Showing 39001 words to 42000 words out of 61981 words

Chapter 14 - ABRAH Complete Hausa novel

08 Apr 2025

2296

watsa ruwa nadan huta nagaji tace" bazaka koma hospital din bane?"

Nagaji so sai sweetheart sai dai in Allah ya kaimu duk wad'an da ya kamata na duba na duba to shikenan Aje Ahuta aman bandafa tunani yace" to bye

Ya haura sama zuwa room din shi toilet ya nufa ya watsa ruwa bayan ya fito ya goge jikinshi ya shafa lotion da turare sannan ya d'auko kayan sleeping dinshi yasa masu laushin gaske

Computer shi ya dauko ya koma bisa bed ya zauna yan kunna ya jima yana yan ta6e ta6en shi daga bisani ya maidata wajanta ya koma kan yan rubuce rubuce bai tashi ba sai wajan Qarfe goma da rabi sannan ya kwanta"

Tare da jawo wayar shi ya kunna number ta ya tsurama ido gabanshi na faduwa;

Yana sonjin muryarta sosai Aman yasan ko ya kirata bazata d'aga ba?

Miya yai mata haka shi kanshi yasan Abinda yai mata jiya bai kyauta ba ai ban son ita be yanzu gashi naja taqara tsana ta

Haka dai yayi ta maza ya danna kiranta Abrah na barci taji wayar ta na ringin tsaki tayi tace" sirinah kin matsaman wallahi na gaya maki barci nakeji "

A tunaninta kawarta ce sirinah ta kirata dan basu dade da gama waya da itaba tana mata qorafin dr ta kirashi bai d'aga ba ta mashi message ba repyl"

Koda ta duba number sai taga ba quwar no to no din wacece wakeda wannan number ?

Har kiran ya katse tana nazarin mai number Acan kuma dr. Yaga kira ya dawo bata d'aga ba daman yasan Arin wai Ansaci zanan mahaukaciya🤣

Ko dai tayi barci yake tambayar kan shi bari dai nasake kira naji dan haka ba6ata time yasake dannan kiranta

Yanzukam ta dauka Assalamu Alaikum tace"

Cikin muryatta mai dankaran dadi kamar zuma saida gaban shi ya fadi dayaji zazzaqar muryata harda lumshe idanu hello hello helloooo shine Abinda Abra kefad'a

Please wake magana dan Allah wanne irin wulaqancine Akira mutum ayi shuru metssss taja tsaki ta kashe kiran

Jinshi yake cikin gajimare ko bakomai zaiyi kwanan farin ciki cinda yaji miryata"

aman yayi mamaki da take tambayar wanene shi saboda da kanshi yasa mata number sho kuma yasa suna kenan gogeta ta yi murmushi ya yi yace" jolley na kenan "

kinyi dai dai dakika goge dabaki gogeta ba da bazaki dauki kirana ba da banji muryarki ba yasake gyara kwanci tare da rugumar fillo yanaji wano felling na shigar shi dan haka yace bari nayi Amfani da wannan damar na cima wani burinawa"

Wajan message ya shiga dan rubuta mata saqo kamar haka

Please jolley am sorry na kiraki ban jinki network ne kiyi haquri wani masoyinki ne mai matuqar sonki da qaunar zan iya haukacewa dominki i love you ina sonki ina qaunar ki "

Zuciyar shi sai halbawa take shin ya turamata kokar ya tura mata tura mata shine shwarar zuciyar shi dan haka hannu narawa ya turama tayuya kwanci kenan taji qara saqo yashigo wayar ta jawo wayar yayi ta duba numbr da akakirata yanzuce ta karanta yafi so ukku to waye wannan

Ko dai malam billa ne amanshi kuma ai inada numbr shi

Dan Allah waye kai shine Abinda tatura ya kwance yana tajiran tsammani dan ya yi tunani bazata mai domashi ba saigashi ta maido wani bawan Allah ne mai qaunar ki ya maida mata humm bawan Allah bai da suna yana dashi mana kina son jin sunana?
Eh shiyasa ma na tambaya

To shikenan
Muhammad ne
Muhammad babban suna kowama indai namijine ai muhammad yake

Hakane aman ni shine sunan muhammad

Oky muhammad to na gode wanne gari kake?tatura mashi

Katsina
Katsina garummu daya kenan ina kasamu numbr ta?

