Showing 36001 words to 39000 words out of 61981 words
a hankali take tukinta har ta isa makaranta sirinah tace sister lafiya nagani wani iri Abrar tace ciwon mara ne da ciwon ciki
cikin tau sayawa sirinah tace Allaha yaya yai maki sister tace maeen na gode yan mintina kadan sabon malami su ya shigo kyakyawane ssai
inda yafara da fada masu sunan shi mr.bilal gsky yan matan sunya bah da kyau shin dukk abinda ake Abra kan ta na duqe course ciwo ya fara tsanani
kowa hankalin shi ga raishi aman ban da ita dan kokamanni shima bata sani ba shi kan ahi ya nura da hankalinta ba shi wurin shi
sai abin ya ba shi mamaki har ya tsaya yana kallon ta sai da sirinah ta dan tabe ta sannan da dago kanta ido hudu su kayi da shi duk da bata cikin natsuwa hakan baisa ta gani kyaun malamin nasuba
tsam ta ta shi tsaye ta dau jikkar ta tace excuseme sir. tafi ta cike da mamaki ya bita da kallo ta birge shi ssai sirinah tace mashi sorry bata da lafiya ne shi yasa
murmushin gefan baki yayi bai ce komai bah
Allah kade ya kai ta gida mahaukacin hon take wanda ya tada hankalin mai gadi da ma mom dake cikin gida da sauri mom tafito dan gani mike faruwa mai gade ya bude get da gudu tashigo ko kashi motar batayi bata fito fito warta kafin ta itsa wajan mom da ke tsaye tayanke jiki ta fadi
hankali ta she mom ta nufo wajan ta duk ta rude suna cikin haka sai ga dady ya shigo da sauri yayo kana ya na tambayar mom lafiya nan mom ke gaya mashi
ciwon cikin tane ya tashi ya kira dr. din su wayar shi ba ta shiga sai yakira abokin shi na ya shai da mashi bai gari yayi tafiya hakalin dad ata she yace dan Allah kazo ka dubama dear ba lafiya da yake yana rako abokin shi shiya sa yasan wada dad ke nufi sai yace ma dad wallahi ina nan sabon asibitin dr. Shureem
sai dai kuyi sauri kuka wotanan akwi abinda nake shi yasa ban samu da mar zowa dad ya dau keta yai cikin mota da ita mom ita ma tabisu tace ma mai gasi hanif ya dawo makarnata ya jira su yai masu Allah ya kiyayai ya kuma bata lafiya
tace ameen
💔(S.M.K)💔
SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA
TYPING....... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 GOLDEN GIRL
AMMYN KAIRAT
*♠ABRAR*♠
NA
*SHAMSIYYA* *MUHAMMAD* *KWAMMA*
*💔(S.M.K)💔*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*AMMYN* *KAIRAT*
*DEDICATED* *TO*
*💞TEEMARH* *CUTEY*💞
*TYPENG....**✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BYE MEE
*GOLDEN* *GERL*
*WANNAN* *PEGE* *SADAUKARWANE*
*GA*
*MASOYANA* *ADUK*
*INDA* *SUKE*
*INAMASU* *FATAN*
*ALKAIRI* *💃😂INA* *ALFAHARI* *DAKU*
Bisimillahir
Adduar fita daga gida bisimilahi tawakkaltu anallahi wala haula wala qouwata ilabilla
*PEGE* *7*
Cikin hanzari dad ke gudu da motarshi dreven yake hankalin shi naga yar shi mom nasha fuskarta tana cewa Allah ya baki lafiya ya yaye maki wannan lalura dad yace ameen..
