Showing 42001 words to 45000 words out of 61981 words

Chapter 15 - ABRAH Complete Hausa novel

08 Apr 2025

2298

da ita taje wajan motasa jiki sai ban son miya kai ta har saman d'akina Ba niban son ita bace ina cikin motsaji Naji motsin shigowa Abin ya bani mamaki miya kawo macce har'nan saman UpStar in'da nake to ta juya Bayan tane ban samu ganin fuskar taba to Nikuma rai na ya riga da ya6e da ganin macce d'akin in'ba iskanci ba mezai'kawota wajan sai shedan yai tai ma hudubar banza na in mata Abinda bazata manta da shi cinda shiya kawo ta haka Nabi shawara zuciya ta koko in'ce huduba shedan dan haka na isa wajanta da wannani niya Abinda ban ta6a yiba shi na Aikata A gareta"

Ai ido suka zaro 😳😱 tare da tagumi sukace innalillahi mi kai mata injin dai... Sai sukayi shuru ba su ida ba injin dai me? Ku ida mana yace masu Ah Ah fad'a mana dai muna jinka me kai mata miya faru?

nisawa ya yi yace mi kuke tunani zan'mata kuna tunani zan'iya yi'mata wani Abu koda ma wata ce ba ita ba"

Kawai dai Abinda Nai mata ne sai ya yi shuru shine me sukace kaga gaya mana domin mu samo'mafita

bawani Abu nai mata ba illa Na d'an ma'mma tseta🙈

Na shanun ka wai Na ta6a sai bakin da Na tsotsa Amanfa duk Abinda ya faru idona Arufe🙈 suke sai da na gama Na bude ido na wuuo 😳 Nai mugun gani gani wadda banyi tunani ita bace" kuma Atake ta zageni ta kuma gaya man cewa ta tsaneni yanzu,tana man kallon dan iska;😭


Sudais da yake dan duniya ne yana da ta6a harakar mata yace kai na yi tunani ko Rage zafi kaye da ka yi fata fata da ita Ai da karege fama da ciwon mara dan wannan d'an Abu sai duk kabi ka tada Hankalinka"

kai fa dan iska ne wannan ne Abin batada hankali ba kako san istigifari konawa na yi har yan'zu cikin tuba Ga Allah nake"
Sauban yace" insha Allahu ka kwantar da hankalinka komai zai dai dai ta ita soyayya ba Ai mata nuqunuqu ka tun kare ta kai tsaye kace mata kana Sonta Ayi ta taqarel

yarinyar nan fa bazata saurare niba ko kiranta nayi bata d'agawa qarshe ma ta goge number ta dan jiya da Na kirata na yi mamakin da ta d'aga sai cewa ta yi wanene ni kuma jin haka yasa nai mata basaja muka sha hirar mu ta massege yan'zu haka yau tace zata fad'a man in na samu shiga bayan nan Abba ya tai ne maman Auran ta to ban san yanda su yi ba "

to kai kace Abu ma yazo gidan sauqi sai dai kace Akwai chakwakiya nan gaba in ta gano kai ne ke mata basaja ni'ina ga kawai ka Aje maganar basaja ka tukare ta gadan gadan komi kace" ni inaga zan cigaba da yi mata basaja lokacin da zata gane ni ne soyayyata ta mata illa yanda Bazata iya rabuwa dani ba to shikenan suka Allah ya tai maka yakuma shige mana gaba sukace"Ameen "

yanzu dai sai ka koma gida muji yanda kukayi da Abban sannan sai musake tattaunawa muga yanda zamu 6uloma Al,amarin.

haka dai suka ci gaba da tattaunawa har Akayi kiran sallar magariba suka ta shi suyo masalacin dake cikin hospital din dan gabatar da sallah bayan sunyi sallah su Sauban da sudais suka fito suka bar dr can dan shi sai ya yi isha,i da shafa,i da wutiri ko zai fito haka yake kulum


Bayan Anyi isha,i ya fito kai tsaye kamar yanda yake kulum d'akin pertion ko hakane ban'fa iya English ba 😫

wato wajan mara sa lafiya ya nufa domin basu magungunan dare dan yanzu da kan shi yake ba su magunguna dana safe da na rana da da'dare haka yakebi ko wanne room yana basu cikin tausa'yawa da girma'mawa yayin da hakan Na masu d'adi gashi dai babban likita Aman bai dau duniya da zafi ba did d'akin da ya shiga sai kaga suna sa mashi Albarka yara ko k'ana na har'zallo suke suna so ya dauke su haka cikin wasa da murmushi zai dauke su yai masu wasa cikin hikima da dubara zai basu magani su sha ba tare da sun san sun sha ba sai ya raba masu sweet da melik wasu yaran har kuka suke idan zai bar d'akin su uwayan d'iya na jin'dad'in wannan tabi'a ta shi suna yi mashi Adu,a da fatan gamawa lafiya"

wannan hali na shi yasa hospital din shi yaqara suna da dauka ka ko ina Ansan da shi garuruwa da da ma sai kaga Ana tururuwa zuwa Asibitin kulum cike yake da jama,a gashi kyauta ne ko sisinka baka biya su kan su ma,ai katan hospital din na jin dad'in zama da shi ba ruwan shi da kowa bai shiga harakar kowa suna girma mashi suna bashi girmani shi gashi dukk wata yake biyan su Albashi su"

qarfe goma dai dai yake ta shi daga hospital ya koma gida sai kuma bakwai na safe yanzu haka shirin tafiya gida yake"




