Showing 18001 words to 21000 words out of 61981 words
shine sai yanzu zaka ceman zaka taso to sai katafo ka dai sawoman saqona
shi ne abinda take cewa yace na sawo maki nina isa na manta da saqonki ranke dade to ai shine sai katafo
ta kashe wayar ta gaskiya ne akwai banbanci mata suna suka tara a kwai mata a kwai muna mata Allah ya shirya mashi laurat ita ko me take daukar kanta oho
Back to NAJERIA sai da ya isa airport sannan ya sake kiranta yace mata ya sauka shi yasan daman laurat baza tazo ta tsaya jiran shi har jirgin su ya sauka ba bai kai wannan matsayi ba
kuma inya kira a zo a dauke shi wani ta shin hankalin ne ya kusan minti 20 da zuwa sannan sai gata tazo anci kwaliya
ga kitson atace ansha ba laifi tayi kyau da macan da kyanta qazantace ta kasheta sai wani farr da ido ake mashi
ba sanu da zuwa ba komai sai yanzu kuka sauka kaji raini wayyo muje ko yace tama gaskiya kinyi kyau sosai
naji shi ne abinda tace sun isa gida qofa gidan shi tamtsan yake da muta ne kamar kullum dama haka suke taruwa ko yanan ko bai nan da masu dafa masu abinci
ana basu aqalla kulum sai an kusan dafe bun shikafa did wulaqancin da hajiya laurat kemasu bai da mesu ba saboda ba dan ita suke zau ne ba
da murna su su kai da fifi gaban mota suna jiran fito warshi cike da farin ciki yafito da murna da gani talakkawan na shi suma cikin farin ciki suke da ganin shi
sai sannu da zuwa suke mashi shiko sai basu hannuwa yake suna gai sawa kowa kagani farin ciki
afuska shi dan yau kakar su ta yanke saqa sunnan yau aljihunsu sai ya cika da nairori
Bakuna su dauke da Adduar fatan Alkair aga reshi laurat ta kasa ta tsare dan ita ma bata shiga cikin gidan ba
sai hararan su tak su kau ko kallo bata ishe su ba dan sun saba da halinta daga cikin su Akwai musa Addua Allah ya ba muhammad macce
tagari wadda tasan mutumcin dan Adam su isa cikin gida anta nadar mashi abincicika kala kala wadan da aka barbade da garin magani
da aka anso wajan bokaye dan ita ba boka daya take biba bokaye gefe guda kuma ga maluma Allah ka shiya ta da masu hali irin nata ameen
ruwa ya fara watsa wa sannan ya shiya ya fito zuwa falon dan falon shi kade ne yasa mu Albarkacin gyara aman bed room da tolet su basu same wanna gyran ba sai wari da qarni suke da kyar ya samu yayi wanka cikin tolet din kamar zaiyi amai
ta zuba mashi Abinci kafin yaci sai da ya fara da bisimilla ita ko Abinda ta tsana kenan
dan gani take bisimilla da yake take karemata asiri ko tayi bai ta siri wani lokaci har dauke mashi hankali take idan zaici Abici dan karda yayi aman ina sai yayi ta saboda ya riga da yasaba ko ruwa zai sha sai yayi bisimilla
Abin nabata haushi kuma yana bata mata rai dan bata da damar da zatace karyayi
nace hummm ina ko kike da wannan damar
*gaskiya ne bisimilla na magani sihiri musamman sihirin da akai ma mutum ta Abinci da zarar kayi bisimilla to ka karye du wani lago na sihiri ba zai maka ta siri ba da yarda Allahu subahanahu wata Alah dan haka mukiyaye wajan yin bisimilla yayin cin Abinci bama Abinci kade ba kome mutum zaiyi yayi bisimilla kuma mukoyar da yaran mu yinta Allah kasa mu dace ameen*
tun yana cin Abinci take ta shafar shi saboda bukace take da shi cikin ran shi cewa yake ba abida kika iya fa sai fa ai fa tausarki
bayan ya kammala yai godiya ga Allah ita ko zuwa wannan lokaci idanu sun rufe mata sun mata jajir
yau dai ko room bata bari sun shiga ba a parlour aka baje hajar sai ihu take mashi wanda shi kuma yake qara jin hau shinta saboda shi dai bai taba jin testen din ta ba da ya gaji
ya tureta ya ta shi badan ta qoshi ba dan ba taqi ya kwana yana aiki ba na ce ko harijace 🤔
dakin shi ya nufa kai tsaye tolet ya fada ya gyara shi ya wanke Abinshi cikin zuciyar shi yana Addua,r Allah yasa gimbiy macce mai tsabta ce
