Showing 45001 words to 48000 words out of 61981 words
haka aiko qara tasaki tare da fadin innalillahi Auzubillahi
Tana kiciniyarw kwatar kanta shiko Duk datana cikin hijab bai hana shi murza na shanunta yanda yakamata"
Kuma da biyu yake mata matasar su yake yanda zataji zafi cikin ranshi kuma fadi yake kaji munafuka wai harda wani korar shaidan akwai babbar shaidaniya irinki;
Sai kuka take tana qoqarin kwacewa amman yamata ruqo bana wasaba kuma duk Abinnan da yake mata idanun shi a rufe suke dan bai ta6a yi ba sai yau ;
Kuma ya rufe idanun shine dan bai san ganinta kokadan gurin shi da yagama wulaqantata ta yi gaba batare da ya ganta ba "
Itama Abra danta rufe suke cike da hawaye da tarin nadama da da nasani wadda hausawa kecewa qeyace fadi take yau wacce irin qaddara ce kebinta ya Allah katsareni ka fitar dani Adu, a take tayi a cikin ranta
Juyowa ya yi da ita gaban shi ya yin da dukansu idanun su rufe itako sai kai mashi yakusa take da cizo ta ko ina;
Ahakan ya lalubi bakin ta ya kama yai ta tsutsa ta mugunta dan da zafi zafi yake mata sai dai ya yi mamakin jin taushi irin na lipe dinta ga kuma qamshi wanda ya kai gasawa muguntar ta sauya salo dan ba kadan bakin nata yai mashi dadi ba ga laushi ga daddadan qamshi ko da yake bai yi mamaki ba gogaggun yan mata Ai ba sun tsaya hakan ba"
dolle su gyara kansu Abrah taji salon ya canza daga mugunta ya zuwa wata duniya da ban da kuma na shanunta da ya sassauta murza suma yakoma yin Mai dadi jitake zirzirzir cikin jikin ta kamar ana mata ya fiyar tsusa dan haka itama ta daina yaginshi da cizon shi Duk da tasan tagama jimashi ciwo da zaratan A kaihunta sakamakon jikin shi ba riga
duka su kamar ance subude idanun su suga junansu ido cikin ido sukayi da juna take duka su suka sake juna tare da zaro idanu suna nuna junansu da yatsa
to jama, a ko wanene Abrah gani to sai naji daga gareku FNS
wallahi rashin gani comments dinku yanda ya kamata Shike sa ban typing da wuri dan ganinake wahalar banza ce nake nai maku ba
inason unga ruwan comments dan Allah
*♠ABRAH♠*
*Na*
*AMMYN KHAIRAT*
(GOLDEN GIRL)
*Dedicated to Teemarh cute*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
Page 29
*bisimillahir rahamanir rahim*
Cikin kaduwa suka nuna junansu da ya tsu tare da zaro idanu suka hada baki wajan cewa kece yace mata itama Abrah tace kai ne?"
Da man haka halinka yake ban'yi mamaki ba cikin qaraje da daga murya tare da 6acin rai tace mashi wallahi na tsaneka na tsaneka har sau ukku ta fashe da wani ma tsane cen kuka da gudu tai waje
Yana kiranta aman ina ta riga da tafita
Kanshi ya dafe tare da fadin innalillahi komai ya kwa6e man kwana hudu kenan nake fama da jinyar zuciya ta na rashinki da tunani ta wace hanya zanbi ki soni?" dan naga kinada dan yan kai
Yanzu gashi na ganki kuma na qara 6atawa yanzu yanayi misa zuciyata ta tunzurani ta kaini yin abinda ba shi bane zuciya bakiman adalci ba
Idanun shi sunyi jajir kuma ya yi dana sani aikata haka a gareta nayi nadama to miyasa tazonan miya kawo ta
Itama ai tayi kuskure inda bani bane Allah kade yasan abinda zai faru
A haka ya tashi yafita zuwa dayan d'akin toilet ya shiga ya sakarma kanshi ruwa
Bai jimaba ya fito ko tsane jikin shi bai tsaya yi ba kayan shi ya kesawa da sauri da sauri
Yayinda sumar kanshi ke jiqe sai ruwa ke zuba ta zubo mashi harkan wuyan shi wata kuma ta zubo ta rufe mashi gashin girar shi itama sai digar da ruwa take
Da sauri da sauri yake saukowa daga upster ran shi na matuqar 6ace da abinda yai ma masoyiyarta shi gashi za tai tai mashi kallon dan iska
gaskiya bai ji dadin abinda yai mata ba kuma haka Allah ya hukunta
