Showing 27001 words to 30000 words out of 61981 words

Chapter 10 - ABRAH Complete Hausa novel

08 Apr 2025

2292

ya shiga kichine ya hada mata Abinda zataci

drp ya qare shi ya zare mata shi sannan yai mata wanka tare da bata tea da kwai taci kadan sai sannu ya kema ta sai da yaga bacce ya sake dauka ta sannan yafita

Yace" ma atine ta duba mashi tan zaije ya dawo tace to Allah yakiyaye ya fita yayi bangaran laurat na yatadda ta zaune

Sai kumbura take jiran shi kwai take da muran yai wajan ta yace laurat Albishirin ki gimbiya Allah ua bata juna biyu

Kamar sauka aradu haka taji kalmar juna biyu"
tafada da qarfin ta tare da tashi tsaye yace" wallahi juna biyi shiya sama kika ga na juma wajan ta bata da lafiya

Cikin zuciya ta cewa take na shiga tara bama ukku ba lallai nayi sake dan zaki ya girma humma ciki fa ba dai gidan nan ba wallahi cind ban ajeba kema kau bazaki aje ba

Ta kali muhammad au daman saboda bata lafiya shine kaje kane me wuri ka zauna wajan ta kuma ranar aikina ciwao gare ta ba farau ko dauka cikin gare ta farau


Wannan aicin amana ne yace" haba laura miyasa kike haka ke bakisan ciwo ba kuma kuma ko ba daukar ciki gare ta farau ba aina ta na farko ne ke meke ba ai maki ba cikin farko ko
yanzu

Dan bakece da shi ba shiya sa au muhammad gori ne za kai man dan ni ban da shi dadin abun ai nata taba dauka bajuya bace ni

Yace" ba magana gori gaakiya ce yafi fuuuu ran shi bace tace" lalai doli nayi maganiku daga kai har ita

Banga ta zama ba doli nako ma wajan boka tuntuni na so haka Amina tace " na saurara da shirin da zami kafin zuwa wajan bokan shegiya ta kaini ta baroni

Data barni tuntuni naje ai da yanzu an wuce wajan yanzu ko gaya mata ma banyi kai man na shiga ukku ni laurat🤦🏻‍♀

Tafada kan kujera ta rushe da kuka kamar rant zai fita muhammad yayi fushi da ita so sai kuma ya share da alamarin ta sanna yace" mata kuma da kike aza doka ina binta kamar wani danki

Bawai in tsoronki bane a a inabi ne domin a zauna lafiya to cida abin ya zo da rashin mutumci to baki isa ba

Did abinda kike dama qyale kine nake badan ban iya magana dan dai ku zauna lafiya keda abokiya zamanki

Did itama abinda kike mata ina gani ba makaho bane ina dai dauke kai nane ba dan abin bai man ciwo bane itama fa ina son ta na auro ta kama yanda na auro ki

To ki taka a sannu kinji na gaya maki karna qara gani ki daki na kije har sai na ne maiki

Lalai muhammad yayi fushi koda ma can shi bai iya fuahi ba kafin dai yayi ne da wuya aman idan yai fishi to sai Allah kafin ya sauko

Ni kai na na son in banda bin malamai da bokaye ban isa na juya muhammad haka ba farkon aure na da shi na son ko waye muhammad yanzu ko na kwan biyu ban ziyarci malam ko boka ba shi ya shi komai ya lalace
Laurat" ke wannan tunanai lokacin da muhammad ya ko reta da tazo dakin shi yace ta je sai yane mai ta


Shine take tunani komai ya lalace mata saboda ta kwan biyi ba taje wajan malam ko boka ba Allah shi kyau ta ya kuma shiryeki Laurat

Da masu hali irin naki nabin boka da malam

Doli sai na ta shi tsaye gare su lalai abi yazame man goma da ashirin ga cikin kishiya ga kora mijin hummm waini laurat muhammas ke kora kan matar shi

Lallai ka daukar makan ku dala ba gammo hummm

Gimbiya tasu kulawa mujin sosai yanda ya kamata muhammad ya kula da ita kuma Alhamdulilahi


Laurat an shiga tasko domin muhammad ya hanata fita ko ta tambaya kuma yasan ko ya hanata ba fasa futa za tai ba in tayi niya shiya sa yasaan da musu gadi cewa ko tazo kasu bude mata get kar subari ta fita

haka kau akayi taje za tafita suka hanata fita suka shida mata cewa muhammad yace" kar abude mata get nan tai ta surfama au zagi ta uwa ta uwa ba haka ta gaji ta dawo gida cike da bakin ciki


