Showing 102001 words to 105000 words out of 110620 words

Chapter 35 - FYADE COMPLT COMPLETE HAUSA NOVEL

11 Sep 2024

8162

har yanzu kishin bai sake sa ba ,bai kuma daina jin Haushin su ba .wanda sune ya kamata ma suyi masa ,amma da yake yafi su iya masifa sai cika wuya yake yi . Shiga moton sa yayi kaman zai bar su anan sai kuma yace ku shigo Mu tafi ."


**

Zaune take tana duba Wani hausa Nobel da wata nurse ta aje mata . Don yar Africa ce nurse din aiki ya kawo ta America . Wannan yasa yasan littafin Hausa iri da kala . Littafin MR.XXX take karantawa tana murmushi tare da yaba basirar da hazaƙar Marubuciya mmnteddy , Murmushi tayi tana cewa " Wooiuuu Ai Wannan badon badon ba da nace yafi Ya Aaaryaan ,Humm wake magaanan Ma Sir Umair na littafin sexxy Boss, bare kuma Muhammad na littafin Bafullatanan Ruga . Humm ai wannan ya wuce yanda kake zato .ko Aliyu na cikin littafin Ƙwarton manya albarka , bare kuma Umar na cikin siyasata ,Humm bare Jarumin Sojan mu Farouk na littafin Yar Aiki na . Tana tsaka da Wannan tunanin ne taji an budo ƙofan mai dauke da Glass ta ko ina ana shigowa . Tsayawa tayi tana kallon su cike da mamaki . A hankali take tuna farkon Ganin su a rayuwar ta kaman yanda suke a yanzu a haka ta gansu. Aaryaan ,Aslaaam Nawaaz....!

#Mamanteddy.

*🕊️FƳAAƊE...🕊️*

75-76

Bin su da Kallon da ta tsaya tana yi ne yasa Nawaaz cike da Tsokana yace " Kina Mamaki ne A'isha , Ai mutumin bai so mu zo ba . Aaslaam ne yace " Kuma bayan ba shine da ita kadai ba . Idan yana mijin ki ai mu yayyun ta ne baka isa ka hana mu zuwa inda A'isha take ba . Dariya A'isha tasa tana cewa " Ya Nawaaz Ya Aaslaam Sannun ku da zuwa . Inda take suka tako yayi da Nawaaz ya daura Hannun sa a saman kan ta yana ɗan taɓa saman Goshin ta tare da cewa " Komai naki yana lafiya .? Babu abun dake Miki ciwo?. Juyawa A'isha tayi da idanun ta tana kallon Inda Aaaryaan yake yana jikin Windown wurin . Duk da yaji Kishin taba masa A'isha da yayi amma sai ya dake tare da nuna ko in kula , a karkashin zuciyar sa kuma tafasa yake yi . Kallon Sa A'isha tayi yana sakin mata Murmushi tare da lumshe mata ido Alamun ta amsa sa . Wannan yasa Ta Kallon Nawaaz tana cewa " Ina lafiya lau Ya Nawaaz . Yanzu kina gani Har a duhu .? Dariya tayi tana amsa masa da eh . Aaslaam ne yace " Ko da An kashe hasken nan zaki Gani .? Eh mana Ya Aaslaam ai yanzu idanuna sun koma tamkar na Jaririyar da aka haifo ta yau . Kaga ko ma na fiku Gani da kyau . A wannan karon ba su Aslaam kadai ba , har Aaaryaan sai da ya dara . Mashaallh yau zamu tafi kin sani.? Kallon Nawaaz tayi tana juyawa tare da kallon Aaslaam kamin cike da farin ciki tace " Ya Aslaam da Gaske yau zan ga Mama .? Murmushi Aaslaam yayi yana furta " Inshallah ,yanzu zasu zo su shirya ki , sunce zaki zamana da medicated Glass na tsawon 2 to 3 month daga bisani zaki iya Cigaba da fita ko babu . Cike da ɗoki tace " Sun faɗa mun tun safe. Ok Bara yanzu Aaaryaan idan Kun shirya muna jirar ka a moto kasan daga nan direct airport zamu wuce . Hummm Sauke Numfashi yayi don tun da suka fara maganan har suka gama bai ce komai na sai a yanzu . Ok yayi kyau . Fita suka yi suna bashi Wuri don yayi magana da matan sa wanda Duka a zuciyoyin su suke jin nauyi amma a haka ba tare da kowa yace ma dan uwan sa komai ba suka ci-gaba da Addu'a a zuƙatan su akan Allah yayi masu zabi da Wata bayan A'isha .