Yan matan da sukazo domin shin tunda ya fara saukowa kowacce ta zuba mashi na mujiya😱 tana kallon kyakyawan gaye matashin saurayi da ya hada komai na rayuwa mai jini ajika wanda ko wacce macce ke fatan samun kamar shi
Ko gaban shi bai kallo saboda tsanani 6acin rai ba manura da kallon da yan matan ke mashi ba dan basu gaban shi wajan da ya yi parking din car din shi ya nufa da zuwa ya bude ya shiga ya bata wuta da wani mahaukacin gudu ya fita yan matan dake kusa da motar ya badesu da qura
Yanda ya fita da car din kai kasan dreving ne yake ba na hankali ba
Sai da yafita sannan yan matan suka dawo haya cinsu
Inda kowacce ke hararan yar uwar ta dayi mata kallon saura kwata
Kowa da abinda ke ranta na nizan same shi gayan nawane
Niko Ammyn kyrt tace hummmm
Zamani kenan yan mata ke budar maza Allah ka shirya Ameen
Wanda kuke dan shi bai masan kunayi ba
Abra koda ta futo idanuta cike da hawaye na bakin cikin Abinda yai mata Ashe dan iskane wannan dan iskanan shine Abin so da yan mata kema dandazon zuwa wajan shi dan ya sosu halan basusan halinshiba
Ko dayake ai duk sune inba iskanci ba tayama zakaje wajan na miji kace kana san shi
Mashin dinta ta hau tai gaba yau tayi danasani fitowa motsa jiki kuma yau itace rana ta qarshe bazata qara zuwa gidan motsa jikiba ta na haqura zan sa Dad ya siyaman komai na runqayi a cikin gida
Dan yau zuwanta ya haifar mata da baqin cikin da bazata ta6an tawaba na tsane shi take ambata daqarfi yau ni Abra wani qato ya kamaman nonuwa yana ta murza san ranshi kamar ya biya sadaki
Yaman mugunta Ta sake fashewa da kuka dajin tsanar shi acikin zuciyarta
Da kuma tunani miya kawoshi wajan to kodai shikeda wajan inba shikeda wajanba taya akai ya shiga wurin in bata mantaba taji yan mata na fadin mai wurinne yazo daman shike da wajan daman dad'in kowa na shine gaskiya na shine taba kanta amsa
Inbata mantaba Asaman symbl din An rubuta da manyan bak'i kamar haka
*S M N* ma ana *s* tana nufin shureem *M* tana nufin muhammad *N* tana nufi Naira
Wato shureem muhammad mai Naira sannan daqa ganshi aka rubuta dad'in kowa ba shakka wa jan shine
Hummm zai gane ni Abra ya ta6ama mutunci da wannan baqin cikin tai gida kai tsaye d'akinta ta nufa toilet ta fada ta cire kayanta dan watsa ruwa gaban ma dubin toilet din ta nufa bayan ta fidda rigarta saboda radadin da nonanta keyi da ta duba ga ma dubi junyi jaji jini du ya kwanta sun sha matsa bata wasaba Allah ya isa tace mugu ban ya femaka ba wannan da gani harijine matarka ta shiga ukku irin kune masu kwana dare kuna aiki mata ta tashi da safe tafiya ta gagareta saboda jarabarku
A haka dai tayi wankan ta
Da mugun gudu yayi gida ko da ya isa gida wani mahaukacin hon yai ta banka ma maigadi gidansu sai da ya rude yana kwance kan dan benci yanajin dan redion shi har barci ya dan dauke shi cikin barcin yaji hon kamar cikin kunnan shi dan haka ya zabura harda fadowa daga kan benci ya tashi da sauri hulla riqe a hannu ya wangale get da gudu ya shigo ba dan da Allah yasa mai gadi ya yi tsalle ya koma gefe guda ba da ya yi gaba da shi
ya rufe get ko kafin ya juyo shi har ya fita shiga yayi ranshi bace idanu jajir gimbiya ko kuma nace maku sweetheart kamar yanda yake cemata tana zaune kan kafet ta dan shigingida
haka ya shigo wajanta ya nufa ya kwanta ya shige mata cikin jiki sai kace wani jariri sannan yasa hannu ya rungumota sai ya fashe da kuka ita daman ko dataga yamata haka tasan da walaki domin
indai har ranshi 6ace yake to haka yake mata hakan ke nuna mata yana cikin damuwa ma tsaneciya dan haka bata ce mashi komai ba ta qyale shi ya cigaba da kukan shi kamar yaro qarami ita kuma tana shafamashi kanshi tanajin kukanshi nashigarta
hummm da da mahaifikenan