Sun isa hosipital dady ya dau kota narse tanu fosu da abin dau kar marasa lafiya room one shine dakin da akasa ta
dad ya kira likitan da yace su zo asibiti ya shaida masu sun iso yace gashinan da kati yatafo bayan ya duba ta ya shaida masu zata falka bada jimawaba sumane tayi
Yasa wata narse tasa mata drp da alurar barci suka fada masu cewar in dai ta tashi sukira telephone su sanar ta tashi dr shureem yazo ya dubata suka fita
Dan yan zu yana meeting da wasu likitoci sukace to dad yace ma mom bari yaje gida in hanif ya dawo su tafo tare mom tai mashi Allah yaki yaye
Ameen yace yafita ita kuma tasa diyar ta gaba tana kallo ta shiga wani tunani na daba itama da tana gida tayi fama dawannan matsalar aman yanzu Allah yayayai mata
mintina ta 30 ta falka tare da salati a bakin ta ciwon yadan lafa idanunta sumata jawur
Mom ta matso kusa da ita tace sannu Abrar ya jikin da sauqi tace tare da komawa bacci alurar bata sake taba dad ne shida hanif suka shigo
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 hanif yatai wajan gadon sannu sister Allah ya baki lpy sukace ameen cikin da muwa dad yace ta falka ta falka ta koma inji mom
Ni bari naje gida na hado mana abinci A A inji dad bari naje hotel na siyo maku hanif tashi mutai mom ta langwabe kai tace
tare da kashe mashi ido tace kasan bansan abicin saye shima cikin salonsu na tsofafi yace kamawa take ai
ke dai zauna ki tsare man deae harmu dawo badan tasoba couerse ta tsani mijin ta yace abincin waje
sai karfe biyu suka dawo dauke da manya ledodi sun tarar da momy na sallah dan haka suma suka fita masallacin asibitin dan gaba tarda sallah wata narse ce ta shigo tacire mata ruwan da aka samata sun qare
ta tambayayesu ta falka momy tace tun dazun dai da ta falka haryanzu dai shuru
tace masu ba komai in dai ta falka ku kira wancan telephone ta nuna masu da ya tsanta tace shine na office din dr kukira shi datata shi kafin ya tafi
Ya dubata inkuma wani abu kuke so ku danna enter coming sukace ta
A ta qaice dai Abrar bata falka ba sai qarfe goma na dare su dady da hanif sun tafi gida sai momy aka bari
momy ta tai maka mata ta shiga tolet dan ta dan watsa ruwa
mom ta bata doguwar riga tasa dady ya kawo masu kaya tace mata momy zanyi sallah saboda haryanzu jini bai sauka ba wahalar kadai tai
daga zaune tarama sallolinta mararta ta qulle bata iya tsayuwa telephone din da aka gwada mom na dr ta shi ta kira aman shuru ba a d au kaba
kusan sau ukku tana kira ba amsa sai ta danna enter coming sai gawata narse ta shigo
mom tace dr muke nai ma na kira telephone din shi bai dauka bah sai tace goma dai dai yake tashi bai dade da tafiya bah
qarfe bakwi na safe zaizo aman bari na bata wani magani ta sha zata samu relief tabata magani tasha aman ciwan dai tana jinshi sai ta hada mata da na bacci
bakwai da rabi dady ya shigo asibitin shida hanif sun tarda Abrar ta tashi aman kuma tana jin jiki
bayan su gai sa da mom sai yace ma Abrar ya jiki naki da sauki tace tare da cije lips
cikin tausayawa yace har yanzu dr bai zoba mom tace wallahi haryanzu kuma bakwai dai dai akace zai shigo aman haryanzu shuru kuma yarinyar nan najin jiki
♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠♠ dady yace bari naje na kai hanif school tou Allah ya kiyaye inji mom sirinah ce ta kira wayar kawar tata dan jin ya jikin nata mom ta daga wayar
bayan sun gai sa take cema momy ya mai jiki momy tace da sauqi suna manan asibiti tunjiya sirinah tace Allah sarki wanne asibiti kuke nazo na duba ta momu tace mata sabon asibiti dr shureem tai mata kwatancan wurin ba a jimaba sai gata
Cikin shrin tana school su gaisa da mom da qarayi mata ya mai jiki tace da sauqi ta kalli kawar tata tace sannu sister ya qarfin jikin
Abrar ta daga mata kai alamar da sauqi wani arnan qamshin turarene ya bigi hancinsu tun kafin ya shigo qamshin turaran shi ya gauraye wajan
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕
nooking yayi sirinah ce ta bude mashi lokacin momy ta shiga tolet arazane taja da baya hartana zudda books din dake hannu ta qarar faduwarsu ce tasa Abrar bude idanunta dake rufe
