Showing 78001 words to 81000 words out of 110620 words
fara Aje surika ta bangaren Namiji , dukan su basu Aurar da Yaran su maza ba tukuna sai a kan Nawaaz . Yusrah ce ta shigo falon cike da Hargogowa take Faɗin " Momy yanzu kin Amince Ya Naaawaaz ya Auro mana Irin tsintattu? . Kamin Mom Lubnah ta bata Amsa ne Ta juya Ga su Hjy Nasiba tana faɗin " Mommy ku duba Wannan maganan , Yarinyar da bata da Ahali wacce aka tsince ta a kwararo ne zamu hada Jini da ita ? Yawanci Duk Wanda aka tsinta wallahi shegu ne marasa Uba , don mai Uba ana tare tsakanin Uwa da Uba ba zasu taba yarda Ɗiyar su ba . Girgiza Kai su Hajiya Madina suka yi alamun maganan Yusrah ya yi tasiri a zuciyar su .
Wani irin duba Hajiya Lubna tayi ma Ɗiyar nata ,kana ta yi wani murmushi mai ciwo . Yusrah kenan ,to bari na faɗa Miki Wani sirri da baki taɓa Sani ba , haka kowa ma bai Sani ba , sai Hajiya Madina gata Zaune da kuma mahaifin ki . Kin daina zagin wanda aka tsinta a kwararo dumin kuwa Ni Mahaifiyar ki na Yarda Ƴar ciki na , Yar dana Haifa da ciki na tayi Wata Tara da kwanaki .!
Cike da Matsanancin tsoron maganan nata da Firgici Yusraht tace " What .? Mom ban gane ba .?
Gyara tsayuwa Mom Lubnah tayi kana tace " Ki fahimta Ni Lubna na yarda Gudan Jini na kuma da sanina saboda gudun Wani tashin Hankali wanda dole tasaka Ni yin hakan a rayuwa , Wannan dalilin yasa na so Nawaaz ya Auri A'isha Farida ko Allah ya gafarta mun Laifin dana Aikata . Tun daga Ranan dana yarda Gudan Jini na Ban ƙara zaman lafiya ba har yau. Kuma karin Albishir kin san Meye bayan rabuwa da Ita sai naji Allah ya jarabe Ni da Soyayyar ta wanda bana yin makamancin irin sa Gare ku .
Momy me kike nufi ? Kin haifi yar Zina kike so Kice ? . Hunmm Yusra kenan , Ƙanwa ce gare ki , kuma mahaifin ki shine mahaifin wannan yarinya , don haka na barki sauran zancen kije ki tambayi Mahaifin ku zai baki labari . Kin nuna bakya buƙatar Auren A'isha Farida da Naawaaz to Abun ka ga Adalci da son bare a jinin mu yake , a yau din nan an daura Auren Aaaryan da A'isha Farida . Wani yuuuuuuuu Yusrah tayi tana kallon Mom Lubnah cike da kokonto . Mommy it is serious?.
Takawa Mom Lubnah tayi a Hankali zuwa inda Yusrah take kana tace " Ban taɓa faɗa Miki karya ba. A yanzu A'isha Farida mata ce ga Aaryaann ba Nawaaz ba , yanzun nan Daddyn ki ke fada mun tsayuwar da nayi kenan sannan nayi farin ciki ,duka jini na ne suka samu ba bare ba .
Masifa....! Waye ya yanke Wannan Ɗanyar Hukuncin Auren , Wanda sai anyi nadama Ba kaɗan ba . Wallahi Ni ne kaɗai zan Auri Aaaryan ba A'isha tsintacciya mara Asali shegiya ba . Tasssssss" . Mom ta dauke fuskar ta da Mari . Iya kalaman ki , a gabana kike ba gaban Su Hajiya kaka da suke mara maki baya ba da Daddyn ki , kike iskancin da ran ki yake so . Alhamdulillah Aisha itama a yanzu A halin mu ce . Ki rata kai tsaye da Antyn ki kaman yanda kike kirar Aaaryaan da Yaya ."