Ranar da da dare ta nufi daki muhammad yau dai da salama ta saboda nai man sulhu aka tafo tai salama ta shiga gimbiya "ta amsa mata salama

Suna zaune ita da muhammad suna fira sunga ma cin abinci taci adon ta kama ka sace ta ka gudu da kagan su kasan suna cikin farin ciki ba suda da muwa sai kallon su laurat keyi


Ta sumu wuri ta zauna itama tare da cewa barkan ku dai gimbiya tace" anty barka kade bata ansama taba ta dai motsa baki komai take cewa oho

Muhammad wajan ka nazo nazone kayi hakuri abisa abinda yafaru dan gaji da zan da nake kayi haquru ko mai ya wuce ai hannuka baya rubewa kayane ka zubar kuma ai da tsohuwa zuma aike magani


Dan ansa mu sabo bai kama ta azubba tsoho ba ada nashi ake domin shidin na musamma ne mai daraje ne mai amfani

Kaji wadda tazo sulhu ta buge da maganganu da habaici

Muhammad da kai nake kayi shuru gimbiya dai na jinsu ita dai maganganu laurat sun kullema ta kai kuma gashi bata san meke faruwa ba tsakanun su


Bai da niyar magana sai da gimbiya tace" my magana fa anty take kayi shuru sai yai murmrshi yace" ina jinta aibani tai ma laifi ba ke tai mawa ke zata ba haquri

Nikum inji "gimbiya a a ni ba tai man komai ba ke ke baki gani ba ni ai nagani kuma ita mata san ta maki so inta na so na haqura ta baiki haquri sanna kuma ku zauna lafiya shi ne buqatata

Hummmm laraut tace kiyi hakuri cikin zuciyar ta cha take ai durqusama wada ba gajiyawa bane kuma bai hana katashi da tsawon ka

Gimbiya tace" nayi Allah ya bamu baki dayan mu suka ce "ameen"

Yau sati daya da shrya warsu kuma yau ne itama laurat ta ta shi ba lafiya likita ta duba ta itama tana dauke da juna biyi na wata biyu tayi murna so sai shima muhammad yayi murana gimbiya ma ta taya ta murna da kanta ta isko ta har dakin ta yaune ranar farko da taje dakin ta


Ba laifi ta ga tarin qazanta so sai saboda cikin mai zubar da meyau ne ko ina zuba su take mai makon ta sumu wani wurin zuba su aman did inda tasu mu tsartar dasu take dakin sai qarni yake


Bata wani jima ba ta fito saka makon cikin ta da ya juya saboda warin dakin lallai haka dakin ta yake tap

Laurat ma bata taba shiga dakin gimbiya ba har yau bata san yanda dakin ta yake ba


Agurguje cikin su na ta girma yayin da su duka muhammad ke kaisu awo kuma yanzu cikin su nada wata hudu

Kuma yau ne laurat zata wajan boka dan tagaji da ganin cikin gimbiya saboda gani take zata hafi namiji kuma maza haka take ta yawan mafarki shi yasa qara ta taka ma abin birki tunyan zu



Ta shirya tayi wajan bokan ta boka ya bushe da dariya yace" sai yawo kika tunoni da tai zafi Amaryaki tasamu ciki ko tace" ba haka bane boka Abubuwa ne sai ahankali yace"

to naji miki keso ai mata a kashe ta ko a haukatata ko ta bi duniya wanne kike so ai mata hhhhhhhhjh



Tace" yawa baka ga gara bado anzo wajan haka nake so shiya sa nake sonka boka ka san aikin ka



Tace" aman ko daya wadan da ka fada ban so ai mata su yace" to ko zubar da cikin za ai tace" a a so nake abarta da cikin kuma abar cikin na girma aman karta haifeshi


tai ta zama da shi ita da haihuwar shi sai lahira boka ya bushe da wata mahaukaciya dariya harwani hayaki ke futowa bakin shi yai naga ya dauko taba sigari ya kuna guda biyu ya liqata ga kunnuwan shi


kowanne kune ya liqa sigari daya wadda ya kuna sai day ya kunna yasa abakin shi sannan naga ya meqe tsaye sai na ga wani bundi dogo na binshi sai kace biri🤔