dan shi ya tsani qazanta
sai da ya gama sannan yayi kwanka tare da alwala ya fito sai ya gyara dakin shi ya kuna A c tare da air freshener
daki ya dau qamshi yasa kayan shi ya fita dan zuwa masallaci
Agurguje gobe ne zai koma kanada yan zukuma sun raba kaya da hajiya laurat ya fada mata zaiyi aure kuma yar kanda ce zai aura diyar Ambasada kuma jikanya ga sarkin mesira
ta tada hankalin ta so sai sai bala i take ma shi tun ranar da ya fada mata basu sake zaman lafiya ba bala,i yau da ba na gobe da ban kuma ta fada mashi did mata da ya aura itace ajalinta
kanada sun sau ka lafiya tare da manya Abokan Abban shi su ka tai domin su nai ma mashi auran gimbiya zeenat
kai tsaye gidan shi suka sauka bayan su futa suci sun sha sai ya kira gimbiya ya shaida mata sunzo lafiya karku manta ko da ya koma gida najeria
suna waya da ita kuma yau da zasu tafo sai da ya sheda mata sun taso kuma tare yake da baki
sun gama waya sai ya kira khalifa bayan su gai sa sai yace mashi ya zo gidan shi su tautau na akan magana auran shi kuma tare ya da uwayan shi
khalifa yace to ganinan zuwa bayan mintina kadan sai gashi ya iso
sun gai sa da baki su ka tau tau na akan auran ida khalifa ya kira Ambasada ya sana da shi cewa gobe sunanan tafe suda baki sai yace
Allah ya kai mu qara da zaku zo gobe daba ku iskoni ba dan zanje kasar mesira ga goben da yamma sai kuzo wajan qarfe 11
yace to su kai salama nan suka yanke shawar su tai su hado lefe
Ambasada yace ma sarauniya gobe fa muna da baki kinji kuma ina tunanin in sunzo mu tsaida magana guda
koya kika gani tace hakan shine dai dai yace haka za ai innaje mesira zanfada ma mai martaba halin da ake ciki tace to Allah shi kaimu yace ameen
bikin muhammad ko nace uwayan shi yau sunga duniya dan tun kan hanyar zuwa gidan su gimbiya
suke kallon daula basu ga komai ba sai da suka shigo cikin unguwarsu sai jinjina kai suke lallai ba qaramin gida bane muhammad ke Nai man aure ba dubada yanayin unguwa da kuma qOfar gidan da
suka tsaya cikin unguwama kade aka bar mutum ta ishe shi rayuwa muhammah ya kira gimbiya ya shida mata suna waje
tace to wani bawane yazo yai masu iso zuwa cikin gida yau gida tunda ga get na farko bati ne maza da mata
sai sannu da zuwa suke ma bakin na su tare da zubewa qasa suna kai gai suwa muhammad yace sarauta mai dadi yau suma sunci Albakaci
sai zubewa qasa ake ana gai shesu sai kace wasu sarakuna du acikin ranshi yake fada
babban parlour aka sauke su wanda yafi na ranar da su kazo komai na more rayuwa a kwai shi a cikin porlour babu Abinda ba a tana dar masu ba kan na ci da na sha sun zauna
akan manya lutsama luntsuma kujeru Ambasada ne ya shigo suka gai sa yace su ci abinci tukunan
mintuna 30 sai gasu sun sugo su ukku bayan sun gara gai sawa su su muhammad sun fita shi da khalifa zuwa dakin da akai masu iso inda gimbiya zeent ke ciki sun ba maga batan su da mar magana
bayan gai she gai she sai mahaifan muhammad wato Abokan baban shi suka gabatar da kansu a matsayin su na mahaifan muhammad kuma sun zone domin ne mama dan nasu auran yar su
nan dangi Ambasada da na Sarauniya suma suka gabatar da kansu wajansu kuma sukace sumbasu auran yar tasu suma sukace sun amsa suka yanka sadaki suka biya kuma suka shaida masu cewa tare suke da lefenta suma sunyi murna a garesu kuma tare da fatan Alkairi kuma sun sanya rana nan da sati biyu masu zuwa
sun amshi aure cikin mutumci da karamci tare kuma da halin dattako ta kowan ne bangare sai san barka da fatan kuma Allah ya kai mu ranar auran
suyi sallama da su suma suka fito su muhammad daman sun riga da sun gama gabayi ne naga suna ta sauran hugowa da a kwatina a kwati Ashirin da takwas
rana bata qarya sai dai uwar diya ta ji kunya yau ne Ake daurin Auran
*ALHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA TARE DA AMARYA SHI GIMBIYA ZEENAT MA'ARUF KANADA DAURIN AURENE DAYASAMU HALARTA DUBUN DUBATAR MUTANE NA NAISA DA NA KUSA DAGA CIKIN SUKO HARDA MAI MARTA BA SARKI MUHAMMAD SHUREM*
an daura aure lafiya akan sadaki naira dubu dari biyu da dad dare aka kai Amarya gidanta tare da rakiyar yan uwa da Abokan arziki da ga cikin su harda mai martaba shima yace sai ya kai jikan yar shi dakin ta ankaita gidan ta dake nan kanada wanda muhammad yasiya
gida ne mai shegen kyau kowa ya yaba da kyau da tsarin gida did da banan zasu zauna ba acewar shi sai sunyi wata biyu sannan
su koma gida najeria kowa ya watse Ambar Amarya daga ita sai halinta Abokan Ango Snun rako Ango Bayan sunyi Adua ga ma aurata suma suka kama
ga bansu
Bayan sunyi komai na alada sunci sun sha Ango bai daga ma Amarya shi ba dama da ishurwa shi yake ya darji Sadakin shi da kyau da kyau kuma yanzu ne ya banbance tsakanin aya da tskuwa
sai
sa mata albarka yake daganan ya dau abishi ya kai tolet ya gyara ta sanna suka dawo suka kwanta domin suna dauke da gajiya koda yake shi ai ya huce gajiya shi ga Amarya shi sai dai ita kam bai war Allah baccen gayjiya yayi gaba da ita inda shikuma ya tsaya yana qare mata kallo yana ba idanun shi haqqinsu
da kuma godiya ga Allah daya bashi zeenat Ama tsayi
matar shi to Asuba tagari ma aura ta
*â™ ABRAHâ™ * *PAGE 16*
*Na*
*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)
*Dedicate to Teemarh cute girl*
Wannan page.. Naki ne my shalele na gode kwarai da gaskey a madadinki ina meqa dubun gaisuwa da fatan alkairi zuwa ga masoyiya ta my Beelat Alkairin Allah ya kai maki daganan har qasarki....
*Bisimillahirahamanirahim*
Tunda asuba muhammad ya farka daga nanauyan baccen da ya dauke shi na jindadi ya kai duban shiga gimbiya ta shi yaga batanan yai zumul ya ta shi yana dube dube zuwacan yaji qara ruwa tolet
Allah sarki shi ne abinda ya fada harta ta shi cikin ranshi yana jinjina mata Abisa dauriya ta
Yana cikin tunanin ta sai ta futo daure da tawul ta kalle shi tai qasa da kanta tare da murmushi dauke a fuskar ta
Shiko mutuwa zaune yayi ganin yanda gashin kanta yayi ya jiqe sai ruwa ke diga
Abin burgewa ta nade a hannuta gaban mirorr ta nufa ta dauko Abin bisar da kai tana busar da shi
Sai kallon ta yake sai shatar kan take tana rufe idanu da gani tana jin zafin shatar
Sai sannu yake mata da dai yaga lokacin salla na qure mashi shima ya tashi ya nufi tolet yai wanka yazo su kai sallah tare
Agurguje muhammad da gimbiy zeenat suna zaman su lafiya cikin soyayya da Aminci da girmama junan su
Yayin da hajiya laurat kulum sai ta kira sho ba dare ba rana tana sauke ma shi kwandon rashin mutumci A cewata yaci amana ta
tunda yai aure haryanzu kusan wata guda bai dawo ba ai yazo zai isko ta koku ma in ta zonan baiji da dadi shi dai yace mata tayi haquri nan da wata guda sunana tafe
A kwana a tashi yau ne muhammad ya kai gimbiya zeenat gidan su domin tai ban kwana da mahaifan ta gobe ne zasu koma nijeria
Ya kai ta sun gaisa da sarauniya kharima kuma sun tarda Ambasada nana shi ne muhammad yasana da shi cewa sun zone suyi ba kwana gobe zasu ta shi zuwa qasar shi
Ambasada yace to har tafiya ta ta shi abu yayi muma da mu muka rugaku ta shi dan muma cikin satin nan zamu koma kasar mesira
domin zabe ya matso kuma mai martaba sarki shureem ya matsa mu koma dan nada sarauniya a qaragar mulki
muhammad yace to Allah ya nuna mana lokacin kuma Allah yasa alkairi suka Ameen daga nan muhammad da Ambasad su ka fita
A kabar gimbiya da mahaifiya ta sarauniya ta dubu gimbiya tai murmushi tace gobe sai ta fiya kenan tace mata Eh idanun ta suka kawo ruwa
Saraunya tace kuka kuma na me yanzufa kin riga da kin girma kinyi dakin kan ki kuma na sanki da daurya da jarumta
