Showing 6001 words to 9000 words out of 61981 words

Chapter 3 - ABRAH Complete Hausa novel

08 Apr 2025

2293

shi cewa yake sai yanzu

zaku gai she dani ai qara ma ita wannan ina jin ma kurma ce cewa da Abrar
Ya jawo fayel din ta ya fara duba wa
Sirinah tace ma mom ni zan tafi school did da naga kamar na makara

tare da yi ma Abrar Allah ya qara sauqi kai ta daga mata mom tace to diya ta Allah ya saka da alkairi
Suka fita ita da mom sai dr da Abrar
πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”
Shi dai ya duqar da kan shi sai yan rubuce rubuce yake abi da zai birge ka shi ne yanda sumar kan shi ta zubo ta rufe ma sho fuska

ko idon shi ba'a gani ita ko ta zura mashi ido sai kallan shi take kamar ta samu televetion lol😝

shi dai aikin shi ka wai yake kadan kadan sai yasa hannu yana gyara gashin kan shi couerse ya rufe ma shi idoπŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

ba kadan abin ya burge ta bah Abrae ji take kamar ta sa hannu ta shafa lalausar sumar shi lol🀣 kai ita fa gani gayannan yasa ma ta nai me ciwon ta ta rasa
tofa tunda ya duqar da kan shi bai da gobah
cikin sarewar vioce din shi yake tambayar ta
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

mike da munki did da ya gani a fayel dinta
aman yana so yaji daga gare ta wanda ita bata masan yana yiba abin yaba shi mamaki da ya dago yaga ta shi ga tunani to tunani mi take oho πŸ€”

ya dan buga gadon kadan sai ta figit ta dawo ha yacin ta sannan yace mike da munki what is your problem

haba muryar shi ta qara rikitata gani bata da niyar magan sai ya zura mata ido yana kallon ta itama shi take kallo sun dau lokaci a hakan inda Abrar tai qara da na ta idanu

enter coming naga ya danna ba'a dau lokaci bah sai ga wata narse ta shigo cikin harshen turanci yace ta dau ko ma shi al,lurar

diclofenac and feldin yes sr. tace ta fita zuwa can sai gata ta hado mashi ta kawo sai yasa ta hada mashi allura da ta hada ma shi sai ta ba shi Abrar gani ya nufo ta da tsinke sai hankalin ta ya ta shi coverse bata san allura ko wadda a kasa mata

drp dan bata cikin hayacinta ya nufe ta da ita yace gyra ai maki allura take idanun ta suka cika da hawaye
sai sha shekar kuka take
ana haka sai ga su mom da dady sun shigo

β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯
ai tana gani dady ta ruga da gudu har tana ban kade shi idanu ya zaro 😳 gani yanda duwawunta ke juyawa ga wani qaton qugu hade da hips doguwar riga ce jikin ta shi yasa komai ya fito

dad yace lafiya dear ya ai kai dad kace kar yai man allura dad yace dear ki bari yai maki sai kisa samu relief ko so kike kita zama da ciwo shi ko dr abin nata birge ta yake yanda take sa kuwar ko mai nata na juya wa ga nono nuwan ta ta hada komai wanda yake so ga macce take tunanin wadda ya gani aerport ta fado ma shi ta to ko dai ita ce in bai man taba ranar sun hadu da alhaji ibirahim to kode dai ita ce

dad din tane ta je dau kowa babu shakka ita ce dadi sai lalabata yake ta tsaya ai mata allura

dr. ya zauna kan kujera yana jiran su haka dai ta tafo tace dan Allah kai man ta jijiya murmushin gefen baki yayi
ya kama hannun ta yana duba jijiya wani lau shi yaji ga hannun ta kamar auduga

πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜ ita kuma jikin ta sai rawa yake shi kuma ya shiga wani yana yi haka ya soka allura shigar ta keda wuya tafa do ma shi a jiki Jinta ajikin shi ya haifar fa abubuwa da dama shi dai wajan shi sandar gira man shi sai halbawa take ita kuma tafa da wata duniya daban sai wani qara lafe wa take jin dan shi a jikin ta yada tai maza ta tashi kunya duk ta kamata

Dad yace ke baki da hankali da ga allura sai ki fada ma shi a jiki sai kace wata yarinya cikin shagba tace to to dady shi dai dr fita yayi yace dady ya sa mai shi office

🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑🧑
bai yarda ya hada ido da kowa ba saboda idanun shi sunyi jar sabofa jara ba
dady ya isko shi inda dr kece ma dady

bawa wani abu ba ne ke da mun ta mostly maya suna fama da wanna lalura samu sauqin su duka kuma shine in sun yi aure
πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— dady ya nisa yace aure tap a she akwi aiki saboda ko seacondry bata gama ba bayan haka sai ta yi karatun low

shi ne gurun ta to yanzu babu wani abinda za ai mata wanda zata rabu da wannan matsalar sai dr ta yace sai dai wannan allurar da nai mata ita in a kai ma mutum ita yana dan samun sau kin ciwon cikin in matsar ta ta so mata sai aruqa yi mata ita

dady yai godya ya fita abin yaba dr mamaki da su sa mar mata lafiya ta hanyar yi mata aure sai yace sai tayi wani karatu nada bah sun fiso tai ta zama da cuta saboda wani guri na su nada ban yana cikin wanna tunanin abukan shi su ka shi go

har suka zauna bai san sun su goba sai da suka bigi tble din sannan ya dawo haya cin shi sai sauban yace tunani mai kake haka har muka shi go ba ka sani ba sai sudas yace yo tunani mi zaiyi fa jarbace ta shi ta ta shi baka ga saihade cunyo yake ba sai wani lumshe idanu
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
su ka kalle shi suka bu ahe da dariya sauban yace gaye ka yi aure kaji ka futa da shan kwayoye sai sudais ya ce wallahi har tau sai yake ban
ina jarabar shi ta ta shi sai yai ta cikin kati fa in dare yayi
suka qara dariya β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯

kai gaskiya na gaji πŸ€¦πŸ»β€β™€ *typin.. ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻bye* *mee* *goledn* *girl*
ammyn kairat

*β™ ABRARβ™ * *PAGE 10*


*write's* *by*

*πŸ’–YAR AUTAR* *MARUBUTA*

*πŸ’”(S.M.K.)πŸ’”*

*😍AMMYN KHAIRAT😍*

*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻by mee golden giri SHAMSIYYA MUHAMMAD KWMMA*


*DEDICATED to MY*

*πŸ’žTEEMARH CUTEYπŸ’ž*

Wannan pege sadaukar wane ga masoyana
*masoyan Asali kai harma da maqiyana suma na basu wannan page dan su karanta suji dadin zagina kuma ina jin dadin zagin ku gareni na gode*
Grp Abrar *ina godiya kware da gaske Allah ya saka maku da mafificin Alkairi 🀣*

BISIMIL*LAHIR RAHAMANI RAHIM*



*Asibiti mafi kusa ya nufa da ita domin samun tai makon gaggawa*

Da zuwan su likitoci su ka anshe ta suka bata tai mako yanda ya kamata Bayan wani lokaci su kafito inda suka shaida mashi cewa

Doguwar su mace tayi sai kuma zazza6i mai zafi da ya rufeta saka makon ruwan saman da ta sha
*Aman zata falka nan bada jimawa bah* sun fita yasa kyakyawar yarinya gaba yana ta kallo shi dai yarinya ta mashi kyau kuma did inda ta fito to jini larabawace kokuma muta ne misira

Domin kyawanta ya wuce misali ga gashi wanda shi ba'a magana shi

Yana zaune yana ta tunaninta sai dai yaji wata murya kamar daga sama wadda tasa yan cikin shi motsawa jike quuuuu
Shi dai baiyi tunani murya daga gare ta bane

Sai da yaji tace *exuseme* dan Allah waye kai kuma waya kawo ni nan did lokaci guda ta jero mashi tambayoyen

Shi dai muhammad yasa ki baki yana kallon ta sai da taqara mai mai tawa sannan yace nina kawoki ta dan kalle shi kadan tare da zaro😳ido shi kuma sai tasbihi yake ga Allah da yayi wannan kyakyawa halita

Tace kai kuma sai tai shuru tare da dafe πŸ€¦πŸ»β€β™€ kai dan ta tuno abin da ya faru tace ma shi oky na gode dan Allah koka aroman phone din ka
*yace of course* me zai hana tare da kallon

Shi dai cikin zuciya shi sai mamakin tah yake *course* bata da girman kai Bayan ya bata waya tare da cewa in baza ki damu ba ko naje na saukeki ina tunani kama mota ta samu matsala

Tai shuru sai tace oky bada muwa bari dai na kira dreve sai yazo ya dau mota tare da cewa wallahi ina tsoron ruwa da tsawa indai za ai tsawa to sai kaga na suma narasa ko miya sa abin na da muna so sai