ya tafi wani wuri naga ya nifa sai ga shi ya dawo ya zauna kusa da ita ce mata matso kiji ta ma tsa kuda da shi ko warin shi ba taji bata jin warin kayan shin dake jikin shi nafata sai wari suke quda na binshi


a kunne ya rada mata maganar da banji misu ke cewa ba sai da gani nayi sun bushe da dariya ta ce da kyau bako akin ka yana kyau



ta dawo gida cike da farin ciki na gurun ta zai cika Allah sarki bai war Allah gimbiya bata san wainar da ake to yawaba harakar gaban ta kawai take


cikin su nata girma inda yanzu wata na ba kwai kenan muhammad ya" daukesu zuwa dubai dan sayayyar karan jarirai yace" kawa ta zabi did abinda yai mata bai ma kowa iya ka ba



sai kwasar kaya suke kamae ba gobe gimbiya dai ta gaji ta barsu hakanan kuma ta dauke kaya masu kyua da inganci tai zaune tana futawa


muhammad yazo wajant yace" ya dai har kin gama tace" nagama sun isa hakanan na gode Allah yaqar budi yace" ameen


laurat sai jida take shi dai sai kallon ta yake bai ce komai ba dan yasan da yayi magana sai tazama rigima dan haka ya zura mata ido ta sai da ta dau masu isarka sannan ta bari hakanan


sai murna take nagani gimbiya ba ta dau masu yawa ba cikin zuciya ta cha take yo ko ta diba da yawa me za tai dasi cinda ba haihuwa cikin za tai ba bata san sadda ta bushe da dariya ita kade

muhammad da gimbiya suka kalle ta ba wanda yace komai shi da ya girgiza kai na Allah ya shirye ki


Sun dawo gida satin su daya yau da dawowa gimbiy cikin dare ta kasa bacce sai kuka take tare da adu,oi sakamakon

mafarkin da tayi kuma tana ta shi cikin ta yai ta juya mata daman kwananna bata jin dadin jikin t kukan ta ne yata da atine tashigo dakin ta dama ba tarufe da kinta tun da ta sa mu ciki saboda gudun matsala

Atine ta shigo ta same ta bata cikin haya cinta da darn ranar ba su rumtsa ba sai zuwa Asuba wani nanauyan bacce ya dau keta Atine bata hana taba did da lokacin sallah ya gaba to gani wahalar da ta shane yasa ta barinta ta kwanta


ita kuma ta koma zuwa dakin ta dan gabata da ta ta sallar tare da yima yar tata aduar samum sauqi a cewa ta yanzu itace uwarta da uban ta bata kowa sai Allah sai mijin ta sai kuma ita


qarfe bakwai na safe ta farka daga bacce ba laifi yanzu ko ba ciwon kamar ba tayiba ta shiga tai wanka ta fito ta gaba tar da sallah sannan

tashiua zuwa falo ta iske atine har ta hada masu abin kari ta gaishe ta itam tai mata ya jiki tace" yanzuko jiki yayi sauqi sai dai cikin bai motsa ba


atine tace" bakomai zai motsa dam baki karya bane tace "mata kin manta in banci abici ba yafi da muna da motsi tace" Eh hakane qla saboda ciwon cikin jiya shima ya sha wuya shiya aman kici abinci har zuwa anjima mugani tace" to


atine ni dai jikina na bani wani abu atine tace" bawani abu sai alkairi ki dai dage da adua tace" insha Allahu na gode

wasa wasa cikinta yua satin shi biyu bai motsi hankalin ta ya ta shi kuma ta sheda ma muhammada shima hakalin shi ya ta shi yai tai mata fada da har cikin ya kai sati biyu bata gaya maShi ba


sun tai Asubiti an mata sukanin an tabbatar masu lafiyar shi lau suka au matsalar su motsi da bayayi sukuma sukace basu ga wata matsala


a haka suka dawo gida yanzu ba laifi hankalin ta ya dan kwanta cinda likitoci sun tar batar mata lafiya shi lau yaune ta samu baqunci kawata matar Abokin muhammah wato khadija matar usuman

tazo mata hard da dare suna fira inda khadeeja kece" mata sai ta ta shi ta hanakan ta bacce ta dage da adua dan laura kam sai a hankali

tace" to insha Allahu yazata dage adua



ta kuma dage adua ba dare ba rana ta hanka kanta bacce ga cikin ta sai girma yake yanzu sun shiga wata na tara da harda sati daya kuma laurat kwanan ta biyu yau ba lafiya na qida take gimbiya na zuwa dubata



laurat tai mata wula qanci tace kar taqara gani qafarta dakin ta tun daga ranar bata qara zuwa ba tana dai taya ta da adua Allah ya sauke ta lafiya



kwana ukku yau da rashin lafiya ta likitar su tazo ta duba ta ba a dade ba ta haihu inda ta haifi yar ta macce tayi murna da haifuwarta did da ba haka ta soba ta so ace na miji ta haifa muhammad ma yazo ya dauki diya cikin farin ciki da murna

