Showing 48001 words to 51000 words out of 61981 words
istigifari take domin Abinda yai mata bai da ceba jawo ta Yayi zai rungume ta tai maza ta kwace tagaya mashi maganganu masu zafi
Yanajin yanda take kuka kamar ranta zai fita takowa Yayi inda take durqushe domin bai iya jure kukan ta yana ta6a mashi zuciya dagota Yayi tana kwaceya aman yamata ruqo bana wasa ba hada ta Yayi da qirjin shi ya rungume yata kuma talafe sai kace mage da yake yana da fadin qirji ko ganita Ba,ayi😫.
Shafa bayan ta yake yana dan bubbugawa Alamar lallashi itako ta lafe tayi shuru tana shaqar qamshin turaran shi kan kujera ya nufa da ita ya zaunar da ita shima ya zauna dan kwalin kan tane ya zame gashin kanta ya bayyana ya gyara hannu shi ya kai yana shafawa ita kuma ta lumshe ido tanajin shi .
Duk ya rude dagani yawan qashin kanta yau zahiri shi daman yana son macce mai gashi zuwacan tai zumur ta qara jabaya ta daura dan kwalin ta tama ta shi daga kujerar ya koma wata ta zauna sun jima ba Wanda yace uffan shi kuma yana duba wayar shi massege be ya tura mata
Tana dubawa taga Muhammad ne ga Abinda yace my jolley ya bakon mu yanzu nasan kin bashi ruwa da Abinci yaci ya qoshi kuma kin karramashi to INA gai da shi idon ya tafi ki ta6oni I love u
Bayan ta duba ta dubi Dr shi wayar shi yake duba WA cikin zuciyat,ta tace INA ma nasamu damar ba shi ruwa ya cikani da iskan ci zowa tayi ta hada mashi komai ta zuba mashi sannan tace mashi bisimilla
Thank u yace mata ta murguda mashi Baki cikin ranta tace sai kace wani na Allah yace mata Ai ni na Allah ne Ashe Afili tai maganar qala bata Ce mashi ba ta koma ta zauna sai da ya melu yaga dama sannan ya dauke tufa yanaci Ayangace furuit kawai yaci ya sha runwan paro su kade ya ta6a yace mata na gode da karramawa Allah yai maki Albarka matar banza tai da shi ya gyara zaman shi ya koma serious yace Abrahhhhhhh ya kira sunan ta har tsakar kanta taji kiran tsikar jikinta sai da ta meqe yace gaba da cewa kamar yanda na fada maki shine INA sonki kuma Auranki zanyi banzo da wasa ba yardarki nake nema in kin Amince na turo Aiyi magana
Ban Amenci ba nafada maka kuma zan sake fada ko da maza sun qare bazan Sure kaba ko wacce uwa tanaso tasamawa ya,yanta uba nagari kai kuma naga ba shi bane inbanda iskan ci ba Abinda ka iya kuma ni inada Wanda make so
Dan haka karma ka 6ata ma kan ka time ka kama gaban ka tun dare bai maka ba kaga tafiya ta tafita ta bar shi zaune maganganun ta sun mashi zafi ba kadan ban har yanzu bata fahimcini ba tana man kallon dan iska mata da zan Aura hummm ya Yi murmushi mai ciwo ya fada Afili yace zan gyara maki zama ki sai zo hannu sai nayi fata fata dake domin naga hadina da make zai bada citta ya shafa sumar kanshi yanda dariya shi kade
Bayan ta Shigida hanif yace Anty har ya tafo shiwa tace da hanif tana zama kan kujera shi baqon Baki dan can rufe man Baki Ashe Kasan kowanene na tambaye kace Baka San shi ba hummmm wallahi da na San shine da banje ba mugu kawai shidai hanif bai bi ta kanta ba fita tai zuwa dakin Baki karo suka ci shi zai fito shi zai Shiva
Aboki ba'indiye har zaka taxi yace ei ka gai She,man Da mom to zataji tana parlour Baka Shiga Ku gai sa zataji dadi to mu tai da salama suka Shiva mom na zaune kan kuje Maraba da Dr kwana biyu yau kai ne A gidan namu.
