Showing 9001 words to 12000 words out of 61981 words
ya koya kuma in wani yafini nima nafi wani*
*bance doli ka karanta ba ko ki karanta ina yi ne dan masoyana masu dauka uzuri na*
mistek babu wandda bai yin shi a rayuwa dan adam na ke ban wuce kuskure ba kuma ina ansa gyra daga kowa ne ne in dai ban da cin fuska dan ni ban iya wulaqanci ba balle in kaman na rama sai dai na bar mutum dan Allah
*na gode masoyana ina yin ku sosai* typing... ✍🏻✍🏻✍🏻 Ammyn kairat
*♠ABRAR♠* *PAGE 11*
*NA*
*writer's by*
*💖YAR AUTAR MARUBUTA💖*
*💔(S.M.K.)💔*
*😍AMMYN KHAIRAT😍*
*TYPEG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻by meee golden girl SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*
*DEDICATED TO MY*
*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*
Wannan pege na sadaukar
*ga my lovely friends ina sonku*
A dukk inda kuke
*golden girl na yinku*
🤣 autar marubuta ba🤣
*maqiya ko ko ince ma hassada kuma ga taku gaisuwar ban girma 👍*
Bisimillahi rahamani rahim
*da sunan Allah mai rahama mai jin kai*
Allah katai makeni ka kareni daga sharrin makiya
*ma hassada meyagun shaidanun muta ne da aljannu*
Allah ka kare musulmai baki daya
Ameen *thumma ameen*
Ta hada qafa daya kan daya tafi minti 30 ba tai magana ba sai shi da ya zamo daga kan kujera yace mata ina jini jinjina kai tai tare da daga mashi hannu alaman ansawa
Muhammad cikin ranshi cewa yake yau naga isa da kasaita game da sarauta ko ba afada ba yasan jinin sarauta ce duba da shigar datayi
Zucan ta bude baki da kyal tace mashi naji abinda yafaru gimbiya taman bayani
Karan banine da ita ban san tafita ba ta sani sarai bata fita batarai da matakan tsaro ba
Sai tai shuru badan pahpah baya gari ba daya hukuntata
na gode daga haka sai tai shuru shima muhammad shuru yayi
zuwacan
Yace nizan wuce na gode sai anjima gimbiya tace ga shi ko ruwa ba kasha ba
Azumi nake yace da ita alhalikuma
Ba haka bane kan shine ya kulle oky tace da shi cikin harshen larabci tai ma sarauniyar magana sannan tai gaba yabita
Tare da cewa sai anjima qala bata ceba
Sai karkada kafafu take ta bisu da kallo hade dawani irin murmushi da ban san ko na meba ne
Muhammad yafita da tunani kala kala aranshi sunzo wajan mota taqara yimashi godiya shima yayi mata sannan yace gashi harzan tafi banji sunanki ba ko
Da yake naji ance gimbiya ko
Ya fada yana murmushi
ita shi tai tare da cewa sunana aikaji shi ba a dadi aman dai sunana gimbiya zeenat gimbiya zeenat ya maimai ta
Yace zeenat suna mai dadi itama tai dariya tace kai kuma ban jina kaba sai yace saurin mekike sunana muhammad
Muhammad mai babban suna suna mai daraja mai dadi
Innai aure sunan dana nafarko insha Allahu muhammad
Yace kai gaskiya naji dadi sosai da takwara da za,aiman
Nan yabata su kai excanjing nomber ya shiga car din shi tare da daga mata hannu itama hannu ta daga mashi tare da murmushin ta ma kyau
Tsaye tayi tana kallon motar harta bace maganinta shima tunyana ganin ta ta madubu har yadai na ganinta
tafiya yake yana tunani wannan gida da dukiya dake cikin shi da kuma sarauta
Da wannan tunani ya isa ma saukin shi
Ya watsa ruwa ya gaba tarda sallolin shi sannan ya kira mata shi hajiya laurat
Koda ta dau ka ba gaisuwa ba komai sai cewa tai kama manta dani ko to yaushe zaka dawo ko dan kaga ba yara tsakanin mu da muna da yara ai baka zuwa wani waje
Kai za manka sai kaga dama ka dawo
Yana jinta sai da yabari tagama bala,inta sannan yace yakike ya gida kowa na lafiya
kiyi haquri kinsan hara kokin kasuwanci yanda suke
Da naga abin da nake aida nadawo ko wake gareninan wanda zan tsaya wajan shi aikin fiyeman kowa
Ranki shi dade Allah yabaki haquri to naji nidai kai maza kagama ka dawo
Aikasan matsala ta nafiso najika ko da yaushe kusa dani yace to angama ranki shidade yanda kike so haka za,ai