*more commets mo typing*

takuce mai son gani farin cikinku da nusha dinku



*wato Ammyn'khairat*




golden girl❤🥰👏🏻

*♠ABRAH*♠

*Na*

*AMMYN KAIRAT*
(GoLDEN GIRL)


*Dedicated to Teemarh cute*

(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


PAGE 28

*Bismillahi rahmanir rahim*


Mun tsaya inda ta yanke shawara; ba kawarta Number din Dr.


Yau ta kama Asabar mom ta gama komai na kari kowa ya halarta falo amman banda Abra"

Abra a d'akin ta sai shiri take"

Kayane tasa riga da wando wando da kad'an ya wuce gwuwa" da riga da wandon Duk iri daya ne penk colour"

Wuyan ta sanye da qaramar sarqa mai barima"

Sai qafar ta sanye da ta kalme masu kalar na yan kwallo suma penk colour"

Duk wannan shiri tana yin shi ne dan zuwa gidan motsa jiki;

Wani zuqeqen hijab ta sanyi tsayin shi har qasa"

Hijab d'in mai dogon hannu ne shima kalar kayan ta"

Turare ta fesa bayan tasa hijab d'in

Kasa ta sauko da sauri zuwa parlour su Mom na zaune harda dad saboda asabar ce ba karatu ba aiki"

Durgusawa ta yi gaban su Mom ina kwana dad ina kwana"

Lafia lau suka ce" tunda ta sauko suke kallon ta mom tace sai ina kuma Tun dazun muna jiranki akarya Aman kin fito da shirin fita"

Mom kin manta yau Asabar wallahi gidan motsa jiki zani

Mom tace" hummm wato daga ta shinki Abrah Wallahi mom jiki duk ya yi tsame;

Sauri nake inje ko indawo ko dad Eh to sai kin dawo aman da kin karya

Ah ah dad sai na dawo to
Hanif a dawo lafia ameen bro

Key din mashin dinta ta dauka ta fita mom ta yi Ajiyar zuciya wallahi dad duk ka bata yarinya nan

Ban son zuwa motsa jikinnan amman bayan da na iya

dad to my kiyi haquri an riga an saba mata yanzu kuma hanata wani 6acen rai ne;

to Allah shi kyauta Ameen sukafi gaba da karin su

itako Abra da ta fita harda sa hullar kwano tasa A kanta

Tafiya take A hankali dan zuwa da d'in kowa"

Kuma da nisa da gidan su zuwa can

kar kumanta lokacin sanyi ne dan haka Anayi shi sosai irin mai buji dinnan

Kan titi take amman buji ya hana ko ga banta bata gani sosai


Sai tsoki take da tasan garin haka yake da bata fito bah ta haqura"


Dolle tasa take kanna fitilar mashin dinta wadda bata san ta samu matsala ba

Dan ba abin haske sosai yanda ya kama ta

Cikin mota yake shikade shike tuqin

Cikin uzuri yake da kaga yanda yake tuqin kasan cikin sauri yake

Tun daka naisa ya hango ta kan mashin sai yawo take da mashin kan titi sakamakon hazon dake ga fitilar tata ba haske

Shikan shi yana da nasani fitowa yau

gab da ita ya kawo yanata yi mata hon wanda ya rudar da ita

Saboda bata san da mota ga banta ba"

Wajan qoqarin kau cewa ta kawo mashi karo ji kake garam

Sunyi karo ta fadi qasa shikuma mai motar na ciki ko fito wa bai yi ba"

ta tashi ta kakka6e jikinta bataji ciwo bah saukin ta da hullar kwano akan ta


tsaye tayi tana jiran taga ko ya fito suba junan su haquri sai taga yaja motar shi ya yi rubas baya ya yi gaba ya barta sake da baki🤔

Cikin ranta sai Allah ya isa take mashi da yafito da yagane shayi ruwa ne

Itama mashin dinta taja tai gaba zuwa inda zata"