Kallon Aaaryaan tayi ganin har sun fita bai motsa daga Inda yake ba , Wannan yasa ta yi masa Wani irin kallo mai tattare da nuna kewa tana cuno bakin ta gaba tare da shagwaɓe fuskan ta . Murmushi yayi mata yana takowa inda take tare da dan sunkuyowa yana kama Kuncin ta da hannayen sa biyu . Haka zaka ba matan naka kulawa.? Tayi masa maganan a shagwaɓe tare da yi masa kallo tana kafe shi da dara-daran idanun ta wanda yasa shi tsayawa yana kasa sarrafa tunanin sa ,kallon ta yake yi yana jin sabon yanayi na bin jinin jikin shi . Ganin yanda ya ke bin ta da kallo kaman yaga Sabon halitta yasa ta kokarin sauke ƙafarta kasa wanda hakan yasa shi saurin dakatar da ita yana cewa " I'm Sorry babe , kin canja kaman ba jinya kika yi ba .? Kina Kallon madubi kuwa , kin yi kyau tamkar ba Eashha ta dana Sani ba . Murmushi tayi tare da cuno masa ɗan mitsulin bakin ta tana masa Alaman kiss 😘 . Murmushi yayi yana kai bakin sa tare da daurawa labɓan sa akan nata yana kissing din lips ɗin nata a hankali . Shigowar wani babban likita ne yasa shi janye bakin shi daga nata , yayin da Doctor din yace " Sorry for interaction Sir Aaryaann . Bayani ya fara masa akan Sallamar A'isha a yanzu da zasu yi . Tare da ba Wata nurse dake bayan sa medical Glass yana cewa ta sanya ma A'isha. Murmushi A'isha tayi bayan Nurse ta sanya mata Wani eye Glass wanda zaka dauka ba medical ba ne don kyawun shi dakuma yanda ya zauna a fuskar ta . Yayi kama dana fation , Kallon Aaryaan tayi wanda fuskar sa ne dauke da murmushi ganin yanda Glass din yayi ma idanun ta da fuskar ta kyau . Wow. Ya furta yana kallon ta tana saka masa Dariya don kunsan ita din dama macece mai fara'a ga Surutu anan ne suke samun matsala da Aaaryaan don shi bai iya Wannan surutun nata ba . Kallon ta Nurse din tayi tana cewa " Wani irin shiga kike son Ayi Miki .?

Murmushi A'isha Farida tayi tana kallon Aaryaan tare da cewa" Ki tambaye sa duk wanda yace irin zaki mun . Murmushi Nurse din tayi don sosai sun Burgeta yanda taga suna soyayya kaman su lashe juna . Aaryaan ne ya kalli A'isha sosai kana ya kalli nurse din yana cewa "Arabian . Ok ku Dan bamu wuri . Juyawa duka suka yi suna barin room ɗin Yayin da ita kuma nurse din ke kokarin shirya A'isha cikin wani irin Black Abaya mai masifar kyau . Kammala Shirya ta tsaf tayi tana jan Hannun ta tare da kai gaban mirror don ta kalli kan ta kamin su fita . Ita kan A'isha ta kusa kasa gane kan ta . Wani irin ƙiba tayi mai kyau farin ta na fitowa , murmushi tayi Dimples ɗin ta na loɓawa . Hannun ta tasa tana gyara zaman gilashin idon ta wanda ya fadin sa ta sauka irin na zamani ba siriri ba . Wow thank you nurse . Ai wannan Aiki na ne wajibi akan ki . A tare suka fito suna barin Dakin , tun daga nesa Aaaryaan ya Hango su yanda Kasan balarabiya haka A'isha ta koma . Kasa motsi yayi yana godiya ma Allah da ya mallaka masa A'isha Farida a matsayin mata . Har suka iso Gaban sa bai ankara ba sai da A'isha ta kama hannun sa tana hura masa iska huuuuuu . Murmushi yayi itama tana Dariya . Juyawa yayi yana ma nurse din godiya kana ya Rungumo ta a tare suka fara bin lifta suna sauka Izuwa Farfajiyar Asibitin . Kin koma tamkar Yar kasar larabawa kin gan ki kuwa , Mama anya zata gane ki?. Murmushi A'isha tayi tana cewa " Uhmmm kai kuma wato Turai ne da kafarta gaba ɗaya ka saje dasu , kaman dama cikin su kake . Sakin baki yayi yana kallon ta , yayin da ta sheƙe da dariya tana cewa " Muje fa Su Ya Aaslaam na jirar mu .