to na dai gaya maka ta kashe wayar ta sai kace wani danta Allah shi kyaut ya shirya mu ameen
yasaki baki yana kallon wayar shi bata ma bari shida ya kirata ya kashe itace zata kashe mashi waya ko shekara zaiyi bata kiran shi indai bashi yakirata ba
Kuma da ya kirata bata bari su gama waya zata kashe shifa yana kiran tane saboda sauke hakkinta da ke kanshin hummm aman bari ya kusa yin maganinta
wai yai sauri ya dawo kasan matsalata maganar ta fado mashi a rai murmushi yayi ina ruwana da matsalarki
in dawo ki hana man saqat kuma
Bawani gamsuwa nake ba nasan matsalar bata wuce ta aciki
mtssssee
gaki baki da wani testen ko mata duk haka suke
iata dai wannan bata iya komai ba sai fitina in za akwana saman ta bada muwa za tai bah
kuma ko ka hauta kamar kahau wani icce bawani salo
tunanin yaga zai addabe shi ya kau dashi
gimbiya zeenat kwance bisa makeken gadon ta sai juyi take tare da rumgumar fulo
kadan kadan sai ta saki murmushi
muhammad gaskiya
kana da kirki kayi sosai
to ko yaushe zai kirani humm nasan ma bazai kira ba to kiran mi zai man daga tai mako
ta qara juya kwanci to koni zan kira shi
ince mashi me
nakira mu gaisa kai gaskiya a,a ai nazudda aji na
bari dai muganinan da zuwa gobe
yini daya da mukayi jina ke kamar mun shekara ban taba nushadi irin na yau ba
da wannan tunani barci yai gaba da ita tare da mafalkanan muhammad
shima nashi wurin tunanin ta yake ya zama dille ya binciki ko diyar waye a garinnan zai tambayi abokan kasuwancin shi yaji
koda wanda yada baban ta
to ai ban tambaye sunan baban ta ba
to yakenan ita zan kira na tambayeta
da wanna tunani barci ya dauke shi tare da mafarkai bar katai
asubar farko yata shi yaduba jikin shi dukk ya bace da.... Shikan shi yayi mamaki jita da suna tare da ya dawo gida sai da yai wanna to ya haka
yanzu kuma mafarkinta yayi shi da ita dumu dumu... Kash 🤦🏻♀ ya dafe kai
Bayan yayi wanka ya shirya wajan qarfe 10 nasa fe yace bari ya kirata yasan yanzu ta tashi sai ya kira ta dawata no ba wadda ya bata jiya ba
tana zaune tana tunani shi da mafarkin da tai na shi ga waya a hannunta tana ta juyawa sai tunani miya hana shi kiranta take sai taji wayar ta na ringi
ba quwar nomber ce da kama ba zata daga ba sai kuma ta daga ta kara a kune tai shuru shima shuru yayi
sai zuwa can yai salama tare da fadin
sunana muhammad Ahamat
sai tai shuru zuwa can sai ta tuna da muhammad cinki muryata mai dadin saurare tace ouu
kata shi lafiya kana magana da gimbiya zeenat *Ambasada ma'aruf kanada*
ambasada ma'aruf kanada lalai yan zu yabar mamakinta da dukiyar su saboda duffadin kanada da kewayanta
babu inda ba asan ambasada ma'aruf kanada ba
mutum ne mai tarin dukiya da ba,a magana
anya yarinyanan ba tafi qarfin shi ba kuma gashi jiya da ganinta Allah ya jarabe shi da matsanancin son ta
taji shurun yayi yawa ga kiran na tafiya sai ta sake cewa hello
sanan ya dawo tunani da yake suka sake gaisawa ya tambayeta mutan gidan tace kowa lafiya ya kakoma gida yace lafiya lau
daman kira nai mu gaisa tace tao na gofe daganan sukayi shuru
zuwa can tace to yanzu sai yau she yace sai wata rana sai wata rana kum iyace Eh
batace komai ba sai zuwa can tace gabe kenan gobe kina son ganina ne Nan ma shurutai yace kinyi shuru
tai dariya yace au dariya ma na baki ko to zan rama bani lbr sai ka zo sanna kiban lbrn tace Eh yace to shi kenan sai na zo din tace yau shekenan
Goben ko gobe pahpah zai dawo daga london sai kazo ku gai sa yace shida bai sanni ba ni zan gabatar da kai wajan shi a mtsayin wa tai shuru kinyi shuru sai dai ka zo yace shikenan Allah ya kai mu tace ameen
sun kashe waya kowa da tunanin daya ke itako tashi tai ta kuna waqoqin larabawa ta nabi tana rawa jinta take cikin farin ciki marar musaltuwa