Gefe guda kuma kinda haquri to sune zaki qara a kai yanzu dai kinyi aure kuma zaki tai can wata qasa wanda ba dangin iya ba na baba
ba kida kowa sai Allah sai mijinki to ki zauna da kowa lafiya kima mijinki biyayya bakin gwargwado
Dan shi ne ya kai ki kiji kiqiji kigani kiqi gani ki zauna lafiya da Abokiya zamanki kinga dai munan mun maki nisa banso ki kai nisa dani ba naso koda yaushe kina kusa dani aman haka Allah ya hukun ta zanta yaki da adua Allah ya baki nasara Arayuwarki
Allah kuma ya tai makeki adu inda kike zanci gana da yimaki fatan alkairi sannan abu na gaba kuma shine kisan kanki
Kuma kinsa yanda zaki ta fiya da mujinki kina tsu ki karance shi ciki da bai miya ke so mike bai so yau she yake farin ciki yau she ya ke bakin cikin sanana a kowane hali yake kinsa yanda zaki mashi magana
abinka na da mahaifi nan ta cigaba dayi mata na siha akan yanayi zamanta kewar aure da rayuwa ta yau da kulum
gimbiy tana tsu tana dauka sai hawaye ke tai mata zuba ji take kama wasiya ce mahaifiya tata kema kamar sun rabu kenan har abada kuma sai yanzu ne take dana sani aure nai sa da tai
Niko nace da nasani qeyace baya take 🤣🤣 bake dadi soyayya ba😢 ai ga shinan zaki tai kiba kanada baki daya hajiay laurat nacan na jiran gashi☹
Sai magari ba muhammad yazo dauka ta bai dade da zuwa ba Ambasada ma,aruf shima ya shigo sun sake gaisawa
Inda shima ya gara yimata nasiha mai shiga jiki itako sai kuka takeðŸ˜ðŸ˜ wayyo
Kuma yace ma muhammad ga amana nan dai na qara ba ka kariqe man yata da gaskiya da amana in kuma kace amana ta to wannan kuma kai da Allah
Shima yai mashi nasiha na su zauna lafiya da aminci
Sarauniya taba ta wata laida cike da kaya yau da kanta ta rakota harwaje inda motar su ga baki daya bayin gidan yau suma suna waje dan ban kwana da uwar dakin su
Duk ma aikatan gidan yau suna waje sarauniya tai mata kyauta baiwa ta wata datijuwa mai kirki tun zamani mahifiya ta take ita ma lokacin auran ta da
Ambasada mahaifiya ta ta bata ita shi ne itama yau taba yar tata gaskiya gimbiya taji dadi da wannan kyau ta ta mahaifiya tata
koba komai zata dai be mata kewa mahaifiya ta saboda atine baiwa ce mai kirki dole ka zauna da ita sai ka qaru
kuma daman sun shuqu da gimbiya so sai shiya sa ita ma sarauniya tai tunanin bata ita Kuma gani farin ciki
akan yar tata yasa itama tai murna da kyar suka samu suka lallabata ta shiga mota tana kuka kamar zata mutu
sarauniya ta juya tai gida itama idanun ta cike da kwalla yau ce rana ta farko da taji tayi kewar rabuwa da diya ta sosai
to dama haka aure ya gada rabuwa ta zama cilas inba aure a kwai mutuwa kuma da man sabo shi akewa kuka
a haka su katafi tana kuka kowa yau zuciyar sho ba dadi musamman ma bayin gidan sun saba da ita sosai kuma tana shiga cikin su si ta hara wada da dariya
sau gashi yau gimbiy ta masu nisa wasun si harda kuka Ambasada ya shiga cikin gida jikin shi did ba dadi jin shi yake kamar marar lafiya
tausayin yar shi ya shiga zuciyar shi to ya zaiyi aure kenan mai raba diya da mahaifi sai dai ya bita da kyakyawar adua itace kade abinda zai ma gimbiya
ya shiga da muwa so sai dan sai nace yafi sarauniya da muwa couerse ya shaqu da ita so sai haka dai suka yini cikin jimamin rabuwa
acan cikin mota sai lallabe ta muhammad yake yana ta bata hakuri tare da kwan tar mata da hankali atine ma sai bata haquri suke aman ba tai shuru ba
har su ka isa gida tana kuka muhammad did ya shiga damuwa so sai zazzabe mai zafi ya rufeta saboda kukan da tasha
Asuba fari suka ta shi dan hada kayan sun sun hada kayan su atine tai masu abin kari suka karya suka dau kayan su suka zuba cikin mota mai gidan gidan yau shi zai kai su airport domin shi zai dawo da motar
jirgin qarfe 8:30 suka biye sun shiga jirgi inda gimbiy ta zauna bakin taga jirgin su ya daga tajuyo fuskar ta bakin taga tana qarema kanada
kallo