**
Kaiwa da komowa mama keyi a tsakanin Falon ta zuwa Upstairs . Hajiya Kaka kuwa a falo ta zauna tana jirar shigowan yan jikokin nata . Hajiya Lubnah murmushi take yi tana cewa " Na ƙosa naga da Wani ido mara kunyar yaron nan zai kalle mu.? Wane ? Aaryaan Ai ba ruwa a idanun sa ,firfirfir zai kalle mu ku tsaya su shigo ai Daddy yace " Nan da Mintuna Goma sha biyar zasu ƙariko don sun sauka . Wani irin dogon Dinning Table ne shake da cimma kala² . Irin na manyan Family din nan . Cigaba da kai kawo suke tare da Jirar Isowar Su A'isha Farida .
A hankali ta zuro ƙafafun ta daga moton wanda sam bata tsaya jirar Su Aaryaan ba ta nufo cikin gidan da Sauri tana nufar falon Mama . Mama...! Mama..!! Na dawo.!!! Cikin sauri mama ta saki wani cube na sugar tana fitowa falon daga kitchen , da Gudu A'isha ta nufe ta tana Rungume ta , hawayen da ta dade tana dannesu ne suka kwaranyo mata . Nayi kewar ki mama... Shafa Bayan ta mama keyi a hankali ba tare da tace komai ba ,tana jin Zuciyar ta na mata sanyi . Shigowa Falon su Aaaryaan suka yi dai dai Yusrah na saukowa daga stairs don taji hayaniyar yayi yawa . Hannun ta dauke da wayoyin ta da laptop . Wani irin dage Hanci take yi na tijara kamin ta juya tana kallon Su daya bayan daya . Tana tsaye kusan mintuna hudu su Mama da A'isha suka ɗauka Rungume da junan su ba tare da sun ɗago ba . Sauke Ajiyar zuciya mama tayi tana ɗago A'isha da Fuskar ta ya kacame da Hawaye . Mama kuyi hakuri don Allah ki yafe mun. Kallon ta Mama tayi tana sakin Murmushi kamin tayi magana Yusrah tace " dama na faɗa maku itace tasa Ya Aaryaann ya Gudu da ita ,saboda tana Son shi , ta kuma yi zaman bariki shiyasa.... Keeeee Mom Lubnah ta daka ma Yusra wani firgitaccen Tsawa .