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
bata san sadda ta tashi zaune ba did da azabar ciwon da ta keji yayin da sirinah keta karanto wa innahu misulaimanu cikin zuciyarta dan atunani ta gamo tayi
Abrar na karanta ayatul kusiyun kowace atunaninta gamo tayi kuma ita kade kiganin shi
subahanalla yace cikin zazzaqar murya shi dan gani ta zubar da books din hannuta
jiki na rawa ta kwaahe books din ta yara 6ata ya wuce zuwa bakin gadon da Abrar ke zaune ido hudu sukayi da ita anan fa Abrar taqara razana ssai ta tsorata
da kyawanshi kuma haryan zu addua take dan atunaninta aljanine
couerse kyawanshi yayi yawa did inda mai kyau yake to dr shureem yakai
kyakyawane ana cewa mutum tara yake bai cika goma ba to shidai ya cika
dogone fari irin farinna mai kyau dan fatar shi har wani smooth take
ba mai jiki bane kuma bai rama yanada faffadan qirji wandda yaqarama shi kyau
sumar kanshi kuma mai tsawo ce ga santsi ga laushi
ta sha wani gyar mai she gen kyau tazubo gaban goshin shi anyi mata wani styl mai kyau kadan tarage ta rufe mashi idanu gata wata a tsakiyar kan shi daure daroba abin sai wanda ya gani
yana da saje mai matuqar kyau da tsari ga dogon hancin shi did da cewa san ye yake da gilass hakan bai hana gani manyan kwayar idanun shi ba masu kyau da tsari
cutey lips din shi suna suna da dan tudu kadan masu kyau da tsari dai dai suke wani bai fi wani ba jajir suke kamar na jaritai sai wani shayinin suke kamr yana shafa masu lips gilass
sanye yake da maroon din sut kafar shi kuma saye suke da wasu cover shos masu shegen tsada
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
farare na hannun shi kuma sanye da agogan sileve mai shegen tsada shigar tayi mashi kyau ko dan yana fari
abin ba a magana Abrar dai yau taga zallar kyau ko afim bata taba gani mai kyau irin shi ba ko a novel bata taba damu labarin iri kyakyawa kamar shi bah Tofa 🤔🤔
kashii 🤦🏻♀ gaskiya na gaji typing... ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻bye mee ammyn kairat
golden girl
*♠ABRAH*♠
*NA*
*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)
*Dedicated to Teemarh cute*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
Wannan Page sadaukarwa gamasoyana masoyan
ABRAH novel
*page 30*
*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*
*(ADU'AR*Roqon RUWA*)
*Allahumma ASKINA GAISAN. MUGISAN.MARI'AN. MARI'AN NAFI'AN GAIRAA DHARRIN. AJILAN. GAIRAAJILIN.*
*Allah kasa mudace Ameen*
Sweetheart tace son ka kwantar da hankalinka insha Allahu kasameta Abban shi yace fada mashi dai kan macce zaka zauna kana kuka sai kace ba namiji bah share hawayenka karka bada maza mana Dr. Shureem ya share hawayen shi tare da fadin Abbah bazaka gane ba irin son da nake mata injin kamar in narasata narasa rayuwata gashi ta tsaneni ya qarasa maganar da kuka ban ta6a sani haka so yake ba? Saida cutarshi ta kamani Ashe haka sauran matanda suke sona sukaji ya yin danace banasansu?
Abban shi yanisa Abinfa na Dr. Shureem ya girmi tunanusu aman insha Allahu yayi Alqawarin nemamashi Auranta ko yar wacce gidace dan ganin farin cikin gudan tilon dan nashi "
Kafadarshi ya dafa my boy son dago kanka ka kalle ni indai ina raye to ba kai ba kuka duniya wannan hawayen su zama na qarshe da zan sake gani a wajanka hawaye indai bana farin ciki bane to ban son ganinsu a fuskar ka kaji
Dr. Shueem yace insha Allahu Abbah na dai na to ko kaifa inji Abbanshi
To tashi muyi magana kaida har yanzu baka san ka girma ba ji yanda ka hayeman jikin mata sai kace zata mai daka ciki gimbiya tace qyale shi Alhaji aini har kulum yaro ne wajena inba naga ya ajeman jika Ashirin ba jika Ashiin yafad'a tare da zaro ido haba Sweetheart sai kace sai kace me? Ta tari nufashin shi to shikenan Sweetheart Allah ya kawo masu Albarka Ameen shalele haka zakace"
Abban shi ya qyara murya dacewa son yau yaka mata kaje Abuja cinda weekend ne basamun time kake ba kaje ka duba yanayin tsarin ginin gidan da kuma yanda ma aikatan ke tsara hospital din dan so nake kana Aure mutare can gaba daya garinnan ya isheni zama waje daya tsotsai hakane Abbah bari na watsa ruwa na tafi dan ban so inyi dare yau nake son dawowa okay to shikenan Allah ya mai doka lafiya Ammen mya Abbah