Kallon Mommy Lubnah take yi abun jin sa take tamkar Almara . Muryar Mom Lubnah ne ya cigaba da amsa kuwa cikin daga Sauti na babu wasa a maganan ta take cewa " A haka kike Fadin Aaaryaan kike so.? Dube ki kalli shigar ki a matsayin ki na diyar Hausa Fulani Yusrah baki da cikakkun Kaya na Hausawa da suka kai Biyar , amma Ƙananun kayan ki sun haura hanci Dari wanda suke ajiye baki taba sakawa ba . To Wallhi ko Aaaryaan ya amsa Auren ki Ni sai na Hana , saboda dukan ku ina maku addu'ar samun Mata na gari ne , ke kuma miji mai malami wanda zai kintsaki .
What.? Mom bakya So na You hate me . Kin tsane ne Mommy me nayi Miki? Ni zaki haɗa Da Wai malami ? To zan je Wurin Hajiya Kaka a yanzu aka Ɗaura Auren A'isha da Aaaryaan to nima yanzu sai an daura dani , don shi kadai nake so a rayuwa ta idan kuma anki sai dai na mutu ba Aure ....! Juyawa tayi fuuuuuu tana barin falon da Gudu, yayin da Hajiya Madina ke Kirar ta cikin sauri , tare da bin bayan Yusrah . Kama Mommy Lubnah Arch. Nasiba tayi tana zaunar da ita a saman Kantsatstsun Kujerun falon masu daukar Hankali. Ruwa tayi saurin bata a cup tana Dafa mata Ƙirjin ta dake Harbawa kaman zai fito. Idanun Mommy Lubnah sun duddulo Ƙwallah ta share da Hanckie tare da furta " me yasa na haifi Yarinya irin Yusrah , Me yasa ta taso mun a haka ?. A'a Hajiya Addu'a duka haka fa yaran namu suke kema kin sani , Addu'a kawai muke masu . Basu iya magana bane ba , Kin san goyan mu da tarbiyyar mu daban dana talakawa wanda kullum cikin Tsawa suke ma yara , yara su taso babu Basira sai biyayya da zasu rinƙa yi tamkar wacce suka halicce ya'yan . Lumshe Ido Momy tayi tare da cewa " Allah ina rokon ka Indai yata tana Raye kasa ta samu tarbiyya ingantacciya , Allah kuma ka haɗa Ni da ita ko sau ɗaya ne a rayuwa kamin mutuwa na . Ina jin soyayyar ta tamkar rayuwa ta koma fiye . Idan kuma ta mutu Allah ya jikanta da Rahma ka yafe mun Abun da na aikata . dafa ta Hajiya Nasiba tayi tana faɗin " Inshallah Allahumma Amin ."
**
Ɓangaren Aaryaann kuwa Tun da suka zauna Jirgin su ta ɗaga ya fara jin jikin sa na tsuma , Sha'awar sa na motsa masa bana Wasa ba . Yanda marar sa ke Daure masa ga 🍌 ta tsaya tayi cirrr ko lankwasa takiyi duk yanda yayi , Sauke Numfashi yake yi sama sama Yayin da A'isha Farida ke Rungume a jikin sa tana can tana shaƙar iska mai dadi tare da barci mai Natsuwa da kwanciyar Hankali , Hannun sa yasa yana shafa Sumar kan ta tare da Kai bakin sa yana lasar Wuyar ta , Ko zai samu sassauci ,amma abun ya faskara masa . Wani irin muguwar Sha'awar ta ne yaji yana fuzgar sa wanda ya gagara saita kansa, Hannun ta ya ɗago yana kissing din shi da laɓɓan sa kana ya ɗaura akan 🍌 sa yana fara matsawa tare da Sarrafa Hannun nata da kan sa . Tun yana shafa taffan Hannun ta akai har ya kai ga Zura Hannun nata ciki yana shafa Ƙatuwar Buran sa da take neman Agaji .
A hankali ta fara motsa idanun ta tana ware su daga Barcin da ya dauke ta mai nauyin gaske .