Yusrah kina da hankali kuwa ? Wannan fa A'isha ce . Na sani Mommy , Nasan itace and so what? Ai abun da ta nuna shi ne wannan ake kira da brain washing , rainin hankali da Wayo . Da kuma nuna mana zallar Bariki ,banda iskanci kin gudu dashi yanzu kin dawo kina Wani kuka tare da cewa " Mama ta yafe Miki , uban ki da Iyayen duka da yafewan . Cikin jin zafi zuciyar sa na tafasa Aaslaam ya juya zai bar falon yayin da Nawaaz ke nufar Yusra yana shirin kai mata cafka . Hannu Aaryaan yasa da Sauri yana dakatar dashi yayin da A'isha Farida ta juya jiki a sanyaye tana barin falon tare da nufar bedroom din ta . Ke wacce irin masifaffiyar yarinya ce ? Nawaaz yayi maganan ? Dai dai Aaslaam na dakatawa da tafiyan yana Juyowa . Eh koma mene zaku ce sai dai kuce , Aikin banza mtswww....! Tayi maganan tare da jan dogon Tsaki tana juyawa tare da Hayewa sama . Dafe kai Mama tayi yayin da Hajiya kaka take furta ' Na rasa sanin Wannan wani irin hali ne na Yusra.? Har na fara tunanin kawai ko Aaryaann zai amince ne ya haɗa su biyu ko za'a samu zaman lafiya . Gagafgaf Kirjin Aaaryaan ya buga , wanda cikin Wani irin murya Nawaaz yace " Wannan ba zai yiwu ba ,A'isha ita kadai zata zauna da mijin ta , wannan masifaffiyar ne zata Auri Aaryaann kuma ta barshi zaman lafiya da matar sa .? Jin salatin Da Mom Lubna keyi yasa su duka kallon ta . Kallon su tayi cikin sauri ta furta " Yusrah tabi bayan A'isha ne fa .! Fiddo da ido Duka suka yi yayin da cikin Sauri Su Aaaryaan da mama da Mom Lubna duka suka nufi Stairs din suna hayewa tare da nufar bedroom din A'isha .

A tsakiyar Bedroom din ne suka tadda Yusra tana kode A'isha da Mari tare da duka ta ko ina . Ganin shigowar su yasa ta kai mata duka bai sauka a ko ina ba sai a cikin A'isha . Wani irin janye numfashi tayi tana ganin duhu mal² . Marar ta na Wani irin Daurewa . Innalillahi wainna ilaihir raji'un A'isha ta furta tare da yin ƙasa tana silalewa . Cikin wani irin zafin Nama da Gudu Aaaryaan ya isa inda suke yana taro A'isha da idanun ta suke a rufe Numfashin ta ya dauke . Girgiza za ta yake tare da kirar sunan ta ,amma ina ma tasan yana yi . Duk Ihun da su Mama suke da sallami bai ma jin su , Ɗaukar A'isha Farida yayi cak yana saurin Fita da ita daga Falon . Hajiya kaka ne ta furta mun shiga uku Yusrah zata kashe Yar mutane, Jini ne fa ke bin ta . Kallon kafar A'isha Su kayi inda Suka ga Jini na ratata . Cafko Yusra Nawaaz yayi yana marin ta gau² har sau biyu , nan take Bakin ta ya fashe da jini . Muguwa azzaluma . Kuma Wallahi Allah dake Zamu je Asibitin nan , indai A'isha wani Abu ya same ta sai na damkaki hannun hukuma . Kuka Yusraht ta fashe dashi don marin nasa ba karamin gigitata yayi ba . Janta yayi kiiiii yana nufo Farfajiyar gidan da ita tare da Wurga ta cikin moto yana nufar Asibitin da Aka tafi da A'isha .

Bayan ya isa Asibitin da Aaslaam yace masa suke ne ya nufe inda suke hannun sa rike dana Yusra da har a lokacin kuka take yi , fuskar ta duk shatin mari. Bakin ta har ya dan kumbura saboda marin da tasha . Wani irin kallon tsana Mom Lubnah ta watsa mata , haka Aaslaam . Mama kuwa cike da damiwa don bata so ganin Wannan marin ba ta kamo Yusrah tana rabata da Hannun Nawaaz . Fitowa Likita yayi zaf² yana kallon su tare da cewa " Sir Aaryaan ya kamata muje Office . Wani irin duba Aaryaan yayi masa a fusace yana cewa " Kai Da'allah malami ka faɗa mun me yasa mu matata? Bana buƙatar Wani zuwa Office yanzu .!

