Showing 60001 words to 61981 words out of 61981 words
an kai mashi ke inko ba hakaba kin San sauran da murzar tsiya zai makin .Allah sarki ya'yan Zamani kuna samun gata yomu lokacin Mu INA muka samu wannan gata hummm sai A aura maka miji ko Sannin shi ba kayi ba
Mom CE ta kawo ma Abrah maganin ita kuma sai ya mitsafuska take kaka tace Amshi ki sha yarinya gata Ake maki
Aman diyarnan cewa da mom inji kaka Ku rage bata maganinnan hakanan
Muma da muke mutanan da munsha baqar wahala hannun mazajan Mu kuma lokacin Mu ba musan duk wadannan Abubuwan ba
Allah sarki ta mai'gari ta sha wuya wajan mijin ta yo daureta Akayi lokacin da taqi yarda da mijinta aka daureta sannan Akasa mijin ya je gareta yo sannan kai bai wayeba ta mai gari tace yo da ya tube kayan shi ta Abunnan gudan zungururu yana motsi ya tunkarota tace wallahi qara tasake tafe da kuka tace lokacin tayi tunanin macijine saboda gudan qaton kanshi data gani tace haka ya tun karota da shi yana reto ita dai koda ya matso wajanta suma tayi da ta falka haka tai ta Sabbatu tana fadin Dan malam maciji.
Sai wata yar uwarta da tana mata wanka domin ya jimata ciwo tace da ita ba maciji bane Abin auranne hakan kowa haka Akai mashi ..
Kaka ta fashe da kuka da ta mai gari na gaya Mani na dauka duk shirme ne sai Abu yazo gareni. Nima malam bai Mani da Kyau sai da ya gwigwiyeni duk yabini ya ciccinye ni ya sursirfeni ko tafiya na kasayi sai Akayi jinya ta domin shi macijin nashi ya wuce musali sai dai Akira shi da zunguru
Kuka take wiwi ita dai mom tunda tafara barota ta fita ta tafiyarta Dan tasan Abinda yafi haka ma ta fada
Sarauniyar Ingila ta samu isowa da sauran ta wagarta
Gidan su Dr ya dunke da dumbin jama'a duk girman gidan ya cika har ba masakar tsinke dolle Akakamama Baki manya manya hotel
Dr da Abokan shi sai shige da ficce suke ba zama itama Laurat ba'a barta Abaya ba da ita Aketa shirya komai
Sauran kwana biyu daurin Aure sarauniya tasa A kawo ta gidan su Amarya Dan bata San ta inda Laila tace zata itama ta ganta haka Akayi Dr da kanshi ya kawo su sannan saida yai ma Lallai wrong duk wani Abu ya faru ta kuka da kanta
Sun samu tarba ta musamman An karrama sarauniya sosai taji dadin hakan kuma taga Amarya Abra ba laifi ko ta yaba da ita Dan Abra itama badaga baya ba ta hada nkomai
Abrah ta nura da kallon tsana da Laila kema mata sai bayan sun tafi sirina tace da Abrah Laila kenan yar ga wazirin ingila tana mugun son Dr kamar ta kashe kanta
Saida gaban Abrah ya fadi to mi Dr ya gani gareta da yanace yana sonta saboda ta tabbata Lailata ta hada komai ta fita komai ganin ta Shifa tunani sirina tace to kindai gani Dan haka itaka Asannu ki rungume mijinki hannu bibiyu inba haka ba kina gidan zai Auri Laila ya manta dake ke kuma kitacin bakin ciki Dan kinsa ko da ganin Lalla gigaggar yar duniyace ta goge ta ko ina ta fiki Dan haka ki Aje makaman ya kinki guri guda Dan ni banga dalilinki naqin Dr ba miyai maki da Baki San shi hummmm ki dai taka Asannu
Duk wani shagalin biki da Akeyi na yayan manya suma sunyi shi Dan sai nace duk basin Katsina baa taba gagarumin biki irin wannan ba Dan fadar shi bata lokacine inda Ango da Amarya sungaji da haduwa Dan ma Laila nama Amarya shishigi
An daura Aure Abara Ibirahim da Dr shirem Muhammad mai"naira
Daurin Auran da yasamu halartar manya masu kudi da yan siyasa da suwa gabanin qasa daga cikiko harda sugaban qasar ingila Ambassadar Ma'aruf kanada sugaban qasa a ingila kaka ga Dr
Lallai Abra zata gidan manya