Humm Abinda rai keso ai ko inane zakabi hanyar da kasame sho manta da butun numbr ni dai Abinda kawai zan ce maki shine inasonki

Bayan Allah da manzon shi da kuma mahaifana to babu wancce nake matuqar so sama dake dan Allah kisoni

Bayan ya karanta tace to shikenan muhammad na gode da irin son da kake man kuma ka bani time zanyi tunani Akai

Oky yace bayan ya duba badmuwa jolley kamar zuwa yaushe ya tura mata

zuwa rana ita yau

Wuuuo harsati daya ai zakisa zuciya ta ta buga ina laifin kice zuwa Asuba

Dariya tayi zuwa Asuba ai banyi tunani komai ba to shikenan zuwa gobe zakajini sai da safe dare ya yi barci nakeji

Bayan ya duba sai ya kalli agogo lallai dare ya yi sosao sha daya da rabi

Sai ya tura mata da oky thank you so much jolley good blessing you mutashi lafiya kiman waje inan zuwa maki cikin mafalki

Gaskya muhammad dan soyayya ne humm wannan irir zafafan kalame oky thank you good neght ta tura mashi ta kashe wayar ta

Bayan ya duba harda eehun dad'i goge number shi da tayi ya tai makamashi matakenan yace ya yi Adu.a ya kwanta

Asubar fari ya tashi sakamakon mafalkinta da yayi wanda ya zaman mashi jiki kulum ne sai ya yi mafaljinta sai dai in bai kwanta barci ba Abin mamaki ko dara nane indai zaiyi barci to sai ya yi mafalkinta kuma sai yayi wanka"

yanzu wankan yashiga bayan ya fito yai shirin masallaci ya nifa sun hadu da Abban shi bayan sunyi sallahr Asubah sai wajan bakwai da rabi suka fito

Abban shi yace" shureem kamar yanda mukayi magana da kai yau zanje gidan Alhaji ibirahim akan magana ka da yarinyar nan

To shikenan Abbah Allah ya tabbatar da Alkairi Ameen

bayan sun shiga gida sun gaisa da sweetheart din shi black tea ya sha ya fita zuwa hospital"

kamar yanda ya,saba duba marasala fiyar shi d'aki d'aki har ya zuwa wajan matar da ya bige tana ganin shi ta rungume shi tana fad'in dana yace" na am mama

Taso muje office din shi yajata ya zaunar da ita tea ya hado mata ta sha bayan ya magama Abinda da zaiyi tana zaune tana ta shir manta na mahaukata

tamashi barna so sai da ya magama ya jata suka fita cikin mota ya suka nufi gidan malam Abdulraham

sun gaisa da malam yace" to madalla insha Allahu komai zai dai dai ta"


Yace" to shikenan nan yabarta yatafi da qyal aka rabasu dan ta ruqeshi tana fadin danta "


qarfe hudu dai dai Aljha muhammad mai Naira ya shirya zuwa gidan su Abrah
kafin wannan time din daman muhammad mai naira ya kira baban Abrah ya fad'a mashi zai zo kuma ga abinda zai kawo shi"


hudu dai dai Aljahi muhammad mai Naira ya yi parking qofar gidan su Abrah

wayar shi ya kira Alhji ibirahim

yace mashi gashi waje

da kanshi yaje ya yai mashi iso

zuwa cikin gida

Parlour baqi ya sauke shi sun gaisa Amutum ce suna cikin gaisawa Abrah da hanif su kai salama

hannuwan su dauke da kayan motsa baki

cikin na tsuwa suka aje komai suka duqa har qasa suka gaishe da Alhji muhammad

shima ya Amsa masu cikin jindadi ya yo farin cikin gani yara da kuma irin tarbiyar su Adu,a shi Allah yasa su samu wannan irin