Ai munyi fushi sun kuyar da kan shi ya Yi yace wallahi mom ba haka bane yanayi Aiki be ayi haquri to ba komai Allah ya tai maka "Ameen Abra kam tsaki tayi ta ta shi taqara gaba zuwa dakin ta ke zonan inji mom dawo WA tayi wakikewa tsaki Baki gaida Mutane ko Baki Ganshi bane INA wuni tace da shi ita momu bats San cewa shine baqon da Abra tayi bah
Lafiya lau yace sannan yace ma mom in zan wuce sai Anjima to na gode Dr sai Anjima ko ruwa baka tsaya ka sha ba bakomai mom suka FIta shida hanif sai da suka shiga mota sannan hanifa ya koma cikin gida dan sanar ma mom cewa ba indiye ne yazo wajan Antin shi
*more comments more* *typing*
*Taku Ce mai San gani farin cikinku da nushadink*
Yar mutan(jibiya)
*Ammyn KAIRAT*
*♠ABRAH♠*
*NA*
AMMYN KHAIRAT
*(GOLDEN GURL)*
*DEDICATED TO TEEMARH CUTE*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*Wannan page sadaukarwa ga masoya Abra FNS INA godiya so'sai😄*
*page 36*
___________________________
Da gudu Hanif ya shiga gida Bayan tafiyar Dr. Momy kin'san waye baqon Anty Ah,Ah INA nake'sani Hanif, wanene"? Ai ba'indiye ne kai Hanif ban San qarya wallahi momy shine kuma shi yace kar'na fad'a ma Anty shi,ne
Kai Alhmdll, Naji dad'i so sai yaron kirki wannan Ai Abin farin cike ne wallahi momy ni ma inaso Anty ta Aure shi Aman naga ita kamar bata'son'shi hummm kabarni da ita wannan sakaran yarinya yo'wacce macce zataga Dr tace bata San shi yaron da ya had'a komai bugu da qari mutumci momy tai kwab zan hadu da ita dani take zance yo ni da na San shi ne Ai da tarbar da za Ai mashi sai tafi wannan ,
Wallahi momy Allah yasa dai tace tana San shi ai bar'ni da ita Hanif ko bata San shi sai ta so shi in dai ina raye yauwa momy Allah ya tabbatar da Alkairi Ameen Hanif......................................
Dr. Suna tafe yana murmushi shi kade tuno yanda suka Yi da Abra shi Abin dariya yake ba shi sai kace kwamadi,
Message yai mata my honey da fatan kina lafiya baqon naki yatafi ko"?
Abra na kwance tana ta tsine ma Dr taji Qatar saqo yawo wayar'ta tayi ta duba Muhammad ne dan haka ta gyara kwanciyar ta ta maida mashi da Amsa
Ei ya tafi,
Bayan ya duba sai Yayi dariya cikin zuciyar shi yace da tasan Dr ne Muhammad da bata saurare niba
Oky
Yace da ita to bara na barki ki huta sai zuwa Anji ma zan ta6oki bye
I love u!!!!!
Da ta duba itama ta mai da mashi.
Da oky
I love u too!!!!!!!!!
Murna kamar ya taka kan jariri Abra tace mashi I love u
Ya mai'maita tafi so dubu😝😝😝😉😎🙈
Dan haka suna isa gida sukayi hon get man ya bude masu get,
Sai sannu da dawo ake mashi yanda yake Amsa masu da yauwa cikin farin ciki suka Gane cewa mai gidan nasu yasamu nasara.
Nan ko ba haka bane Akwai qura baya murnar Ance mashi I love u Ce,
Atine ta tar beshi tana mashi sannu da zuwa bisa kujera ya zauna tare da lumshe idon shi yace yauwa Atine INA sweetheart"?