Ko tsoro ne yai min yawa shi dai bai ce ko mai ba sai kallon ta yake tana magana kama karta bari yana jindadin zan canta

sai zuwa can yace aiku da man mata hakan kuke tsoro ya maku yawa tace bama kaman ni cinda ni harda suma tare da yi mashi murmushin ta mai kyau

Jiyai zuciya shi ta buga da qarfi kuma yaji kaman wani abu ya soki qahon zuciyar tashi
murmushin ta mai matuqar dau kan hankali

Taba shi wayan shi tare da cewa ta gode tace na kira dreven zai je ya dauki motar

yace oky to muje ke na ajeki suka fito a gaskiya inka gan su kasan sun dace da juna kamar ma'arata shim muhammad ba baya ba wajan kyau da tsari yabu de mata gidan gaba ta shiga shi ma ya koma gidan dreve ya shi ga tare da murza kye

yace mata ina muka nufa nan dai ta kwatanta mashi suka tafi kowa yayi shuru cikin mota ba mai magana
zucan sai tace koka bani dreveng din na ga kama ba kasan hanya ba ga dukkan alamu kuma ba kone kai

dariya yayi yace mata ina na miji ya za ai naba macce tuki ta tuqani kuma ina zaune ke dai cigaba da gwa da man hanya karki da mu cikin murya sakuwa tace mashi dan Allah kabani na tuqa na dade banyi tuqi ba shiya sama yau nafi to babu direba

sai ga shi na hadu da matsala kan hanya Bayan da Bayi ba da tabar shi ya tuqa ta qiya shi yasa yaba ta tuqin cikin iyawa da qwarewa take tuqin ta hankali kwance tare da kuna

Wa'azi baka jin komai sai qiri a tana tuqi ta nabi karatun ta Ba qaramin birge shi ta yiba wannan ya nuna cewa did inda ta fito ta fito daga gidan tarbiya an bata tarbiya yan da ya kama ta

πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•

Sai gudu take hankali kwance ga kuma sautin karatun da ya qarama su arma shi yana ratsa zuciya su abin birgewa sai nushadi suke da annashwa

Ban garan muhammad abin sai mamaki yake yanda farar daya yarinya ta shiga ran shi musamman ita yi magana yan da sauti ke bugun zuciya shi da qarfi
Shi dai ba yaro bane wannan abin da ya keji alama ce ta so

Hummm yace tare da kallon ta a qalla sunyi kusan minti 30 suna tafiya yace mata har yanzu ba mu kawo ba dariya taye wadda sai da wushir yatta ta Bayya na wadda bai masan da ita ba sai yanzu
Ya Allah yace dan gani haqoranta masu kyau jerai da su ga zinarin hauran makkan ta sai walqiya yake

komai ya dau ke mashi hankali har ma bai gani ba sai yanzu tace mashi ka gaji ko wallahi ko rabi ba muyi ba dani sa so sai ko rabi inji shi tare da fiddo 😳idanu

Ita abin ma nashi dariya ya bata wai yafiddo ido sai kace yaro qarami sai dariya take tare da dukan sitiyari

❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀
Baye sake cewa komai ba sai da ta gaji tai shuru sannan yace wato ga yaro ko ina magana kina dariya Allah dariya kabani aman *sorry plaese na tuba*

shima dariya yaye dan yanda tayi abin ai mata dariya ne ta turo baki tace to shikenan kai ma karama daganan bawa wandda ya sake magana suka cigaba da tafiya shi dai cikin ran shi sai mamakin nisa irin na gidan su yake kuma yana mamakin ya akai tana macce ta fito yawo irin wannan dan yanzu suyi kusan mintuna 40 suna ta fiya


πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€πŸ–€

kuma abin har ya fara ba shi tsoro yanda yaga suna ta wuce titina da yawa shi dai ba abin yai magana ba a matsayin shi na na miji dan kar ta rai na shi tace tsoro ga rai shi yayi shuru

sunyi ta fiya mai nisa sannan yaga tana sa ma mota siginin alamun yin kwana wata kwana yaga ta shi ga wadda kwann na da titi suna shi sai yaji ba'a abin da keta shi sai qamshi fure did da sanyin A,C Mota suna jin dadda dan sayin waje mai dauke da qamshin fulawa . mai dadin shaqa
πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”πŸ’”
Ba kajin komai sai kukan tsutsaye mai ra tsa zuciya dawisu ne kala kala ga sunan did sun bude bindin su sai qlli su ke ga tsutaye suma masu shegen kyau sai dire dire suke kan ita tuwa β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ β™ 