```FƳAAƊE.!```
*(Erotic and Sympathetic Story)*
Ayshatou Mamanteddy
***43-44***
*SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN*
🏷️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN.....
*📍 OUR SERVICES*
✒️LOGO DESIGN
✒️LOGO PACKAGE
✒️ FLYER DESIGN
✒️ BIRTHDAY FLYER
✒️ INVITATION CARD
✒️ADVERT VEDIO
✒️ DIGITAL INVITATION
✒️ STICKERS DESIGN
✒️AND LOTS OF
📝DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN
Whatsapp:07045125150
Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals 🥰🤗.
**
*Littafin Fƴaɗe na kuɗi ne Don Allah Idan baki biya Ni ba kar ki karanta mun ... Regular payment ₦500... VIP group ₦1000... Special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .*
Saurin Miƙewa tayi daga Jikin shi idanun ta na Sauka akan Hannun sa dake sarƙe cikin nata yana Aikin Ligwigwitar 🍌 wani irin zabura tayi cike da Tsoro ta bude baki tana Shirin Tsala masa Ihu wanda Ganin Hakan yasa Aaaryaan saurin rufe bakin ta da Taffan Hannun sa . Kokarin Kwace kan ta take yi cikin Wani irin murya wanda bata Taɓa Jin sa da irin saba. Sorry please ". Ba zan Ƙara Miki komai ba , Pls kar kiyi kuka mun kusa Isa ƙasar America nan da Mintuna talatin . Janye Hannun ta tayi daga nasa tana Ƙwacewa da Karfi kamin ta cigaba da bin sa da Wani irin kallo na tsanar wannan Halin nasa . Yah Aaaryaan duba fa ka gani ,kalli Abin da kake mun ? Kuma har kake tunanin na zauna da kai ? Me yasa zaka kawo Ni nan ba tare da sani na ba. ? Ba zan iya zama da mai Hali irin naka ba kullum a iskanci , Ni ban taba Ganin Dan......shiru tayi tana kasa ƙarike maganan na ta . Idanun sa ne suka Kaɗa sunyi jajir sosai kamar garwashi . A'isha ki ƙarike maganan ki , Dan iska ne Ni Ko? Ki rani da komai ma , ba zan ji Haushi ba , Amma ki sani Ni mijin ki ne aljannar ki tana rafin karkashin kafa na ,ko badon Ni ba da zuciya ta yanda take bugawa a duk lokacin da kika faɗa mun magana mara Dadi , to ko don Matsayi na namijin ki na roƙeki A'isha ki daina Irin wannan kalaman a gare Ni . Dakatawa yayi da maganan yana kallon ta don itama Wani Irin kallo na shakku take masa . Yah Aaaryaan .! Ta kira sunan sa cikin Sanyayyar Muryar ta , don yanda taga Fuskar sa ya sauya idanun sa kadai ta duba taji jikin ta yayi sanyi , Amma kuma maganan sa ne yafi Bama zuciyar ta mamaki.