tanaji damuwarshi har cikin ranta sai da ya yi mai isarshi sannan ya tashi zaune ya tan qwashe qafafun shi ya dubeta yace sweetheart
ina son ta ina matuqar sonta itace rayuwata zan iya mutuwa dominta inba ita bani zan iya haukacewa dominta ina mugun sonta sweetheart Ashe haka so yake miyasa so bai zoman ta sauqi ba
hawaye na zubo mashi da sauri da sauri ita kanta sweetheart hawayen ne ke zubo mata wacce mai sa,a ce tasace zuciyar son dinta jawoshi tayi ta rungume shi cinkin sigar lallashi tace haba son kar kabada maza man sai kace ba na miji ba kan macce kake kuka wacece ita ai ka sameta kagama sai yace sweetheart ba zaki gane bane ai nahi ita yarinyar ta tsanene bata so na nitawa qaddara haka ta zomani na dade bayi so ba ban so kowa ba ina tunanai soyayya 6ata lokacine ba yarinyar da zan iya so Ashe ba haka bane akwaita na samu aman ta tsaneni da bakin ta ta fadaman cewa tasaneni sweetheat yazanyi inna rasa ta narasa komai nawa Abban shi da tunda ya shigo shima ya fito daga d'akin shi ya yi tsaye yana jinsu yace Haba son ta sho ai wanna abin murnanae yasamu ranar da naketa jita yau gashi tazo
itadin wacece wanene mahaifin ta bar 6arnar hawaye ka dan indai ina raye to har kasame ta
ita wacece da zatace bata son ka mikarasa kanada komai ilimi isam da na boko uwa uba dukiya duk inda na miji yake ka kao tayaya zatace bata son ka
hummmmmmmmm Abban kenan ka manta bakomai ake nema asamu ba
kai na gaji wallahi
*♠ABRAH♠*
*NA*
*AMMYN KHAIRAT*
GoLDEN GIRL
*DEDICATED TO TEEMARH CUTE*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*PAGE 35*
_________kallon kallon suka tsaya,yi ita da shi kowa da tunani da yake " dauke kanta tayi da barin'kallon shi sannan taje ta'samu daya daga'cikin kujerun d'akin ta zauna ,
Sai binta yake da kallo. Baqaramin Kyau tai mashi ba Abinda ya nura'da ita shine itama Ra,ayin su daya wajan colour d'in kaya,
Bayan ta zauna ta har'de kafafun ta d'aya bisa d'aya tana kar'kadasu zaman NATA baqaramin birgeshi ya,Yi ba zatayi Kyau da Sarauta"
Itako Abrah duk ta Rud'e ta rikice tarasa ta inda zata fara saboda wani mayane kallo da yake mata na qurulla,
gyara muryar'ta tayi sannan ta tattaro dauriyar ta da jarumtar ta ta kalle shi ido cikin ido tace " malam lafiya kaketa kallo na ko yau ma har'gida kazo kayi man iskancin naka da ka iya wai miye matsalar'ka dani mi na tsare maka dan Allah kabarni"
Duk wannan maganar da,take bata janye idanunta daga cikin na shi'ba shima haka.
Sai data kai Aya sannan shi ma cikin tsare gida yace"kinga ma haka Ake tarban baqo Baki iya gai'suwa'bane Baki ta murguda mashi tace ei ban iya badin ba,a koya man ba kinyi qarya dady ya Baki tarbiya yanda ya kama ta.
Ra,ayinki dai ne na rashin kunya kuma zanyi maganin ki Baki ta ta6e mashi tana magana qasa qasa yanajin duk Abinda take cewa yai banza da ita,
Ya cigaba da latsa wayar shi ita ma shuru tayi tana kallon shi yanda gashin shi ya zubo ya rufe mashi ido da yake ya cire gilashin idon shi so Wanda ya zubo gefen fuskar shi shine ke rufe mashi fuska kasan' tuwar ya duqa yana latsa waya Sai gashin ke rufe mashi ido yana latsa waya yana sa hannu yana janye gashin zuru Abra tayi tana kallon shi kamar tasamu tivi ba qaramin Kyau ya Yi ba kuma yanda yake sa hannu yana janye gashin Abin yabada citta, yaji Ajikin shi kallon shi take dan haka ya dago kai ya dubeta ido hudu sukayi yace mata ke ba village lafiya kallon Sai kin kai kin gano munina ko da yake ma ai banda muni ko INA da shi Ai'baki ganin'shi saboda soyayya ya d'aga mata gira guda kunya duk ta kamata baso yaga tana kallon shi ba Ai Sai ya rai na ta ita ma fuska ta Yi ta kalle shi tace" soyayya dawa da kai Allah ya sa waqe Allah ta tsari gata Rina da Sara suka Aiko maza sun qare bazan ta6a soyayya da kai ba.