Shiru Likitan yayi kamin yace " Gaskiya tana bukatar jini a tare da ita , Kuma Sannan Tana dauke da juna biyu ,amma anyi nasara Cikin bai fita ba , Amma tana bukatar jini sosai . A yanda blood sample din ta yake yana da matukar wuya samun mai jini irin nata , don Zaku ga tana da kuzari sosai O ne jinin ta , ita zata iya ba kowa ,amma kuma ita bana kowa ne zai yiwu a sa mata ba . Doctor yanzu me kake nufi? Aaslaam yayi maganan tare da kallon likitan . Kallon su likitan yayi yana cewa " Akwai Yan uwan ta ne anan ?. Mahaifiya ko mahaifi ko dan uwa dai na jini , sune kadai zasu iya bata jini a halin da ake ciki yanzu . Don duk Asibitin nan babu jini irin nata . Aaryaan ne yace " Doctor a duba jini na kila a samu yayi mata dai dai da nata . Kamin likita yayi magana ne su Daddy da Marshal suka ƙariko Wurin.....!

*MALLKA MALLAKA MALLAKA*
Assalamu Alaikum al umman annabi.
*Ga mallaka daga company na buxuwa empire sirri kyauta mgn guda ne kawai kina gani kiyi share gwargwadon yanda kukayi sharing da nuna soyayya gwargwadon yanda zan dunga bada sirri to naxuba ido naga soyayyar da ake mawa buxuwa empire mai yin taimako*
Ya allah ka kara taimaka mana Ameen 🙏🙏🥰🥰🤲🤲

*duk macen da take bukatar mallaka , na farin jinin na miji ko mace , kiranye , mgnnn kasuwa , mgnnn mata kayan da'a , mgnnn infection , mgnn hips, mgnn breast , shuumin humra , mai aiki ko mara aiki aciki , mgnnn karatu na daliban karatu wato mgnnn kwakwalwa da abun da xaki mashi hajiyata ya dinga baki kudi akai akai , kina zaune buxuwa empire na wa'annan ayyuka akan kudi wanda baitaka kara ya karyaba amakin aikin da sai kin kasa cewa komai sai godiya Allah mun godemaka*

Yanda dai muka ce zamu bada sirri kudai cigabada binmu zaku na gartattun kuma muhimman ayyuka da mukayi bai nabada tsokaci akai buxuwa empire tanayin aiki kamar haka kowanne nafada karki bari abaki labari mata na yi kiga mijinsu nanan nan dasu kije kina magana toga abun da sukeyinan kike ganin kula allah kai mana jagora munayi aiki jama'a kamar haka


*1. Mallakar suratul yasiin mai yankan babbab dabba dana karamar dabba na babban dabbar mun fiyi akan kiranye ko na daukaka idan kanaso kazama a komai sai kai saurankuma kibini domin samun karukon bayanin..*

2. mallakar kan ragoo da idanuwansa bawata awaje ko wani da xai so konema shawara wlh bashi kece dai bawannan mutanen kece komai nashi sirrinshi komai sauran bayaninsa gamai bukata yabimu private ko tawaya zaki iya kiranmu domin mumaki bayani gashi :08139762831

*3. Mallaka daga buxuwa empire na layuuu shikanshi hajiyata mallakar iya yin layuuun mah sai wajen buxuwa empire xakiga ga kalolin layuuu wanda akwana biyuu xakigani ammafa da kudi da kuma wanda damungama zaki fara ganin aikin ki shimafa to kai duk mallakar da kikaji na fado ba bashaku bashaku bane masu kyaune sosai....*


4. Mallaka tahanyar ummul qur'an wato fatiha ,mallaka ta hanyar ayar.... Na daukaka sai kuma mallaka ta hanyar suratul ikhlas , mallaka da daukaka dana farin jini kala kala ta hanyar jauharatul kamal , mallaka tahanyar suratul yusuf na farin jini sa na daukakarsa dadai sauransu domin karin bayani kuna iya tumtubarmu a numbern mu kamar haka:08139762831 buxuwa empire kenan masu jiran sirri karku damu bari mu gama dan bada tsokaci ga wanda bai san waye hajiyata ba wato buxuwa empire muje zuwa......


mallaka na Dajiiii wannnan mallaka na daji kaikai subhanallah maza kuyi adalci kada matanka ta hadu da buxuwa empire wlh

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login