Ya tashi yai ma Sweetheart dinshi kiss sannan ya haura zuwa upster wanka ya yi ya shirya cikin wani danyan boyel mai shegen kyau sai qyalli yake yana daukar ido farine sol ya yi kyau Abinshi sai wanda ya gani tamkar wani sabon ango "
Ya gyara sumar kanshi yau bawani styl yai mata ba kwantar da ita yayi ta kwanta luf gwani kyau sai sheqi take farar hullace yasa da fararan shoue sai silver Agogon hannun shi kai A gaskiya ban ta6a ganin wanda shigar manyan kaya tai ma kyau ba irinshi shigar ta Amshe shi ta fito da kyanshi da haibar shi
Haka ya fito yanata zuba qamshi gimbiya ta kalle shi tai tabzihi ga Allah da yabata Shureem murmushi ya yi ganin irin kallon da take mashi itama ta murmusa ya tako wajanta ya rugumeta yace Sweetheart ko na canza maki tace ka can zaman so sai my so kaga yanda shi garnan ta mai daka babban mutum ta fito da kamalarka wannan idan sirikar tawa ta ganka ai sai ta rude ranshi ya fari an ambaci abar sanshi baki yaqi rufuwa yace nizan wuce kar nai dare yau zan dawo tai mashi fatan Alkairi ko ya yafita harabar gidan dreven shi na jiran shi
Dan haka shiga ka wai yayi suka dau hanyar Abuja yayinda tunani Abrah ya Addabi zuciyar shi
Sunje Abuja lafiya komai ya yi kyau tsarin gini Abin birgwa dan daga qasar waje aka dauko photo gidan dana hospital din Akan hanyar su ta dawowa sukayi hadari inda suka buge wata mahaukaciya da ta hau titi ba dubawa kafin drever ya yi qoqarin kauce mata har ya bugeta cikin sauri suka fito ko motsin ba tai suka kamata sukasa cikin mota
Kasancewar shi likita ko kafin su isa yabata tai makon da yakamata ya bata ko gida ba su isaba hospital yace su nufa da ita bayan Anmata duk Abinda ya kamata harda Allurar barci a kai mata domin sai zabure zabure take
Gida yanufa agajiye
*♠ABRAH♠*
*Na*
*Ammny khairat*
(golden girl)
*Dedicated to Teemarh cute*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*Assalamu Alaikum masoyana masoyan Abrah ina mai matuqar baku haquri saka makon jina shuru da kukayi kuyi hawuri dan Allah Na gode;*
*page 31*
Dr shureem A gajiye ya shiga gida Bayan yayi sallah isha i bisa kushin ya fad'a jagwaba tare da dafe kanshi da yaimashi zafi idanun shi rufe ;
Sweetheart ce tafito daga d'aki ganin shi dafe da kai ta nufo wajanshi dan batasan maya shigoba subahanalla my son lafiya?"
Da qyal ya bude eyes na shi da sukayi mashi ja yace my sweetheart im very tired na gaji sosai ga hungry inaji yunwa sosai sannu my son kasha hanya duk tadamu sai kace wanda yace bai lafiya ta kalmimshi takecire mashi bayan ta cire mashi tace" to bari na kawo maka Abinci nan kaci bai ce komai ba ta tashi ta hado mashi Abinci ta kawo mashi kan kafet ta Ajemashi itama ta zauna tana zuba mashi sannan tace sauko qasa zakafi jin dadinci
Da kanta take bashi Abinci A baki yanaci dan tasan koda yake fadin yunwa bawani na kirki zaiciba becouse bai son cin Abinci"
Tana bashi yana bata labarin zuwanshi Abuja inda yake sheda mata gini yayi kyau harda na hospital din yafi birgeshi sannan kuma yace" sweetheart hanyata ta dawowa mukai hatsari ai bata san sadda ta saki cop din hannutaba da ta dauko zata bashi ruwa a rude tace" hatsari son ba kadeji ciwoba yace" ah ah Allah dai ya tsare wata mahaukaciya ce ta kawo mana karo kuma da ita na tafe saboda mun bugeta da mota taji ciwo yanzu haka tana hospital kuma Abinda keban mamaki data farlka sai ta riqeni wai danta gimbya tace" karka damu duk cikin haukane yace" hakane sweetheart Aman inajin tau santa dan haka kafin nazo na kira malma Abdulrahaman na sheda mashi da safe zan kawo mashi tah ai mata Adu,a ko Allah yada Adace"
Gimbya tace" to Ameen my son shiyasa nake qara sonka saboda tai mako kayo halin mahaifinka"
Kacigaba da tai makama Al uma"
Ina Alfahari da kai Allah kuma ya baka mata ta gari"
Ameen yace" cikin da muwa domin Ta famamashi cinda ke mashi ciwo ita kanta ta ga hakan dan haka tace"
Gobe ne Alhji zaije gidansu sirikar tawa murmushi ya yi yace" Allah shi kai mu
Tace" Ameen
Sweetheart bari naje na