Da daddare mom tayiwa yarta nasiha yanda ya kamata bata boye mata komai ba na dangance da zaman Aure suma danginta sunyi mata nasu nasiha mahaifinta shima yayi tashi nasiha inda Abrah keta faman kuka
Ita kanta mom koda. akace ga motar daukar Amarya tazo saida idanunta suka cika da gwalla da qyal aka fita Da Abra zuwa cikin motar Aure kenan mai"raba da da mahaifi
Gidan Abrah cikin gidan su Dr yake wani bangare nadaban Aka gyara masu domin nan da sati biyu zasi koma Abuja da zama gaba dayan su
Iya haduwa ban garan Abr ya hadu wajan Gimbiya da sarauniya Aka nufa da ita danginta suka bada Amanarta sannan suka kawo ta dakinta bayan komai na Al'ada kowa ya watse aka bar Abrah daga ita sai halinta sai kuka take Abinta
Shuru shuru gidan shuru sai ita kade har wajan shadaya ba Ango ba labarin shi
Har tagaji da zama ta tashi ta zagaye bangaranta ko ina ta duba iyayanta sunyo qoqari matuqa Dan ba Abinda suka rageta da shi
Sun kamat tafiya yasa tai maza ta koma ta zauna gabanta na faduwa sallama Akayi ba ta ita amsawaba sun shugo su hudune sarauniya da Gimbiya da Laila sai Ango dukan su bisa gadon suka zauna lallai ta yayi mayafin dake rufe da kan Abr ta fa kaici Idon su tai ma Abrah kallon banza
Bayan sunyi sake yin sallam sai sukayi Adu',o'i
Sukai ma Ango da Amarya nasiha mai Shiga jiki wani kofine cike da wani Abu Gimbiya da kanta ta zubo taba Amarya tace sha gata cikin kunya Abr ta bude bakinta sai ta shanye sannan aka zubama Ango shima gabaki aka bashi ya sha sai suka ta shi sukayi masu sallama suka fita duk Abinda aka aje masu ya zuba ya dawo kan gadon ya nufota da shi ya tsareta da ido ba Alamar Annuri atattare da shi ya bata Abaki sai'da ya tabbatar ta goshi sannan ya tashi ya kauda komai yace ta biyo shi dakin shi haka ta tashi kamar kazar da kwai ya fashe mawa tabi bayan shi cikin shakku da tsoro da tunani maganar kakarta na inbata bashi hadin kaiba to Zaiyi fata fata da ita
Kayan shi ya tube yada ragar wanna ya shiga toilet ya jima sannan ya fito tana zaune waje guda duk tata kura kanta
Tace da ita Yi Alwarlla zamu sallah ta tashi ta shiga toilet bata jima ta fita hiba ta gani ta dauka tasa ya tada sallah bayan sun gama yaita kwararo masu Adu'o'i
Daganan yai mata tambayoye ta bashi Amsa Akunyace sai ya gama lazime sannan ya tashi ya fita sai gashi da cop A hannu tea ne black tea ..
Ya zauna yana shan Abin shi sai da ya gama ya fito mata da kayan bacci toilet ta nufa ta Santa ta fita sanyi da hijab dinta shima yasa nashi kayan bacci ya Shiva toile bai jimaba ya fito ya kwantar ita kuma tayi tsaye ta kasa kwantawa wutar dakin ya kashe ga Abr ta tsani duhu Dan haka ta lallaba ta kwantar can nesa da shi duk yana jinta yai kamar yayi bacci
Tajima batayi bacci ba tana jiran tsammani taji ya tabata har bacci barawo yai gaba da ita sai yaji saukar numfashinta tayi bacci ya kunna fitar dakin ya cire mata hiba din gani yanda kayan baccin suka fitar da Surat jikinta said a shaidarshi ta dauke
Ya jima yana qare mata kallo yana cizon lipe sannan ya gyara mata kwancinta tare da yimata Adu'a ya kashe wutar dakin ya kwantar ya kasa bacci duk hankalin shi A tashe Aman haka ya daurw buqatar shi sai zuwa wani time ta shi yayi ya sha magungunan shi yai' kanshi Alura sannan ya koma kan kujera doguwa dake dakin ya kwantar zuwa ukku na dare ya tashi ya watsa ruwa yaita nafilfilin shi
Ammyn khairata
*ABARH*
*Na*
Ammyn khirat
*golden girl*
*Dedicated to Teemar cute*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*page42&43*
