Showing 12001 words to 15000 words out of 61981 words
take a qasa yayin ita ma yau naga kuyanga tare da ita tana nade mata rigata dake ja da kasa bisa kujera ita naga ta zauna tare da dora qafa daya kan daya did wannan bidiri da ake
na tarban Ambasada ne da zai dawo daga london kuyangune naga suna ta tafowa dauke da tururuka na alfarma dauke abincicicika kala kala sana sau kewa inda aka tanada da cin abinci yayi da did wada ta aje sai tazo ta kawo gai suwa ga *sarauniya da kuma yarta*
ita dai davkai take amsa masu gimbya ce mai yi masu magana nanura ita bata da jida kai kodan sarauta ba gadon tatayi ba sarauta ce tawa ja uwa
suna zau ne kuyangun su na basu labari masu dadi zucan sai naji gidan ya dau qara da sauti mai fitar da cewa Ambasada in coming
wato Ambasada ya isko take kuyangun naga sun fita suyi gidan su nace su haka tsarin su yake basu zama da bayi ko masu gadi 🤔
da gudu naga gimbiya ta fita suyi kice bes da Ambasada shima ya rungume ta tare dayi mata kiss sannan naga ya dagata sama kamar wata qarama yarinya ko nau yin ta baiji 🤔
yace gmby ta kina lafiya sa tace lpy lau pahpah nati kewarka sosai sun shiga cikin falon wandda har yanzu saruniya a hakimce
bata ta shiba Bayan ya zaunar da ita kan kujera ya matsa kusa da matar shi yace ranke dade barka da hutawa ya gida yanayi yana matsa mata kafar ta wadda ta sha ado da sarka gwal murmushi take mai birge wa ta shafo kan shi tare da yi mashi kiss a goshi
shi yai mata su duka suka sauke ajiyar zuciya
ciki naga yayi inda ta ta shi ta bishi a baya tsaye tayi tana qare mashi kallo Ambasada shima ba baya ba wajan kyau kyanshi da tsarin shi kamar na salman khan na qasar india dan ita kan ta sarauniya cewa take da shi yake mata kama musamman ma itadan yayi gyaran kan shi yayi salon irin na salman khan din sai taga ya komamata zahiri kamar shi din shiya sa take mugun san mujin nata saboda ita ma abuciya kallon india ce kuma tafi son wandda salman khan keci ki tun tana gida shiya da Ambasada yace gasa ama tsayin mijinta tai murna da sa mun shi
shi ita yake kallo tare da kyfata mata idanu zuwa can ya tako wajan ta yace sarauniya ta lafiya da kallo haka ko na canza maki
ta lumshe idanu tare da cewa ganinayi baka tsufa kullum sai sake zama yaro ke
cikin harshen larabci suke magana gani nayi tacire mashi kayan shi tare da daura ma shi tawul taja shi zuwa tolet da kanta naga ta mashi wanka Bayan sun fito naga ta sa wani qarami tawul tana goge mashi jikin shi sannan ta busar mashi da gashin kan shi ta shafa mashi mai ta feshe shi da parfumes kala kala sannan naga ta dauko mashi kaya ta sa mashi shi dai yana tsaye sai godiya yake mata yana cewa na gode sarauniya ta Allah yaja da daranki Allah ya bar manke uwa ga gimbiya ba gaba da gaba
itako sai murmushi take ba abinda tafiso irin ace mata sarauniya fadin haka na sata nushadi ba kadan ba ni ko did ta ban mamaki did kasaita da mulkin a she kin iya kula da miji in kun shigo daki ajeta kike ki kula da oga kin birge ni ba kadan ba haka ake son macce did maccen da ta san kanta ita tasan ta kula da mijin ta kuma qarqa shi shi kike rinqa kula da mijinki dan shine ya ajeki kuma aljannarki na qarqara shin tafi qafan shi kusan wannan mata mu gyara kuyi koyi da sarauniya kharima did da sarautar tana kala da mijin ta
*kar kumanta muna cikin jin tarihin shuraim da mahaifin shi*
*♠ABRAR♠ PEGE 13*
*NA*
*💔(S.M.K.)💔* *write's by*
*💖yar autar marubuta💖*
*😍AMMYN KHAIRAT😍*
*TYPENG.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*
*DEDICATED TO MY*
*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*
*10:33* */11/11/2019*
*NOV* *monday*
*WANNAN PAGE SADAUKARWANE GA MASOYA NA MASOYAN Abrar* *NOVEL*
*PAGE NA KUNE*