Dad'in kowa yau cike yake da dumbun jama, a yan mata da samari sunci ado na kece raini

sai yauqi suke kai da kaga mafi ya wansu kason ba motsa jiki ya kawo suba

Duk da daman wajene na sha qatawa ba Abinda babu

Bayan ta yi parking din mashin dinta sai taje ta sai risit inda aka bata katin tai gaba ita Abinda ke bata mamaki yan mata sai wani yauqi suke sai taji wasu na cewa wallahi mai kamfanine ya dawo

Ya kusan satima biyu da dawo wa kai kawata kin san gayan ya hadu kibari kawai ni dan shi nazo

Ke kibari duk wadda ta same shi ai ta more ance yazo yana ciki bene na sama


Aini inanan har sai sadda ya ta shi

Ita dai Abra gaba ta yi tana mamakin yanda matan yanzu ke zubawar kan su aji "

Wajan da aka tanada dan motsa jiki ta nufa yau ma ba kowa saboda mata basu cika motsa jiki ba nice dai nafi kowa nacewa

Da taje ta cire hijab dinta ta cigaba da Abinda ya kai ta

Sai zufar take bayan ta gama taje wajanda aka tanada dan hutawa

Bayan ta huta ta goge gumi sai ta ta shi Tunda take zowa wajan bene sama rufe yake sa6anin yau da ta ganshi bude "


Dan haka zuciyar ta tarinqa raya mata taje taga ya wajan yake

Da gana a kwai qofar da zata kai ka bene sama da man hanya biyu ce dan haka dayar qofar tabi

ba tare da wani ya ganka ba ta fiya take tana yaba tsarin wajan

Tun daga matattaqalar bene zakasan komai yaji koda ta isa qofa da yace kuma ya bude take dan haka shiga kawai ta yi ba tare da tsoron komai ba
tunani wanda zata shiga dan gani kwam

qofar gabas ta shiga Abubuwan dake ciki sun girgiza ta; dan kaya ne na motsa jiki kala kala masu matuqar tsada da kyau;

Sai tabe tabe take cikin farin ciki jitake dama ace nata ne ai da ta more irin su take so dad dinta ya sai mata ko aure ta yi ta tai da Abinta"

Sai da tagama ta6a komai sannan ta zauna kan dan qarimin bed dake d'akin gefen shi kuma wani dan qaramin firjin ne ta bude marfin firjin din lemukane kala kala masu dadi da tsada dan haka ba tsoro ko shakka kamar tana dakin ta ta dauki wanda take so ta fasa tasha harda lumshe ido dan ya mata dadi"


Da lemun ruqe ahannu ta futo zuwa dan dakin sai nushadinta take ita kade

Shima dai kayan motsa jikine cikin shi amman kala ya sha Bannan da na dayan d'akin su na musamman ne dan sai nace ban ta6a gani irin su ba"

Suma ta qare idon ta dan basu haqqinsu tunda ta shigo yaji motsi da kuma mamaki mi ya kawo macce d'akin shi dan ba shakka maccace dan yaji qamshin turaran mata;

Abin ya daure mashi kai wacce yar kasada ce da har take iya hawa har sama bene shi har.ma ta shigo dakin shi;


Dan haka sai ya dakata da Abinda yake wato motsa jiki

Ita ko Abra bata masan da shiba harakar gabanta take"

Inta juya nan ta juyanan dan su ba ta6a su take ba dan nata ta6a ganin irinsu ba"sai dai ta kalla"


Da baya da baya take tafiya ya yinda shikuma yake tsaye koda ta kusan Kawawa wajan shi sai yai tsaya tana duba Wani Abin da ya dauke mata hankali Shikuma yana tsaye yana kallon bayan ta sanyi take da zuqeqen hijab harqa to wacece wannan yake Tambayar kanshi"

A hankali A hankali yake takawa zuwa wajanta saboda ba TAKALMI qafar shi itama bataji qara yafiyar shi ba shiko tunani yake irin hukuncin da yaka mata yai mata na ganganci shigowa wajan shi"


Zuciyar shi na raya mashi yai mata abinda bai Ta6a yi ma wata shi ba wanda zai zama izina gareta da kuma sauran yan matan zamani masu hali irin nata"


Dan shi yana mamaki yan mata zamani da suka Ari Al, Adun Nasaru suka dauke su Abin koyi agaresu da sunan wayewa "

Shi baiga abin wayewa ga rashin kunya ba saboda wannan rashin kunya ne tsan tsa ga ya yan hausawa da akasani da kunya da kawai ci aman yanzu duk sun watsar saboda hauka "

Da gudun shidan da kuma duniya da suka sa gaba da yahudanci

da wannan tunani ya Isa gareta tare da kwarin guwar yi mata rashin mutunci "

Da isar shi wajan ta bai yi wata wata bah yasa hannuwan shi duka biyu saitin nonuwana ta ya rungumota ga badaya zuwa jikin shi ita dai batasan hawaba balle sauka taji anmata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login