Tadan kwanta inaji ko barci take oky
Atine ta kawo mashi ruwa yasha tana cire mashi takalimen shi sannan ta koma mam'matsa mashi qafafun nashi jajir dasu kamar na jarire.sai lumshe idanu yake yanajin dad'in tausar,
Atine tace mai gida ba kabani labari ba ya Ake ciki Anyi narasa ko
Dr bude idan shi Yayi ya zuba mata su ya Yi shuru zuwa wani lokaci bai Ce komai ba Atine tace mai gidana ba sai kace komai ba nasan kayi nasara domin nasara a jiniku take!!!
Sarauniya da sarki da gimbiya basu ta6a faduwa Akan komai ba dan haka kai ma bazaka ta6a faduwa ba ka dai jira lokaci damin ita d'in ta kace .
Shiko Dr sai gyada kai yake kamar qadan gare😫.
Yaji dad'in kalaman Atine dan haka yace to na gode ta shi dauko man saqona nagani dan so nake na dan leqa hospital kuma naga mangariba ta gabato ya kamata sweetheart ta ta shi saga barci ko bata lafiya ne"?
Gimbiya dake sau'kowa daga Up ster tace qalau nake son na dan kwanta ne .
Atine ta tashi taje ta dauko mashi saqon shi Wanda Sarauniya Ingila ta bada A kawo'mashi game da Ambasada da kuma Laila
Kwance yake kan cinyar sweetheart inji shi ita kuma tana shafa kan shi.
Mai gidana ga saqon inji Atine bude idon shi ya Yi wani qaton Akwati ne shage da kaya haka Atine tai ta fito dasu tana gwada mashi wannan na sarauniya ne wanana na Ambasada ne
Sai wani qaramin Akwati mai shegen Kyau sai gyalli yake Atine tace wannan kuma daga Laila.
Murmushi ya Yi Yace na gode kai man su d'akina Atine tace to ta mai da su ta rufe ta kai mashi d'akin shi,
Gimbiya na shafa kan shi tace Allah Sarki Laila yarinyar kirki wallahi son na Dade INA maka sha,awar ta Laila na sonka so sai meyasa baka sonta"?
Ina sonta inaso ka Aure ta ita Yar uwar kace jinika yafi Ka Auri bare ga shi ita wadda kake son ba sanka take ba
Yanajin ta Aman qala baice mata ba da man tasan ba zai tankataba dan haka ta sake cewa son INA magana
Kanaji na kayi shuru tada ta Yayi ya tashi zaune ya zuba mata idanun shi da suka kadu sukayi jajir yace tare da kamo hannuwata duka biyun ya ruqe yanata murzasu itama sweetheart shi ta zuba ma ido yanda yake murza yatsun hannuta Aman yakasa cewa komai kayi magana man son fadi Abinda ke ranka.
Jan numfashi ya Yi sannan yace" sweetheart taya zan Ce ban son Laila koba komai Laila Yar uwa tace INA sonta sosai A matsayin ta na yar uwata, sweetheart Aman ban ta6a sha'arwa Auran taba zuciya ta macce daya take so itace Abra kema kuma kin sani itace Abar sona kitayani Da Adu,a Akan soyayya ta da ita idan kuma ban same taba to ba zan,ta6a Aure ba Har Abada sannan kuma soyayyarta itace Ajalina sweetheart dan Baki San yanda nakejin ta ba Baki San yanda nake son ta ba yanzu haka maganar da kika Yi na ba sona take ba kinji yanda zuciya ta ka halbawa yasa hannuta saitin heart din shi taji sai halbawa take jawo'shi tayi ta rungumeshi Abinka ga d'a da mahaifi tausayin d'an ta ya kamata ba kadan ba shikuma wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mashi wai shi yace wani Muhammad shireem ke kuka saboda macce, hummm Rayuwa kenan cikin zuciyar shi yake fad'in haka.