shima ya jima kwance sannan yata shi ya shirya zuwa gidan abokin shi da ke nan kanada gare shine kade zai sake samun lbrn ahalin gidan ambasada ma,aruf
Bayan ya isa gidna sun gaisa da abokin nashi alhaji khalifa sunyi break
sai yake sanar da shi haduwar su da gimbiya zeenat da kuma har zuwan shi gida su sanna yasanar mashi yana sonta kuma aurata zai bada dadewa ba
khalifa ya nisa yace gaskiya nayi mamaki
*♠ABRAR♠* *PAGE 12"*
*NA*
*SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*
*write's by*
*💖yar autar marubuta💖*
*💔(S.M.K.)💔*
*😍AMMYN KHAIRAT😍*
*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*
*DEDICATED TO MY*
*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*
Kalifa yanisa yace gaskiya nayi mamakin haduwaku da ita *becourse* bata fita ita kade ba tare da drive da mata kan tsaro kusan mota dari ke bin bayan tah
Aman meybe ba,asan tafita ba muhammad yace gaskiya ne ba,asan ta fita ba haka mamata tace
Khalifa yace gaskiya ina gama baban nata bai nan dan yayi tafi london sai yace Eh haka itama tafada man
Kalifa yace kamar dai yanda kasani gimbiya zeenat yar ga Ambasada Ma'aruf kanada
Da kuma *sarauniya kharima ita kuma sarauniya kharima diya" sarkin mesira ce sarkin mesirah shima kharima ita kade Allah ya bashi yanzu haka shekarannan zai sauka anada ta sarauniya saboda KASAR MESIRA anba mata sarauta*
Ba kamar kasa" muba da mata basu sugabanci lokacin da za'abata sarauta lokacin Ambasada zayi sugabanci mesira in anyi zabe yace
Nan da wata shidda masu zuwa to kaji kadan daga cikin abinda nasani game dasu aman did da matsayi da tarin dukiya ta Ambasada
Yana da matuqa kirki sosai
Mutumen mutane ne shidai in kaga fadan shi ti ka taba mashi gimbiya yana sonta sosai
Gimbya kuma tayi karatun ta a mesira can wajan kakan ta sarki muhammad shuraim na manta ban fada maka sunan sarkin ba did dai baka rasa sanin sunan sarkin mesira sarki ne mai adalci labarin shi yazaga ko ina a fadin duniya
Yace gaba da cewa gimbiya tayi karatun addini da na boko ta sauka tare da karance littafe masu yawa ta samu tarbiya yanda ya kamata
To aman yanzu matsala itace yanda za kai kasa mu ganita
Muhammad yace to ni abin did ya zundi meni anya kana gani abinnan yana zaiyi kuwa
Khalifa yace to shi komai kasan muqaddari ne daga Allah in Allah ya rubuta mata kace sai kaga ka aure ta
Aman yanzu matasal itace yanda zaku hadu da ita da kuma mahaifin nata
Muhammad yace muyi waya da ita zaje gobe tace zata hadani da mahaifin nata mu gaisa khalifa to shikenan ai tazo gidan sauki Allah ya shige mana gaba yace ameen in haka ta kasance ina ta yaka murnan auran sarauniya kyau ta duniya
Saboda shima Ambasada da zai aure mahaifiya ta sai da ya shiga gasa ta duniya
A mesira babu wadda ta kai kyaun sarauniya karima dan haka mutane su kai mata chahhh suna santa da ya,ya,n sarakuna dana masu mulki
Da ya,yan masu kudi inda har tai kai rikice ya barke tsakani
Manema auranta sai sarki muhammad shuraim sai yasa gasa ne man auren ta did wanda yaci shine yai aure ta to daga cikin manema auran hadda Ambasada Ma'aruf
Shine wanda Allah yaba sa'a cinye gasar
To Allah yasa kai ma kar susa maka gasar dan dai ma shi Ambasada bai bata da mar tara samari ba dan tunda ta dawo daga mesira karatu ba fita take ba inta fita sai da dalili kuma ita da matakan tsaro
Dan kai ma sai nace *gamo da katar kayi* sunan littafi na mai zuwa insha Allah
na haduwa da ita muhammad yace hakane abokina Allah dai ya shige man gaba dan ni gsky na kamu sosai
khalifa yace ameen karka da mu abokina insha Allahu zaka sameta
Daganan sukaci gaba da tautaunawa akan harakokin kasuwancin su aman rabi hankalin muhammad naga gimbiya zeenat har sai da khalifa yanura da hakan
aman baice mashi komai ba saboda yasan did wanda yakamu da son macce kamar gimbiya dolle ne sai hakan ta kasance da shi