A hankali ya Ɗago idanun sa yana ƙara kafe ta da kallo kamin ya motsa laɓɓan sa tare da cewa " Yes Mrs Aaryaan . kallon shi tayi a zuciyar ta tana cewa " Anya Wannan maganan nasa Babu yaudara a ciki? Ya raba Ni da kowa nawa ya kawo Ni nan .? Ta wannan tunanin ne tare da kasa masa magana ta fara jin Jirgin na yin ƙasa Alamun sauka . Mintuna biyar tsakani suka sauka a airport na ƙasar America ,inda cikin Wani irin Salo yake bi da ita don ya fahimci a tutse take . A'isha Mun iso.! Juyar da kallon ta tayi akan sa kamin ta miƙe yana saurin riƙo ta , Cikin Sauri ta kalle shi suna yin ido biyu taga yana murmushi tare da fadin " Kiyi A hankali Saboda Lafiyar ki , yana maganan tare da duban Ta tun daga Sama Har Ƙasa . Gaban ta ne ya faɗi Dammm³. Me yake nufi da nabi a hankali ?. Ganin yanda ƙwayar idanun sa suka kefe Ƙirjin ta da breast ɗin da kallo zuwa shafaffen cikin ta yasa ta ƙara jefa zuciyar ta zullumi da Tashin hankali . Buɗe Baki tayi zata yi masa magana ,amma sai taga ya tashi yana kama hannun ta ,daga Bayan ta ne taji Muryar matuƙin jirgin cikin Harshen Turanci yake Faɗin ' Welcome to America Mr&Mrs . Juyawa A'isha tayi tana ji Aaryaan ya riƙe Mata Hannu suna sauka step din Jirgin , Wurin yanda ta gani tamkar kasuwa ya ƙayatar da ita ainun . Ko ina mutane ga wasu jiragen masu tashi da Sauka . Kai tsaye suka fara isowa inda Wasu Suka Ɗaga masu Wani Abu mai kama da frame an rubuta welcome mr. And Mrsss Aaaryaan ." Saurin juyawa tayi tana kallon Aaaryaan irin na mamakin kaga Abin da ko na gani ..? Murmushi taga Ya sakar mata mai kashe duk wani gaɓoɓin jiki yasa su suyi sanyi . Moton Dake bayan Baturen suka shiga , Yayin da ya jiyo yana biyo bayan su ta window ne ya miƙo frame din a karo na biyu , wanda Aaryaann yasa Hannu yana amsa tare da furta " Thnkyou . Shigowa Baturen yayi yana Jan moton tare da Nufar masaukin su .
**
Kaiwa da komowa Daddy keyi a gaban mutanen duka Familyn . Wannan wani irin Yaro ne ? Aaaryaaan.! Ya kira sunan cike da jinjinawa tare da matuƙar Jin zafin Abun da ya aikata masu . A hankali Naawaaz ya ɗago idanun sa don a yau kwana biyu kenan da dawo dashi asibiti . Haka Daddy tun ranan da aka Ɗaura Auren A'isha da Aaaryaan bai kuma maganan ba , Duk da Abun na nuƙurƙusan sa a zuciya . Kuma hakan bai So ba , bai so Sam a daura Auren da Aaaryaan ba , a cewan shi yanda ya gudu da A'isha sai dai ya dawo da ita . Kuma yana Gani Ayi Auren ta da Naawaaz babu yanda ya iya . Sam basu da ce ba . Abun da yake Fadi kenan a zuciyar shi don yasan Waye Aaryaan yasan Lalatan sa da yake da Manyan Hajiyoyi don abun nasa ya Wuce ƴammata wanda yasan duk iskancin dan iska Da iya yara mata yake ,to shi nashi gogewar ya wuce nan da Sa'oin Iyayen shi yake yi . Muryar Nawaaz ne ya katse su yana cewa " Daddy Dama nasan Aaaryaan shirun da yayi ba na haka kawai bane , Aaryaan shi ya fara nuna soyayyar A'isha , amma Saboda Mu ma muna Son ta sai muka yi masa karfa² a tunanin mu dama ba wani son ta yake ba . Ina tsoron Allah ina tsoron naga Aaaryaan na Son Abu kuma kuna temptation akai amma ya nuna ba komai ba zaka ji ko da bakin sa ba , Shirun Aaaryan abun tsoro ne ,don ga abun da yayi nan . Sai dai Alhmdlh Daddy Babu Abun da Aaryaan zai nema ba zan iya basa shi ba , Har matata wacce naso misali ma ba zai dauka ba ,kuma Daddy na bar masa A'isha Bari na Har Abada . Amma Abu ɗaya ne nake Tsoro shine Aaaryaan kar ya azabatar da A'isha Bazan iya Jurar ganin Hakan ba .."