dady su Abrah yace Allhaji ga yarannan namu su kaidene gare ah ah masha Allahu Allah shirya

yace Ameen gasunan da fatima da kuma mai sunan babana

masha Allah ita dai Abrah kanta na qasa tana wasa da hijab dinta

bayan sun fita Alhaji muhammad ya gyara murya ce da farko dai Abinda ya kawoni shine dana yaga yar wajanka yana so to shine nace bara nazo naji inba ai mata mijiba to mungani muna so kan hauswa nacewa da zafizafi akan bigi qarfe


dady Abrah yace kai msha Allah ai mu garemu Abin farin cikine muhada zuri,a daku Alhji kuma na jidadin zan canka Abrah ai yar kace kaga shikenan tuwo na mai ma

ban mata mijiba sai dai wani hanzari ba guduba Abrah na da gurun yi karatun low kuma na mata Alqawarin cika mata burin ta indai zaku iya jira har wannan time din to dan yanzu tana shekara qarshe na secondry

muhammad mai Naira yace wannan ba abin da muwa bane indai karatune ba matsala zatayi shi koma wane irir ne harsai tace ta gaji dashi na maka wannan Alqawarin to shikenan Alhaji najidadi Allah ya tabba tar mana Da Alkairin shi

katuro yaron su fahimci junan su in Allah yasa sun dai dai ta kansu sai a tsaida magana to bakmai insha Allahu na gode suka sake gaisawa Alhj muhammad ya tashi dan komawa gida dadyn Abrah ya yo mashi rakiya suna tafe suna tau taunawa akan kasuwaci sai ya shiga motar sannan dadyn Abrah ya koma cikin gida "




topa mai karatu koya zata kasance Abra da tsani dr ta gashi kuma ga dukan Alamu dr ya samu shiga to ya zatai da malam billa kuma dr zai cigaba dayi mata basajane koko

kuma wacece wannan mahaukaciya indai mai karatuna biya dani to zai gane kowacece mahaukaciyar nan

sai naji daga gareku taku ce mai san ganin farin cikinku

Ammny kairat

*more comments more typin*









golden girl ce

*♠ABRAH♠*

*Na*



Ammyn khairat
*(GOLDEN GIRL)*


Dediceted to Teemarh cute
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*BISMILLAHI-RAHMANI-RAHIM*


*PAJE* 32


Cikin mutunci da dad'tako Alhaji muhammad suka Rabu da Alhaji ibirahim"

Zaune yaki cikin office dinshi bayan ya gama duk Abinda yake sai ya dauko wayar shi ya kira malam Abdulrahman suka yi magana Akan mahaukaciyar da ya kai mashi inda malam Abdulrahaman yake sanan da shi jikinta da Sauqi"

Ana ganin Alamun Nasara domun yanzu ta dai na sabbatun da take yi,

Inda dr. Yani sa yace" Allah ya qara bata lafiya malam yace" Ameen"

Byan sun gama wayar sai ya fad'a kogin tunani yanzu ko ya Abba ya yi da Abban Abra ko ya Amince ya bashi Auranta?"

Gashi ya kira waya Abban Nashi bai same shi ba yana cikin fargaba; Allah ka tabbata'man da Alkairi

Idan Abrah Alkairi ce A gareni Allah ka bani ita idan kuma ba Alkairi bace Allah ka fidda man sonta A zuciya ta Sai yaji An Amsa mashi da Ameen

Kan shi ya dago ya kalle su idanun shi sunyi ja jir kama garwa shi shi bai ma'san sunzo ba kuma Atunanin shi cikin zuciya yake fad'an komai murmushi yai masu Abokan shine Sauban da Sudais hannu ya basu saka gai'sa