Yasa mata albarka tare da fatan Allah shirya ta yace" sannu rankishi dade sauta gimbiya ita Allah ya sauke ta lafiya


cikin ranta tace" sai dai lahira in anyi tayi ba dai nan duniya ba afili kuma tace" ameen

gimbiy ciki ya qara nauyi dan har kumbir tayi duk ta kumbure cikin ya qara girma zama da qyar ta shi da qyar abin tau sai muhammad yana tausaya mata so sai did wanda ya ganta sai ya tau saya mata did ta fita haya cinta gashi har yazuwa


yanzu cikin bai motsi tai ma laurat barka did bata bata diya ta gani ba ta gani ta cikin zanna ta kuma tayi adua Allah Shirya mata ita


ranar suna diya tace" suna Amal sunan mamr muhammad taro ya tashi lafiya
yanzu ko duk hankalin muhammad ya koma kan cikin gimbiya da yai girma na ban mamaki

gashi ya shiga wata na goma sha daya dai dai da rana guda ba na quda ba labarin ta atine ma hankalin ta suk a tashe yake su kansu su Ambasada basu da kwanciyar hankali saboda suna waya da ita sun san halin da take ciki



ba kamar ma sarauniya hankalinbta ya fi na kowa tashi dan ta kira waya cewa akai mata yarta can har sai ta haihu muhammad yabata haquri yace" satin nan yake so yafita da ita qasar india taga kwararin likitoci tace"

da dai yafi

to koya zata kasance

ko ta haificin

ku dai biyu ni kuji
*♠ABRAH♠*



*Na*





*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)





*page 18*





*Dedicated to Teemarh cute girl*





*time 8:7*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*Bisimillahirahamanirahim*




Abin duniya ya taru ya mata yawa kulum ciki girma yake aman bai motsi Abin nada munta matuqa sai gayawa Allah take shi kan shi muhammad baida kwanciyar hankali"


Dan haka ne yau ya sameta yace ta shirya gobe za subi jirgin safe zuwa india domin duba lafiyar ta tace" mashi to"


Da safe sun shirya don ta fiya sai taje wajan laurat dan ban kwana da ita sai tace" mata Anty muza mutafi sai Allah yai mana dawowa,

Sai"ta kalleta. qasa da sama ta tabe baki batace komai ba ta barta tsaye sai"tace to muyafi juna tafiya hali,

Airport jirgin su ya daga zuwa qasar india haidarabat nan suka nufa a wani babban shahararan hospital wanda ya tara manyan likitoci da suka san aikin su



Tasame gani likitoci da dama kuma sunyi chakin dinta yanda yaka mata aman ba suga wata matsala ba tana cikin qoushin lafiya ita da cikin ta



Haka suka fada" ma muhammad sai" muhammad yace" to Alhamdulila" aman tai makon da za kuyi man shine" kucire mata cikin nan " domin cikin yawuce watanin haihuwar shi"


Kusan wata na goma shabiyar yake" ku tai maka man kura bata dashi" sai" sukace" ba zai yuyuba" su dai ba suga wata matsala" da zatasa sufasa taba"


Dan haka su jira lokaci" na haihuwar ta" muhammad idanu sunyi mashi jajir" sai" rokon su yake na suyi mashi Alfarma surabata da cikin sunkiya"


bai san sadda ya fashe da kuka ba kamar qaramin yaro" Allah yasani yana tausa yawa matar shi" matuqa" domin abin tausai ce duba da yadda duk ta kumbure zama" da kyar tashi da kyar


Ahaka ya isa room din da aka bata" tana zaune" tana cin tufa ya shigo " ganin halin da yake ciki yata da mata hankali" ta aje tufar ta" maida hankalin ta gareshi"

Tace"mashi lafiya" meya faru mesu kace maka da matsalane ko bazan haifi cikin ba? Ko muta zanyi? duk cikin ta shin hankali take jero mashi tambayoyen


Muhammad ya" rungume ta tare da qara sakin wani kukan da yafi na da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login