Showing 33001 words to 36000 words out of 61981 words
ta da cikin ba a tunanin ta zata ganta da danta ko yarta sai ta ganta da qaton ciki"
Sai sannu da zuwa take masu gimbiya tace " yauwa atine ya muka barki ya gida da kewa atine tace duk "lafiya lau kewa kau akwai ta " aman yanzu cinda kin dawo babu ita dukayi dariya" suduka"
gimbiya tace" barin naje na watsa ruwa nayi salloli tai cikin dakin ta shima muhammada dakin shi ya nufa ya watsa ruwa tare da. Sallah bayan sun gama suka fito sukaci abincin da atine ta shirya masu" bayan sun gama muhammad ya fita" waje dan qara gaisawa" da mutanen shi ita kuma gimbiya tai kwance kan doguwar kujera atine" na matasa mata qafafunta bacce yai gaba da ita atine tasa ta gaba tana ta kallon ta yanda jikin ta ya zama qato ita da ban cikin da ban sai goge kwalla take tana tausayawa yar tata"
muhammad ya dawo gida dan shima ya gaji so yake ya huta bai jima da shigo wa ba sai ga laurat" sabe da yarta aka fada ko sallama babu aka banko dakin da zuwan ta tana kwance ka gado rairan yana lazume da chabzi a hannun shi "
Ya kolle ta baice mata komai ba" sai ta aza mashi yar bisa cikin shi sai qari take ga hancin ta cike da majina laurat" aka rige qugu harka dawo"? Mi aka samu"? Meta haufa"? Ta jero mashi tambayoyi sai " yayi murmushi yace" uwar gida saurat gida ba sallama"? Ba sannu da zuwa"? Sai tarin tambayoyi kamar yar jarida"?
Haba yakike haka maman Amal ita ko sai girza qugu take tace" au na manta sannu da zuwa " yai murmushi yace "yauwa cinda saida na roqa tace na"daiji baka amsa man tambaya taba"?
yace bata" haihuba da saura dai da ta haihu kin ganni nan kwance " tace hummm cikin zuciyar ta tace" da man zolayar ka nake" nasan ita da haihuwa sai lahira in anayi tayi ba dai nan duniya ba saboda ko bayan tafiyar su ta" koma wajan boka kuma ya shaida mata ba ita ba haihuwa cikin sai lahira"
hummmm kunji kamar su suka haliceta afili tace Allah ya raba lafiya muhammada yace "ammen"
Yau satin su biyi da dawo wa kuma yanzi gimbiya ta aje aiki dan bata aiki take ba" ta ta kanta take yayin da shima" muhammad baida wata natsuwa kowa jan aiki ya tai bai da kuzari dan haka kwan biyi yana gida bai zuwa ko ina yayin da ita kuma laurat ko ajikin ta" kallon su take dage mai bisa ruwa
sun dage da adua sun gayawa Allah inda gimbiya bata bacce sai sallah take in dare yayi tana qoron Allah ya kawo mata haihuwar ta kusa ina haihuwar cikin nan alkairine Allah ka kawo man haihuwata kusa inkuma abokin ta fiyane Allah anshi rayuwa ta na fita ka kuma ji kai na itace aduar da" gimbiya keyi kullum
Ayya gimbiy karki kayara
khadeeja kawar gimbiya itama har sadaka take na Allah ya sauki kawarta lafiya duk wani masoyin su ita da muhammad suna taya su adua
kamar yau muhammad yan waje wanja mutanan shi masu wato talkawan shin yayi ta gume su kansu suma suna cikin dawa saboda maigidan su bai da kwanciyar hankali suma ba su da ita
Wani da ga cikin ya matso kusa dashi yace" mai gidan in baza kada muba inason muyi magana da kai muhammad yanisa. yace " bada muwa inajin ka
Sai yace akan mai dakin kace" wai ko kuna naiman tai makon maganin isilamic kuwa karfa ace abinnan harda sharrin jinni acikin shi domin jinni babu abinda baiyi" muhammada yace " gaskiya ne wallahi ba muyi wannan tunani ba dagani har mai dakin tawa" lalai kayi tunani" mai kyau to yanzu ya kake ganin" za ai mike shawara "