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
__________📖jirgin su ya sauka ingila lafiya da man Ansan da.zuwansu sarauniya ta aiko daukar su masarautar ingala Aka nufa dasu
Sun samu tarba mai Kyau so sai Aka karrama su
Wani makeken part guda Aka basu mai dauke hudu koya ya Shiga da matar shi Sarauniya taji dadin zuwansu sosai sai murna take
Laila taga ba fuska ga Dr ta Dan haka bata tusa kantaba itama tasamu miji aure zatai sai Jan Abra take Ajiki musamman ma cikin da kegareta komai ta kawo Abra take nufa dashi ita Abra ta sake da ita
Sun zaga wajajan shaqatawa so sai daga cikiko harda fadar sugaban qasar na ingila wato kaka ga Dr Ambasadar ma'aruf kanada
Garin ingila yayi so sai ga Abubun tarahi Dana bude ido satin su biyu suka daga madina domin yin ibada da kuma Adu'o'i
Nan ma sati biyu sukayi daganan suka wuce Jordon sakayi sati guda sun zaga qasashe dadama duk sunyi siyayyar kayan bby
Suma su sirina da khairat matar Sauban duk sun qunshi nasu cikin tafiya yayi Albarka sun dawo gida lpy
Lokacin cikin Abra wata takwass da ya shiga watan haihuwa suka tattara suka dawo katsina A Cewar Dr ta haihu gaban iyayanta gidan su na katsina suka yada zango da man kaka Nana yanzu nan ta dawo da zama wajan Dan haka ita ta dawo da zama wajan Abra tana bata yan jiqejiqen magungunar na masu cikin
Cikin ikon Allah cikinta na shiga watan haihuwa ta haifo yaranta yan biyu macce da na miji duk masu kama da ubansu
Murna ga wannan family Abin ba'a magana ko da yaushe gidan tamtsan da jama'a sai Alkairi suke samu mai tarin yawa inda mai Naira shima
Yai ta sadaka ga yan UWA da Abokan Arziqi murnan samun jikoki da yayi
Haka Abban Abra shima ya taka tashi rawar gani balle mai gayya mai aiki harda kujerar makka ya rarrabama jama'a
Ta kowanne bangare dangi sunzo ranar suna Anti gagarumen biki na gani da fada yara sunci sunan kakannin su na mujin Akasama sunan Abban Abra maccen kuma sunan Gimbiya taci suncemata Gimbiya qarama
Taro ya tashi lpy Baki suntafi da gagarumar tsaraba a gidajen su Maijego da yaranta sunyi shar da su
Bayan tayi Alba'in tazaga dangi har jibya saida Abra taje wajan dangin ubanta daganan ta wuce zamfara wajan dangin uwar ta bayan ta dawo ta huta Dr yazo ya dauke suka koma Abuja
Dr Arziqi ya qara bunqasa Dan yanzu harda kasuwanci yake tabawa kuma Allah yasama Abin Albarka
Yaran su sun murmuge suna samun kulawa da gata
Abra ta qara zama babbar macce ta qara Kyau Dan inka ganta ba ka Gane ta
Yanzu ta wuce karatunta na low
Sirina ta haihu ita khairat suma duk sun wuce karatu
Sirina na karantar business khairat na karantar nursing
Laurat ta haihu Amma Dr kanwa inda taci sunan yarta ta baya wadda tarassa wato Amal Dr na matuqar qaunar Amal so sai
Kwanci tashi ba wuya Abra ta zama cikakkiyar barrister
Yaune ta fara zuwa kotu domin yin wata shari'a kuma Alhmdll ta samu nasara domin itace shari'a farko da ta fara kuma ta samu nasara
Dr ya sake Gina masu wani qaton gida sun koma Sabin gidan su Anan Abra ta sake haihu da na miji soyayyar su da Dr sai Abinda yayi gaba suna qaunar junan so sai sukeba junansu kulawa Dan yanda suke kula da junan su Abin sai ya birgeka yan biyu sun girma
So sai suna matakin secondary
Haka rayuwa taci gaba da tafiya cikin nasara
Da Annashuwa
Afannin kasuwanci Abra ta kudance tana tai makon yan uwanta da kuma mabuqata
Ko INA sai San barka Ake mata da fatan Alkairi
*Alhamdulillah Anan na kawo qarshen wannan labari nawa mai taken Abra kurakuran dake ciki Allah ka yafe man 👏🏻*
Ammyn khairat