Suna haka sukaji kiran sallah magariba dan haka gimbiya ta dago shi tace kar kadamu son insha Allahu zaka same ta tashi kaje kayi sallah yace to sweetheart yai mata kiss ya tashi ya haura Saman shi dakin shi Atine na ciki tana mashi gyaran D'aki Atine da kina ciki gyara Ake ei wallahi mai gidana Ai nama gama to sannun ki na gode Atine ta fita shi kuma ya cire kayan shi ya daura rigar wanka ya shiga toilat dan watsa ruwa.
Bayan ya fito ya tsane jikin shi da tawul ya shafa mai da turare yana danji jikin shi ba dad'i marar shi na dan katsa mashi.
Bakin wando da jariga yasa India gaban Riga Anti rubutu da farin harfi SMRT boye shi Abinda ke rubuce gaban rigar wayar shi ya dauka da key din mashin din shi dan yan son ya leqa hospital .
Bayan yayi sallah magariba yaja mashin din shi Bekyy wato roba roba blue ba qaramin kyau mashin din ya Yi mashi bahhhhhhhhhhhhhh
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Kai tsaye Office din shi ya nufa ya duba ta kardun da zai duba sannan ya fito yanu d'akunan marasa lafiya domin basu magani dare .
Daya bayan daya ya ruqabi yana basu magani bayan ya gama dai dai isha,I tayi. tai sallah isha da Shafa I da wutiri sannan yafito shi da Abokan shi suka Yi office sin shi,
Sun zaz zauna kan kuje India suke tambayar'shi ya suka Yi da Abra nan ya basu labarin yanda sukayi da ita dariya suka Yi harda ta6awa suka gaskiya game din tayi Aman muna tausanka;duk ranar da Abra!! Ta gano cewa kai ne Muhammad Dr yace nima INA tausan kai na A wannan rana dan ban San ya Zara kasan Ce"ba Aman na San komai zaizo zai zo da sauqi saboda kafin Ranar na cika ta da soyayyata to shi kenana suka"Ce Allah ya tabbatar da Alkairi gaba dayansu suka Amsa da *Ameen thumma Ameen"
Bayan sun dan ta6a hira zuwa qarfe Tara na dare Dr shireem yace da Abokana shi shi zai wuce gida yana danji bai jin dad'i
Suka Ce to Allah ya sauwaqe in bakada magani to ka dauka ka tai da shi dan ba wani ba kajin dadi Abin ne ya taso ko"? Ana Tara da yawa an Dade ba Azubar ba sudais yace yo INA zai zubar da shi cinda bashi da mata An gaya mashi ya dan Runqa zuwa club yana rage zafi sai kaji Yana fadin subahanalla .
Shi ustaz Ai sai kai tafama da ciwon Mara sauban yace Allah ya shiryaka sudais Ashe baka bar halinnan naka nabi mata ba dukkan Ku Na fada maku kuyi Aure shi ne kawai jin'dadin Ku da natsuwar Ku kai sudais kaji tsoron Allah ka dai na taushe dinya Mutane kasani kai ma za ka Haifa kanada kanwa kana da diyan yan uwa baza kaso Ace An ma naka ba dan Allah Abokina ka dai na ni zata ma kabar wannan halo Ashe baka bari ba,
Sudais ya Ce wallahi na bari INA dai kallon blue fim kai subahanalla Ana dai nan Dr ya ta shi tsaye yace kai ni kun da meni nayi gida to sai da safe nima godan zani naga wafe na tai man massege Ku gwauraye kunyi gida INA ga mai mata Cesar sauban da yake shi yanada mata ...
Dr yai gaba hana fadin to Akuri sarkin Aure ka gaishe man da Dana to zaiji na gaya maka ka tai da maganai dan in ciwo ya turmuqeka cikin dare to kar ma kasaki ka kirani.... Kai dai kasani dan iska cewar Dr .
Haka dai suka fito suna ma junansu shakiyance kowa ya kama gaban shi.