ko shi ya dade yana sonta tu wani gani daya taba yi mata
airport ta dawo daga mesira yakamu da matsanai cin sonta
tun daga rana kullum cikin begenta yake bai kuma sake gani taba haryau sai yau da babban amini shi yazo mashi da zancan ta kuma
gsky ya taya shi murna matuqa domin yanzu ne zai san yayi aure kuma ya auri macce wadda ake kira macce ta nuna masa,a ba kamar laurat ba
da haka dai suyi sallam tare da fadin sai gobe inza su gidan Ambasada
najeria hajiya laurat ce gaban wani malam i ya duba mata me ya zauna da mijin ta kanada ya dade haka bai taba tafiya da ya dade irin haka ba kuma jikinta na gaya mata ba lafiya saboda kwata kwata yanzu ya dai na kiranta abin ya bata mamaki wandda kulum sai yakira ta safe da yamma haka ma dada dare amab yanzu shuru kuma ta kira shi yaqi dauka
lalai jikin ta yana gaya mata ba lafiya bah
boka ya dube ta yace gaskiya mijinki aure zayi nan bada jimawa ba kuma ya kamu da matsanaicin sonta
aure hajiya laurat ta bugi kirji tare da wata mugurwa ashar mijin nawane zaiyi aure malam hummm boka ya koma malam
yace ko shakka babu wannan butu haka yake
to yanzu wacece zai aura
boka yace to wannan dai ke ban sani ba aman dai abinda kasa ta nuna man
aure ne zaiyi kuma aure ma har anyi shi an gama ba makawa sai yayi wannan aure
zufa sai zuboma tatake ta ko ina ta cire dan kwalinta tana ta fita da shi ga kai ba gashi anyi kitso did tsagar kitson ta hade ko ganin ta ba,ai nace anya matannan ba qazama bace🤔
boka yanzu ba wani abida zai hana aurannan nifa ina tsoran tazo ta haifa mashi ya,ya ni ban haihu ba ta cinye gado na tashi tutur babu
shekara da shekaru muna zaune wata ta zo taco dukiya ga baza
ya kake ganin za,ai boka yace to shawar daya shine kibari sai yayi auren sai mu dau mataki dan abinda kasa ta nuna aure ba fashi
Da kukanta ta baro wajan boka ita muhammad zai ma haka wacce shegiya ce zai auro mata
lallai kuwacece sai tayi nadamar auran mata miji sai ta qwammace mutuwatta da auran mijin ta
dan muhammad dan ita kade akayi shi kajifa 🤔 mai karatu
hummmm kuma gidan ta tamkar maqabarta ne did wadda ta shirya mutuwa to ta auri muhammad dan tata nadi makaman yaqin yaqar did wata mai kasada shigammata hannci da qudundune
ranta did inda yake face yake ahaka tayini karin haushi kuma sai kiran shi take bai daga bah nace yau hajiya laurat ce da kiran miji
waya gaya maki barni gabas take
gidan su gimbiya yaune Ambasada zai dawo daga kanda wani gida ne na kusa da su she gidan yan aiki ne barjet da kuyangu gasunan ba,adadi gefe guda kuma masu gadi ne da drivove ga escort nan suma yawansu yawuce musali sanye suke da kaya kala guda wato sut ne masu tsar gaske
kuyangu ma yansu koraye ne masu dinki mai kyau da tsari
haka ma yan aikid da masu girki suma kayan su masu kyau kowa kalar kayansu daban da ban sai hayaniya suke kowa ba haraka gaban shi
masu girki nayi kichin biyu na gani guda kuyangu ne a ciki wasu dadtije ne sai yar mata guda biyu sune ke girki dayan kuma yan aikine
ke girki cikin wasu manya tukane sun kai su gama masu girkin
*saruniya karim anci ado da kwaliya sai kace yarinya yar kimani shekaru 30 aman shekarunta 60 a duniya*
hakimce bisa kujerata ta mulki sai yau naga wata kuyanga guda daya kusa da ita tana bata appel a baki
dan isa da mulki sai ta dade kafin ta hade na bakin taa
gimbiya zeenat yau saruta akeji dan kayanta na yau kaya ne na sarakai shigace tayi ta ya,yan sarakai doguwar riga ce amta ado da gwalagwale
sai waqiya ta ke kalar riga yallow ce sai kwaliyar ta kasance green ne wato zaran da akasa mata wa akayi aikin da shi kamar surfani sai kwala kwalan da ke ga riga wanda ya qara mata kyau sarka da tasa da gwala gwalanta did sun kasance iri daya riga sai ja