ilaihir raji'un Karshen tikaki Allah kayi mana cikawa da kyau da imani Amin .
**
A hankali ta buɗe idanun ta tana kallon Aaaryaan dake Tsugunne Gaban Gadon Majinyatan da aka Ɗaura ta tana Kwance . Hannun ta ya riƙe gam yana kissing kaman Wanda aka ce masa Wannan shine rabuwar su ta har Abada . Hawayen idanun sa ne taji ya zuba a hannun ta wanda cikin sauri tasa hannun dayan tana ɗago fuskar sa . Ya Aaryaann kuka kuma ? Idan kana kuka zan fasa Wannan Aikin ,ba zan bari ayi mun ba , gwara mu koma Nigeria kawai na mutu A haka . Kallon ƙwayar idanun ta yayi inda yaga zallar Soyayyar shi . Murmushi yayi yana danne damuwar sa . A hankali ya furta zanyi kewar ki sosai . Kallon shi tayi tana cewa " Nima haka Ya Aaryaann . Ka kula da kan ka . Idan aikin yayi masu yanda suke so a kwana uku suka ce zan fito . Doctor ne da yaga Soyayyar tasu taki yanke wa ya kama Aaryaan yana rike Hannun sa kaman wanda zai masa magana ,yana masa Nurses din magana da ido akan su tafi da A'isha Farida . Tana kallon sa ana shigar da ita dakin idanun ta ne suka fara tsiyayar da Hawayen da ta rasa gane na menene . Bayan Doctor yaga An wuce da ita ne yace ma Aaaryaan , Zai iya tafiya yanzu zasu shiga Aiki . Bin bayan Doctor yayi da kallo da kuma hanyar da aka wuce da A'isha Farida idanun sa suna sauyawa daga fari zuwa ja . A hankali maganan ya dawo masa kamin su taho asibitin a safiyar yau . Ya Aaryaann a duk lokacin da kake kewata ka sani Nima ina jin kewar ka fiye da nawa . Idan kana cikin bakin ciki da damuwar bana kusa da kai . Plsssss ka rinƙa tunawa da rayuwar jiya da shekaran juya da muka yi da kai nasan zuciyar ka zata yi sanyi sosai . Ina son ka ya Aaryaann .
Dawowa daga tunanin sa yayi yana
Lumshe ido yana Furta " Ina Son ki Matata my luv . My wife . Juyawa yayi a hankali yana komawa Tare da nufar moton sa . Wayoyin sa duka ya kashe wanda yasan za'a iya neman sa don baya buƙatar kowa a yanzu a cikin kewa yake . A haka kwana uku aka yi aikin Amma Aaryaann bai ga A'isha ba ,don likitocin since a bari tayi sati guda aikin su zaifi tafiya yanda suke so babu matsala . Alhamdulillah ido fa ya bude kullum itama A'ishah bata da Aiki sai tambayar likitocin Ya Aaryaann ,wanda a haka suke rarradhin ta tare da sanar mata Sai nan da Kwana ki uku zuwa hudu zasu hadu . A ranan da A'isha ta cika kwanaki biyar ne Aaaryaan yasa aka saki su Haali da Bie-bie . Kamin ya cigaba da Rayuwar sa tattare da kewar Matar sa .
Yau Alhamis tun da Safiyar ranan ya kimtsa yana karin kumallo hankali kwance don yau ne ranan da zai ga A'isha kuma su dawo rayuwa a tare ,don a yau za'a Bata sallama . Fitowa yayi cikin shigar Cort yana ƙoƙarin shiga moto ne suka yi ido biyu da Naawaaz da Aaslaam da suke kokarin shigowa . Tsayawa yayi yana kallon su fuska babu yabo babu fallasa . Cikin nuna farin ciki da ganin Aaryaann suka nufe shi Aaslaam na Hugging din shi tare da Cewa " miss my best friend . Ok yace Yana cigaba da Cewa" Ya akayi me ya kawo ku?. Ina A'isha? Nawaaz yayi Maganan kan sa tsaye . Wani irin kallo Aaaryaan yayi masa kamin yace " Me kake neman matata da shi .? Laifi ne da muna yayin ta mun tambaye ta ?. Mama ta damu tana son Ganin ta . Pls Aaryaann ku dawo Gida .
Wani irin kallo Aaaryaan yayi masu kamin yace " Dama munce ba zamu dawo bane ? Shiru suka yi basu kuma ce masa komai ba ,don sun lura