Sun zura mashi ido sunata kallon shi kamar yau suka fara ganin shi tun ranar da ya hadu da Abrah yarasa Natsuwa da kwanciyar hankalli ya rame kamar ba shi ba sai idanu da suka qara fitowa soba ramar da ya yi ga hancin shi ya qara tsawo ya yi dan ziriri da shi ya yi rama ba kad'an ba duk da da man ba wani jiki ne da shi ba Aman duk wanda ya ganshi ya san ya Rame kuma yana tattare da da muwa suna mai tausa'yawa Abokin nasu domin ya fad'a tarkon so kuma sunaga kamar son maso wani ne yake ita yarinya ba son shi take ba"

Meyasa qaddara son shi tazo A haka ya jima bai'so ba Ai nahi bai son kowa mata ba su gaban shin da sun mashi maganar soyayya yanzu sun'6ata ko kuma ya tashi ya bar masu wajan in bai'jin yan rugimar sai gashi yanzu da rana tsaka ya kamu da soyayya da wada bata san yanayi ba" Ya Allah ka kawo ma Abokin mu dauke"

duban su ya yi yace" kai lafiya kunzo kun sani gaba kamar kun samu kayan kallo na chan'za maku ne? Nisawa suka yi tare kuma da had'in baki suka ce yes ka chanza mana so sai ka chanza mana"

Ashemu ba bakin komai muke Awajan kaba Ashe har'Akwai Abinda zaka iya b'oye mana shi Ashe mu bamuda wayo da muke fad'a maka sirin mu" ko ko mu bamuda siri ne da in wani Abu ya same mu har'jikin mu ke rawa muzo mu sanar da kai to bakomai mun gode"


((((((((((((((((((((((((((((((((((((((
Ka kyauta Sudais ya dubi Sauban yace" Abokina ta shi mu'tai cinda ba muda wani Amfani wajan shi suka ta shi zasu tafi yai sauri ya sha gaban su Yace" haba Aminne na bai kama kuyi man haka ba ban so insaku cikin da muwa ne shi yasa na taushe da muwa ta ban f'ada maku ba Aman cinda haka ne na yi laifi to Afuwan Am so sorry 👏🏻 ya had'e hannuwan shi waje guda duk maganar da yake fad'a masu muryar shi rawa take duk dauriya irin ta shi gaba yake da yin kuka saboda da man zuciyar shi cike take da tarin da muwa yana ne man wanda zai fad'a ma da muwar shi ko yasa mu sassaucin Abinda yakegi cikin zuciyar;

Hummm suka ce bakomai bama sai kafad'a mana ba cinda Abin siri ne mu ba mu kai matsayin mujiba to ba sai munji ba ruqe sirin ka zamu dai tayaka da Adu,a

Dan Allah kuyi Haquri haba Sauban Haba Sudais na gaya maku ban so ne nasaku cikin damu cinda kuma hakane Na baku haquri yaka'mata ku haqura kuyi'man uzuri da qarfi yake masu magana kanshi ne yaji ya sara mashi domin shi bai'iya hayaniya ba kuma bai' son yaji hayaniya dan ko doguwar magana bai cika yi ba sai ta kamashi dolle komawa ya yi ya zauna

Hawaye na bin fuskar shi ganin haka hankalin su ya yi mugun ta shi yau dr.Shireem ne ke'kua lallai Abu ya 6ace sai suce rabon da suga kukan shi har sun manta mutum ne shi mai dauriya da juriya Aman tunda ya kamu da cutar so ya koma mai rauni zuciya;

Dafa kafad'ar shi sukayi suna bubugawa Alamun haquri suka haba maza Na mazaje jarumi uban jarume haba karka bada muna"

Fad'amana mine matsalar menene da muwarka kasan mu masu shema ka hawanyen kane; fad'a mana waya ta6a mana kai"

Dago kanshi ya yi ya kalle su na d'an wani sakanni yace" meya sa so yai mani haka meya sa ita bata so na Ina da wani Aibu ne? Ko ban kai Namijin bane?" bain kai Asoni" bane?"

Banida haline mai kyau?" ko ko banda Nagarta ne"?

Banda ilimine"?