Tunda tafara magana yake kallon ta sannan yace saboda mi ban kai ki so niba ei ko zakayi so kayi da mutumen kirki tace da shi to niba na kirki bane ei in'ban da iskan'ci da matsar yan mata ba Abinda ka iya ido ya zaro😳😳 shaidar da zaki man kenan ei Aini ganau'ce ba jiyau'ba kaman nagani in din yanuna kan shi kama manta ke nan ei gaskiya bani bane Sai dai in mafalki kikayi taya nazo maki A mafalkin kuma ta INA nafara sumbatar ki nayi ko tungumeki nayi gaya man taya nafara.
Kai kar ka rai'na man wayyo INA na ni INA rai'na ma matana wayyo matar'ka Allah dai ya sawaqe kai ko kunya ma bakaji,
Taso WA Yayi ya dawo inda take ya zauna ita kuma ta matsa yasake matsowa tasake matsawa haka dai su kai tayi ta matsa ya matso har' suka kai qarshen kujera dan Allah malam miye haka,
Ban fasan iskanci ya Yi dariya to Ai ni dan iska ne yasake matsawa har suna jin nufashin juna kallon shi take shima ita yake kallo iskan bakin shi ya hura mata ta rufe ido wani qamshi taji ya daki hancin ta nawata kalar sweet batayi Aune ba taji hannun shi kan fuskar ta yana shafa WA bude idon ta tayi sai cikin na shi idon gira ya daga mata sannan yace to ya bige hannu shi tayi tace nifa bana son Abinda ka ke man iskanci naka har cikin gida mu wallahi zammaka ihu.
Qara matso ta ya Yi yace" Yi ihun mana daga murya ya matsota so sai ya kai bakin shi saitin NATA ta rufe ido zufa ta kari ke mata har d'ugowa take tasa duda da cewa kissing dinta zai Yi sai taji shuru ya tsan'shi yasa ya dan gwali zufar ta ido ta bude yace kalli kiga lallai kin kai so sai za,aje dake zufa kike dan na matsoki duba kiga nima zufa nake dukkan mu mun kai INA sonki Abrahhhhhhh!! Ki Amince dani muyi Aure..
Wani kallon ukku saura kwata tai mashi gami da murgude Baki tace Ahakan zan so ka Ai kai baka kai na mijin ba in ma mafalki kake ka'falka dani bazan ta6a son ka ba to Ashe ban kai na miji ba to inaji mafalki nake tsaya muga ko mafalki ne ya zawo ta ya hade da jikin shi sai dukan shi take tana qoqarin qwace'wa Aman takasa shiko ba Abinda yai mashi zafi har wani Ajiyar zuciya yake yana lumshe ido shi kade yasan Abinda yake ji
D'agota Yayi jin tana kuka harshe yasa yana lashe mata hawayan ta sai kace maye😝 itako ta rumtse idan ta so sai bude idon shi Yayi yana kallon ta yanda hawayen ta ke sauka ga Zara zaran eye lashes dinta da suka jiqe da hawaye harda eye lashes din yabi ya tsotse Abin fa na shi ya girmama jin Ana jamata gashin gira sai da ta FASA qara ta bude Baki tace wai kai wanne irin maye ne yanda take motasa peank din lips dinta Abin ya qara burge shi tana cikin magana hade bakin su waje guda kamar ya samu sweet itako jin dadda'd'an qamshin bakin shi da taji yasa ita ma cikin salo ta mai da mashi da martani sun Dade suna tsutsar junan su gani tafi shi zaqewa yasa haqoran shi ya cije mata harshe ba shiri ta fito da bakin ta daga na shi hawaye suka gan garo mata dan taji zafi so sai yace mata niba dan iska bane zaki koya man iskan ci Ashe haka kike zazzafa Ce Ai ni ban sani ba Nike Yar iska ta fashe ma shi da kuka kuma da danasin Abinda yai mata yanzu cikin zuciyar ta