Dr ya isko Abban shi ya dawo suna kan dinne suna cin Abici shima ya cop ya zuba black tea ya sha domin shi Abinci bai da meshi saga tea sai kayan fruit da kunu gyad'a mai'shinkafa kad'an ciki
Wanda yasha madara mai zafi to duk Tafi son su shiya sa Ake mashi su ...
Abban shi yace Dr ya kukayi da yarinya lpy lau Abba sai Ahankali komai zai dai dai ta To shikenan Allah ya shige man gaba gaskiya nima INA San yarinya nan domin na yaba da ita da natsuwar ta
Sundan yi hira ya tashi tai d'akin shi wanka yasake Yi yai shirin barci yaduba computer shi sanan ya dauko saqon Laila ya bude Akwatin turarukane irin wadan da yake so sune ta aiko mashi dasu tare da zobuna guda biyu na zinari guda an rubuta I love u gudan kuma mai dauke da harafin sunan su,
Sai wani qaton Ambulm ya bude shi photo tunan tane Aciki tare da wata zungureriyar wasiqa .
Photo nan ya ruqabi yana kallo daya bayan daya guda goma ne kowanne ta Yi Kyau so sai dan Laila kyakyawa Ce so sai ta ko INA ta hadu dan ko A Ingila ita kicin gasar Kyau ta ingila
Dan dukk Khan Dr. To Laila ta shafe shi wajan Kyau da komai uwa uba ilime itama ta na da nata
Laila tana matuqar san Dr kamar zata kashe kanta Aman shikuma Dr bai son ta Lailai jikan Yar tsohon wazirin Ingila Ce wato in Baku man taba Laila mahaifin tane ya so gimbiya kharima wato mahaifiyar Dr yaso ta sosai Aman sai Alhji Muhammad mai Naira ya kasa shi
Bayan An haifi shireem shima ya Yi Aure yanzun Laila bata wuce warin Abrah
Wannan kenan
Bayan ya gama duba photo nan sai ya Yi Ajiyar zuciya
Yace" gaskiya Laila ke kyakyawa Ce so sai na gode da soyayyarki gare ni Allah ya Baki miji Wanda ya fini .
Ban cika San macce kyakyawa ba hummm Niko nace Dr ita Abra fa itama Ai kyakyawa Ce
Injinifa Ammyn kyrt Yar rahotan ku😝😝
Dr ko kamar yajini yace Abra ma kyakyawa Ce Aman Laila tafi ta Kyau nesa ba kusa ba ,
Wasiqar ta ya buda yana karantawa bayan gaisuwa da tai mashi da kuma irin missing din shi da tayi
Sai kalaman love zafafa da qarshe said complained Akan Rashin daukar kirata idan ta mashi da kuma ban haquri da ya tai maka ya rinqa daukar wayar,ta
Bayan ya gama karantawa ya made wasiqar yafesar da zazzafan huci yana tausayawa Laila domin yasan so kuma ya Sa illar'shi ;
Kaso A soka shine so
Kaso Aqika she matsalar so kuma shi Ake kira da so babbar cute;😭
Afili yace Laila insha Allahu zan tayake da Adu a Allah ya cire maki so na!!!!!!
Wayar shi ya dauko yai ma Abra massage
Bayan ta duba itama ta mai do mashi .
Ya mada mata da mekike
Ta maido mashi da
Kwance nake
Oky yace
Bani
Labarin ya kukayi da bakonki"?
Abra ta gyara kwanci
Tace manta kawai ai baqon nan dan raini hankaline
To ya maido mata
Wani Abu yace maki'?
Ah Ah. Kai dai Abar maganar raina 6aci yake
To subahanallah to na barta dan ban son 6acin ranki..
Kina whatsppA ne ya tambaye ta
Eh INA yi
Tabashi Amsa
Oky to bude zamuyi magana ta can
Oky ta tura mashi
WhatsApp din shi ya bude yai mata salam
Ta maido mashi suka ciga ba da firasu qarshe yace ta turo mashi pic din ta
Ta ko tura mashi sai da ta za6i wadanda sukafi Kyau