Yace shawara" anan itace dan kunje kunne mi na isilamic kun karaba kun gani ko Allah yasa adace mai yiyuwa jinni ya shiga cikin lamarin
A kwai wani malam Abdulrahaman babban malame ne na ahalusunna yana bada tai mako kuma ana da cewa so sai da kunje can kun gani muhammad yace yanzu "kuw Bara na shiga gida na fito ka kai mu yace" to
Da saurin shi ya shiga cikin gida yace mata ta shi za mu tai wani wuri yanzu mudawo daure kinji tace" to hijabinbta kade ta sanya suka fito ko ta kalme ba ta saba saboda kumburun da ta qara
Gidan malam Abdulraham bayan su gaisa sukaye ma malam baya ni abinda ke tafe dasu malam yace to" Allah ya shige mana gaba ya umarci da taba shi kalla binta gimbiya ta" bashi kallabin sai ya sunsuna shi ya dade yana shaqar kalabin sannan ya meqa mata tare da murmushi yace" da farko dai kafin nace komai
Zan baku adua istahara kuje kuyi ta yau cikin dare da kai da ita nima yau zanyi tawa sai kuzo da safe kusa nar dani abida kuka gani Kuje Allah ya shige mana gaba sukace "ameen"
Dadad dare suyin sallah istahara gimbiy daga zaune ma tayi tata kuma masha Allah ansumu nasara cikin hukuncin ubangiji maiyin yadda yaso shima muhammad yayi tashi kuma ya kwana da al ajabi
bayam ya dawo daga masallaci sallar asuba dakin gimbiya yayo yace mata mita gani tace tayi mafarkin cikinta lafiya lau yake aman gawani abunan yashiga tsakanin ta da dan ta ya rufe shi ruf ko ganini shi ba ayi kuma abin shine ya hana cikinta motsi "
muhammad yace "shima abinda ya gani kenan
qarfe ta 8: dai dai ko kari ba suyi ba sukayi gidan malam suka shaida masu abinda suka gani
malam yace "tao Alhamdulillahi kunsa kowanne dan adam da irin bai warda Allah yai mashi tunjiya da kuka zo na shaqi kallabin ta nasan mike matsalar ta to da man ni kafin nayi komai sai na ba mutum istahara sannan na sannar dashi abinda na fahima game da matsalar shi nima nayi kuma abinda kuka gani shi na gani
kuma ba komai bane aikin sihiri ne an mata sihiri dan kar ta haifi cikin sannan kuma na mata shine da gashin kanta da kuma kallabin ta sannan yanzu haka ba da, bane kade take dauka harda turmin atamfa yanan cikin cikin ta ansa alajinne yasa mata shi kuma shine lulube da cikin nata shine ya katange cikin ya hanashi motsi sanan kuma in kunje asibita sai aljani yaye turmin atafar da yada to shine ko anyi sikanin sai aga cikin lafiyar shi lau shi aljanin yana biybiyar ta duk inda za kuje kuma shi ki hana likitoci su fasa ta su fidda mata cikin sihiri ne akwai mata babba wanda ita da haihu sai wani ikon Allah
Aman yanzu komai zai zo da sauqi insha Allah kuma wadda tai mata abin kusa da ita take aman ba zan fade ta ba in lokaciyayi zata tona kanta sanna abinda ta suka shi zata girba zan hada mata magunguna taje ta sha su nan da kwana bakwai insha Allahu rabbi zata hauhu kuma in na guda ta kamata kafin ta haifi dan wannan turmen atafar zata bafara haihuwa sannan dan ta ko yarta ta biyo baya karta bari wani yaga atamfar ta boye ta sai akawo man itanana wajena Allah yasa mudace yata shi ya hada mata magunguna su zamzam su zai tun habata sauda kai magunguna dai bar katai tare da ayoyen alqur ani wato ruwan adua wadan da zata riqa sha tana shafawa da wani magani wanda zatasa qasan ta sannan yace ta dage da saurararn karatun alqur,ani ako da yaushe musamman ma suratul baqara suntafo da al,abin wanda yai mata asiri kai Allah abin tsoro dan adam abin tsoro itawa ta tsone ma ido da har zai mata asiri yana shirin gani bayan ta"?