kowane gida dauke yake da wani tan gamemen get mai kyau sai dau kar ido get din keyi
gidan da yafi ko wanne kyau da tsari shi ta nufa get din gida shi kan shi abin kallone new desenig mai shigen kyau da tsa da dan sai ka shekara kana kallon shi ba tare da idan ka ya gaji ba

shi dai muhammad yaga ikon Allah shi dai cikin ran shi sai adu,a yake Allah yasa ba yar mafiya bace dan shi abin nata ya tsora ta shi ba kadan ba dan yanda yake jin sautin kukan tsutayen da ban da ban sai yake jin kama wani kuka tsun tsu na muhammad muhammad

haka yake jin sautin a cikin kunnu wanshi 🀣 adu,a yake ba qauqauwata har ta bude marfin mota ta fita bai masan ta fita ba saboda ya fada duniyar tunani sai dai yaji tana buga ma shi marfin mota alamar ya fito

da adu,a dau ke a bakin shi ya fito sai waige waige yake yana kallon unguwar da ta rikita mashi lissafi lallai yau ya ga unguwa masu kudi tsarin uguwa ma kade ya isa akira ta da *aljannan duniya*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


su nufi get din gida inda ba nocking su kai ba shi dai yana biye da ita kama bindi

abin tace shi ne gimbiya zinat sai get din ya bude gimbiya zinat muhammad ya mai mai ta tare da jinji na kai kasu shiga cikin gidan a hara bar gidan ba komai sai manya manyan motoci sun kai guda dari kala kala sai motor cycle suma kusan dari
gefe guda kuma wani qaton sumul full ne ciki da ruwa ga wasu fararan tsun tasye sai ta shi suke abin sha,awa get na biyu shi ma nomber ce tasa qofa ta fada da wani sauti shi ma gimbiya zinat in comeng

wasu fitulu ne na gani na fada masu kyau sai wasu wani abu nata feshin ruwa sai wasu fulawas ma su fitad da wuta kala kala blue da ja
sunyi ta fiya kadan sai gasu wata qofa mai qaton glass irin blue dinnan wanda na ciki na ganin na waje aman na waje bai ganin na ciki ita ta buda suka shi ga

wani mahaukacin falo ne mai dauke da manyan kujeru irin na sarauta sai wata qatuwa palasima fadin tsarin falon 6ata lokaci ne daya daga cikin kujeru ta nuna mashi tare da fadin zauna ita kuma tai gaba da zaman shi kan kushin din sai yai maza ya tashi saboda yana zama kujera ta qasha da shi ga taushi kaman audu ga
ga tsoro cike da cikin shi dau riya ka wai yake dan yana na miji did da yana gani yana da arziki wanda yake ganin ya wuce a kira shi da mai naira sai dai mai daloli
β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯
to yaga ko kwatan na wannan gida bai kamo ba to gidan waye waye mai wannan arzkin da wannan tunani ya sake zama bisa kujera tare da adu,a
yana zaune sai gata da qaton tire dauke da kayan marmari gefe guda kuma kayan sanyi ne kala kala

did wani nau in kayan marmari babu abin da babu ciki gaban shi ta aje mashi kan wani garmin tabel tare da fadin sannu ina zuwa ta sake juyawa ta tafi

shi dai bai samu abin fadi ba sai jinjina kai yake wata zuciya nace mashi shi ta shi ta fiyan ka ban yadda da yariyan nan ba to kuma inna tafi ta ina zan fita

yanan ko ruwa bai sha ba sai gata ita da wata dattijuwa mai kimanin shikara 60 kyakyawa ce har ma tafi yariyan kyau sai dai da yake shekaru sunja ba a ha dasu shiga ce ta alfarma kaya ne na sarauta jikin ta ga wata tabkekiyar sarka ta zinari sanye ga wuyan ta hanuta kuma gwala gwale ne da zobuna sai dau kar ido suke

yayin da tsawan gashin ta ya wuc har ga duduge hannu ta dauke da sanfa ta zinari wani abu naga ta latsa da sanda ta sai wata kujera ta zinari ta bayya na a kanta naga ta zauna tare da hada qafa daya kan daya


*humm masoya na dan ku na keyi in labarin na maku dadi to kuyi man yanda zan gane*


*did masu cema ban iya rubutu bah ai kowa bada iya wa yazo duniya ba sai da yazo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login