Muryar Hajiya Kaka ne ya katse su wanda a sanyaye ta furta " Allah sarki Haƙa ake Son babba , Nawaaz Allah ya saka maka da Mafificin Alheri, ALLAH kuma ya baka mata ta Gari . Shi kuma Aaaryaan Allah ya bashi ikon kulawa da A'isha kaman yanda kayi kuduri amma Allah cika maka ba . Ya kamata Ku sanar masa cewa A'isha yanzu matar sa ce , Gudun da yayi da ita , don Allah ya dawo mana da Yarinya su zauna anan hankalin kowa ya kwanta . Mommy Lubnah ce ta ce " Kwarai kuwa ,ya kama ya dawo da ita ,don idan shi ya saba da Tafiya Abroad A'isha bata Saba ba , su dawo su tare a gidan su suyi zaman Sunna . Jin haka yasa Mama Numfasawa Wanda tun da Ake maganan bata tsoma baki ba ,don Aikin gama ya gama ,yanzu komai ya rage tsakanin ta da Aaaryaan ne . Girgiza Kai tayi tana furta " A'a Nifa A'isha bata isa Zaman Aure ba , Kuna Ganin yarinya Ƙarama Kamar Yar shekara Sha hudu a salɓin jiki sai na dauke ta naba Katon saurayi Kaman Aaaryaan ?. Gaskiya sai takara girma ,Ni dai kawai ya dawo mun da A'isha ,idan kuma bai dawo mun da ita ba Wallahi Ran sa sai ya ɓaci .! Ba wasa A Fuskar mama ,don sosai Aaaryaan ya kaita bango , kuma ita magann ta har cikin zuciya take yi , don a ganin ta Aaaryaan Kashe A'isha zaiyi duk ranan da ya sadu da ita .
Dariyar yake Hajiya Kubrah tayi kamin tace " A'a inshallah Babu abun da zai faru ma ,kuma yar ki tana cikin lafiya , amma fa yanzu A'isha matar sa ce,bamu da sauran iko da Ita ,sai shi kadai . Don haka yanzu idan na shiga Part Dina zan kara kirar sa na Jaraba ko Allah zai sa na same shi . Humm to Allah yasa .! Hajiya Kaka tace , yayin da duka wurin suka amsa da Amin .
**
A hankali A'isha ke kallon gidan da suka sauka tun daga Farfajiyar Gidan take kallo har ta iso Falo . Hoton frame ne ta gani dan madaidaci mai dauke da kyakyawar Fuskar Aaaryaaan cikin shiga irin tasu ,wanda a zuciyar ta cewa tayi dama kafi kama dasu ai mtswwww har rashin imanin , to ke wai ma me ya aike ki biyo shi ne ? , Nan take Wata zuciyar ta bata amsa da " Saboda kina Son shi a rayuwa , kuma saboda shine ɓoyayyen masoyin ki . Humm Numfasawa tayi tana kuma cigaba da cewa" To Mama tana Wani Hali ne?... Tana tsaka da Wannan maganan ne taji yayi Hugging din ta ta baya yana mannata da Ƙirjin shi ,idanun sa yana akan Hoton Sa da take kallo . Kee wannan kallon Haka kaman zaki cinye Ni? Gani kiyi ta kallona , Don nasan kina mun son da ba zaki taba gajiya da hakan ba. Saurin janye Jikin ta tayi daga nasa tana kokarin kauce masa taji ya riƙo hannun ta yana juyo da ita tana facing din sa . Kallon Sa take tamkar ta wanke Fuskar sa da Mari take ji ,amma ta gagara yin hakan . Wani irin murmushi yayi kamin ya ce " Wannan kallon na Meye sai kace mayya?. Kallon sa tayi tana cewa " Sai kace Mayu dai , Ai kai ka fara ." Kallon ta yayi cike da mamakin mayar masa da maganan da tayi kamin yace " Ohhh bieby bakin bai mutu ba ashe Har yanzu ." To kwantar da Hankali ina Son Wannan Tsiwar taki , kin tuna farkon Haɗuwar mu da dare Tsiwa kika yi abun ka ga kin saba , yara suka biyo ki zasu daka ki ,ki ka ɓoye a baya na ? Dana Sani na bari su gama jibgar ki tukuna sannan na kwace ki , wai amma har Nine Don ina Son ki kike mun Rashin kunya , Cox bakya SO na , kin shirya Auren Wani bani ba, bayan kin san ba zan iya Rayuwa bakya ba . Hummm Ya