to jama,a ko ya zata kasance
♠ *ABRAR* ♠
NA
*SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*
💔(S.M.K.)💔
AMMYN KHIRAT
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
DEDICATED TO
💕TEEMARH CUTEY 💞
TYPEN....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 BYE MEE GOLDEN GERL
WANNAN PEGE SADAUKARWANE GA
MY LOVELY FREND
DITA AYSHAT ABDULLAHI IDIRIS. INA GODIYA ALLAH
YABAR ZUMENCE AMEEN
BAZAN MANTA DAKE BA ZAINAB BELLO MA KWBCIYAR NA GODE ALLAH YASA KADA ALKAIRI DAKE NAKE
ZAINAB MAMUDA 😍
ADDUAR TASHI DAGA BACCI
ALHAMDULILAHILAZI AHAYANA BA ADIMA AMATANA WA iLAIHIL NUSHUR ALLAK KASA MUDACE
AMMEN
*PAGE 6*
BARHIM itace unguwar da dady yanufa ta manyan mutane wajene na guda nar da hada hadar kasuwanci
wani guri naga yanufa inda naga tarin manyan motoci berjet na masu hannu da shuni
Inda da ga gefe guda kuma nafefce da mashina ga yan sanda da sojoje nata aikinsu
wani dan sandane naga yanuna ma dady inda zaiyi parking din motar shi
dady naga ya fito sai naga ya nufi inda nake tunani nanne hosipital din
saboda wani katon SYMBOL dana gani an rubuta da manyan baki
DOCTOR SHUREEM MUHAMMAD MAI NAIRA GENER HOSIPITAL
Inna daka daga kanka sama gaban asibitin nan ma da manyan baki na rubuta MAI NAIRA HOSIPITAL
a cikin asibitin abin baa magana iya tsaruwa asibitin ya tsaru kamar a qasar waje
Ba abinda zaifi berge ka kamar irin room room din da kunan da aka tanada dan majinyanta
Ba abin da babu a cikinsu kamar su gado gado ne mai kyau da tsari gefe guda kuma ga feerije nan anta nada
Ga tolet da kujeru domin masu gani petiont su zauna maganar sanyi kuwa ba a magan dan ga A.C nan da fan ka sai wanda ka keso ka kuna ga tele phone na shi ma idan marasa lpya na bukatar wani abi sai yakira
Bangon dakin liqe yake da qatur parlasema in suna muradin kallo sai su kunna
kai gaskya tsarin da kuna asibitin abin berge wane
dan in kana ciki sai kadau kama da kinka kake hummm idan nace na tsaya fada maku tsirin asibitin to bata lokaci ne
Amman kuda dau ka tsarin asibitin kamar a qasar waje kake cike yake da mutane ta ko ina gasunan da yawa duk fadin asibitin da girmanta mutane sun cika tah
Mutanene ba na qasar mubane kade harda na kasashe waje sun samu halarta wannan taro musamman ma na qasar james kowa ya halarta
mutum biyu kade ake jira mai girma GOVERNOR AMINU BELLO MASARI
Governor
Jahar KATSENA STATE ta duko dakin kara kunya gare mu ba dai tsoro bah 🤣 take jahata kenan
Da DOCTOR sune ake jira bayan governor yaza da mintina kadan sai ga wasu manyan motoco su shigo masu normber daya
mai naira itace no din motocin bayan an bude mashi yafito sai
Sai suduka suka take mashi baya zuwa cikin asibitin
da shigar shi sai kallo ya koma sama kowa attention din shi na gare shi kowa da abinda ke ran shi
bayan kowa ya natsu anyi tsit ana jiran d.r yazo ya gabatar da kan shi ga alumma
Dr tane tsaye gaban dumbin mutanan shi inda yafara da assa lamu alai kum Waraha matullahi wabarakatuhu
bayan gai suwa irin ta addinin musulunci
Jikake wurin yayi tsit ana sauraren muryar shi mai kama da busar sarewa kowa sai gyada kai yake yana jindadin yanda vioce din shi kera tsasu
Hello good afterning ever body i wish everbody welcme to my hospital my dear govrmnor an my dear friend all welcome befor i said anything tel me introduce my self my name is ductor shiram my father is mohammed mai nera i finish my dectoring in universty of germany,sence ever befor my plicy is to be ductor an i have been by now ,i promise to buld a hospital in orther to help my country and my cominity people ,with glory of god i have been don an i hope nigerian will afrisheat what i have been don in my country thank the excelance an thank all my people
Tabdi reades kunji ruwan speech sai kace baqon london ko ingila ... Nace to aiy shi mutume da da yai rayuwa james tun yana yaro
da ganan sai matai makin governor yazo yai na shi bayani inda yake cewa da za a samu masu kudi suna tai makawa suna gina manya asibitoci da kamfanoni da ansa mucigaba ga alumma musammanma
matasa da matasa sun samu aikin yi an rage zaman banza da shaye shaye da sace da sace a cikin al uma
Sannan yace mai girma governor yace suma zasu bada tasu gudumuwar su ga asibitin domin tai makawa al uma
Bayannan sai wasu manya likitoci suma su kai nasu bayani a matsayin su na wadanda zasuyi aiki a asibitin
Dagan sai AlHAJI MUHAMMAD MAI NAIRA yazo yai na shi jawabin shi inda yake nuna jindadin shi ga bakin shi na gida da na waje murnar halatar wannan taro sanna kuma yai masu fatan alkairi da fatan Allah ya mai da kowa gidan shi lafiy....