Koban girmama mutane?"

Ko ban da kyau ne ban jiki mai kyua ban da tsayine?

Banda fuska mai kyau koban da le6o mai kyau ku gayaman yafad'a da qarfi ban da komai ne da baza.a so'ni ba" ya fashe masi da kuka gaba'd'ayan su suka rungume shi suma kukan su lallai so da ban ne dan gashi harya zautar da Abokin su;


cikin kuka sukace zata soka so sai kanda komai kana duk Abinda kowace macce keso gana miji ka matan ta yanda yan mata ke rububinka"? Ba dan komai ba sai dan saboda Nagartar ka da kirkin ka da girmma muta ne da sanin ya kama ta ga tai makon Al,uma kana da mahaukatan kud'i Aman basu da meka ba burinka ka kyauta tama Alumma

Duk Abinda Ake bud'a gana miji kana da shi uwa uba ilimin na Addini ne da Na boko 6an garan Addine kai Ustaz ne koku ma muce ya shakk malam shireem shi kan shi sai da yad'an yi dariya domin sun ba shi dariya😄

Sukaci gaba da cewa ga kuma kyau wanda inaga baka duba madubi ka'ta6a jin Na miji yace" ma dan uwan shi Na miji yana da kyau to yau zan fad'a maka kai kyakyawa ne kyau so sai wanda ko Namiji ya ganka sai ya sake kallon ka ba dai Ai maka kallo guda A dauke kai ba sannan gaka da Le6o mai kyau wanda yan mata ke so wato peank lipes ga kuma uwa uba blue eyes ka had'a komai Abokina

Na tabba ta ita ma zata soka so so sai wanda har yafi wanda kake mata da bakin ta zata fad'a maka cewa duk duniya babu wanda take so sai kai ka kwantar da hankalin ka kuma kai ta Adu,a muma zamu tayaka Aman Abrah taka ce kai Na tane ban ta6a ganin masoyan da suka dace da juna ba irin ku"

Haka dai su kai ta kwantar mashi da hankali suna ta gaya mashi maganganu masu dad'a da sanyaya zuciya"

Shi kan shi ya jidad'an hakan domin kuwa Nauyin dake ga zuciyar shi ya ragu.

Na gode Abokane na shiya sa Ako da yaushe nake Alfahari daku domin banda kamar ku kuci'gaba da tayani da Adu,a idan Alkairi ce ita Agareni Allah yabani ita Allah ya karkato'man da hankalin ta da zuciyarta waje na taji bawanda take so sama dani in'kuma ba Alkairi bace Allah ya fidda man son ta Arayuwa ta yai'man za6i mafin Alkairi suka'ce"Ameen" gaba dayan su sukace"in'sha Allahu Abra Alkairi ce gareka Zaka Aureta in'Sha Allahu zata haifa'maka kyawawan ya,ya masu Nagarta wad'a zayi Alfahari da" masu Amfani ga Al,uma masoya manzon Allah (S.W.)

Sun sa shi farin ciki mara misaltuwa sai murna yake suma ganin yana murna suma sai sukai ta murna Abotar su ta yi dan haka suke kan si had'e yake idan dayan su na cikin damuwa to suma zasu kasance cikin damuwa sannan zasu hadu su tattauna kan da muwar har'sai sun samo mafita kuma suyi iya kar qoqarinsu nagani d'an uwansu yafita daga cikin da muwa Abotarsu Na birge mutane so sai dan mafi yawa mutane suna masu laqani da yan ukku ko kuma kai Ana jiran su da S.S. sabo dukkan'su sunan su yafara da s. Ne"

Zaunawa sukayi to yanzu gaya mana ya kuka yi da ita suke tambayar dr sai ya nisa yace" nifa har'yanzu ban fad'a mata da bakina ina sonta ba domin bata bani damar hakan ba kan ta rawa yake so sai tana da d'anyan kai kuma Abinda na fuskanta kamar bata so na,

Qarin 6awar danayi kuma itace mun hadu Dad'an kowa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login