A gajiye dad ya dawo gida gab da magari bah ruwa ka wai ya watsa yayi arwallah sukayi masalaci shi da hanif ..
bayan sun dawo sunci abinci dare sai dad yaba kowa tsara barshi akwati guda guda Abrah ta bude nata akwatin bata san sadda tace wwo ba saboda forvetis din tane ya siyomata
Dogayan rigunane blue and whrite da peank da maroom ko wace kalla ukku ukku da ta kalmen su da jika sai wani kyt shi kuma sarqane da zubuna ata qaice dai duk riga da ta kalmenta da jikar ta da sarqarta da zobina
hanif da mom dukk abinda suke ne yasiya masu suka yima da godiya da fatan Allah ya qara arziqi
Yau sonday Abrah ce naga ni
Sanye da dogon hijab mai hannu har qasa sai sauri take ta sauko parlou inda ta tarda mom dad da hanif suna shirin break
Mom ta kalle ta tace Abrar sai ina tace mom wurin motsa jiki zani nace daman mata na zuwa gidan motsa jiki 🤔 mom tace bazaki bah wannan abu na ban mamaki ina macce ina motsa jiki to ko share share kikayi shima ai motsa jikine
Dan haka maza kitai ki cire hijab dinnan kizo kiyi break Abrah cikin shagwaba ta fara buga kafafu qasa tana kuka dan Allah mom kiyi haquri kibar ni naje ba dadewa zanyi ba
Bana ce dadewa zakiba kawi dai motsa jikin ke bani so kije sai kace wata na miji hanif yace mom dan Allah kibarta taje kinga jiya bataje ba kuma tasa ba zuwa dukk weeknd
Shi dai dad bai ce komai ba da dai yaga da gsky Abrar kuka take ssai yace mata dear ishuru indai gidan motsa jikine jaiki sai kin dawo kuma zan zuba maga kayan motsa jiki sai ki riqa abinki cikin gida ko Abrah da murna ta fada jikin dad tace yes dad
mom ta riqe haba🤔 to hakane abin to Allah ya tai maka ameen su kace Abrar tafito da sauri motor cycle shi ne tahau
DADIN KOWA shi ne inada naga tanufa dadin kowa wuri ne na ya,yan manya ban garorine daban daban ba abin da babu na morai rayuwa bangaran motsa jiki ne ban garan maqulashe ne ban garan lilone kai ban garori da dama duk ina da kakeso
Tikiti kawi zaka siya wan motsa jikinan tatafi
Wajan hawa ukku ne nawa na daya shi ne na maza na biyu kuma shi ne na mata na ukku kuma shine sama shi ba mai shigar sai wani lokaci zaka samu wurin bude inda da manyan biki
An rubuta S.M.N nace nace ko wake da shi oho
da ta shiga sai naga ta cire dogon hijbint ashe sanye take da riga da wando kanta kuma ba dan kwali sai ga shinta daure da ribom wanda ya sauka harga don bayan ta sai lilo yake
wani abu naga ta dauka ta fara tureni da hannu tah idan ta da gashi sama kuma sai tai qasa dashi bayan ta gama sai na ga ta taka sai naga ta ciba da aiki dagan sai takoma
juya jikita idan ta juyanan sai ta juyana sai ta dawo kan qugunta shima inta juyannan sai ta juyanan tireni dai yanda maza keyi ita mat haka take inka ga yadda take botso kirji da duwawu abin sai yaba ka da dariya
dukk ta haka zufa sai tsiyaya take da taga ma wani wuri na ga tanufa daga cikin wuri wurin cike yake da kujeru ga sanye A.C da fanka daya daga cikin kujerun na gata zauna tare da fadin washiii sai naga wata matashiyar budurwa ta kawo mata ruwa masu sanyi da lemuka kala kala
ata qaice dai wurin anta na dai shine domai hutawa sanye take da kayan makaranta yana yinta kamar na marar lafiya ra taye da school bag a kafadar ta haka ta sauko parluo dan yin kari ruwan zafi kawai naga ta sha shima kadan ta tashi tana ta ya mutsa fuska mom tace ba dai harkinyi kariba tace mom yau banji dadi shiya ban da yau muna da sabon malami ba da ban zuwa school dinnan mom tai shuru alamar tunani tace
ciwon cikine ko wannan lalura Allah yayaye maki ita ace dukk in mutum zaiyi menstruation sai yata fama da ciwo in kinsan baki iyawa kiza manki cinda kinsan dai bai maki da kyau kar kije ki some ma mutane
Abrar tace mom kadan kadan nake jin ciwon bari dai intafi in naji ciwon ya matsa sai na dawo mom tace to ki sha maganiki kafin kitafi
tace tou