*zainab Abdullahi idiris**Uleey bby
*tare da yar autarmu ta ki gyra da kanki grp wato mmn Ahamat ina godiy ina jin dadin sharhinku*
*Ammyn kairat na tare daku a cigaba da gashi 🤣*
Parlour suka tafo inda gimbiy zeenat ke zaune tana jiransu da murmushi yace gimbiyata kina zaune
Tace ina zaune phapha
Harna qosa kufuto
Gashi munfuto Bayan ya zauna sai sarauniya
Ta zuba masu abinci da kanta cikin a kushi
*ga ruwa gefe cikin wani a kushin suka wanke hannuwansu*
Sukafara da bisimilla tare sukecin abinci babu mai magana cikin su sai dai murmushi da sukema junansu wato sarauniya Ambasada
yayinda ita kuma gimbiya zeenat ke duba wayarta tana murmushi komai take duba
Sarauniya yace tafara ta shi ta koma bisa kujerarta ta mulki ta hakimce kamae yanda ta saba kafa daya kan daya
Ambasada ya dubi yar ta shi yaga rabi hankalinta naga wayatta ko abincin kirki bata ciba sai yayi murmushi yace gimbiya ta wai me aketa dubawa ne ko abinci bakici mai yawa ba did bacin abinci kike ba aman yau komai bakiciba
Dariya tayi tace inaci phapha baka gani ba harnafikaci dayawa yace bangani ba
Sarauniya dai najinsu ba tace komai ba sai mumurshi da take
Gimbiya tace phapha ina son muyi magana aman nafa yimaka laifi kuma nasan fada za kai man shiyasa nake tsoron fada maka
Ambasada yace fadi gimbiya ta,ina jinki tace Allah phapha fada za kai man yace kona fadanne na haqura cinda kinsan kinyi laifi kuma kina tsoro fada
Ta bazanyi fadan bah fadi ina jinki ta gyara zamanta tare da wanke hannunta shima ya wanke na shi hannun sai gimbiya naga tadannan wani abu sai ga bayi su biyu sun shigo du kwashe kayan sun fita dasu
Ambasada yace ina jinki fada man sonake naje na dan kwanta na futa
tace to daman phapha jiya ranar na fita ni kade ba drive
Sai ruwa ya tareni kan hanyata ta dawowa gida
Nan tafada mashi haduwarta da muhammad da irin tai makon da yai mata da kuma ce mashi yazo su gaisa da Ambasada
Ambasada yace gaskiya muhammad ya kyauta Allah ya biyashi kuma kinga irin abinda nake gudu kifita ke kade da badan Allah ya hadaki da wannan bawon Allah ba aida Allah kade yasan abinda zai faru
Dan haka kikiyaye gaba taco phapha zan kiyaye na gode
Yace bakomai gimbiya ta bari naje na futa tace phapha
muhammada dan yazo ku gaisa ko ya dubeta yaga tunda tafara ba shi labarin haduwarta da muhammad cikin nushadi take yace mata kice mashi yazo gobe tace to thank you phapha tare da ta shi dagudu
tai hanyar dakinta da kallo yabi ta tare da karkada kai duwannan abunda suke sarauniya na jinsu ita kanta da tunaniin da take cikin ranta aman tabar shi sai zuwa gaba
Ambasada ya nufo wajan ta ya duqa yai mata kiss 💋 yace habibaty zanje na futa tai murmushi tare da cewa sauka lafiya habibi
ya kafeta da idanu ko kyftasu baiyi yace to to ni baza atayani fuwarba sai sakuwa yake mata mar yaron goye
tace mashi je ganinan yace muje dai sabarta yayi yai sama da ita
da tunanin gimbiya da muhammada indai tubanin shi gaskiya ne to in muhammad yazo yaga yamashi yanda yake so kuma gimbiya na son shi kamar yanda yake tunani to zai bata zabinta
dawannan tunani baccin ga jiya ya kwasheshi
sarauniya ma dai barcin ya kwasheta domin anji murza da kyau da kyau gareta aka sauke gajiyar
gimbiya cikin daki sai tsalle take kan gado saboda phapha yace muhammada yazo su gaisa farin ciki ba,a magana
sai da ta gama tai zaune tai tagume to wai ita da take ta murna dan phapha yace muhammad yazo to tamece take gashi kuma banda aiki sai na tunani shi
mesa nake tunanin shi meyasa ya tsaya man a rai anya ban san shi nake ba🤔 hummm to shi yana so nah
infa bai so na to yazanyi kuma ninasan nakamu da son shi to ko yana da mata gashini kuma ban son mai mata ba shakka mutum kamar muhammad ace bai da mata take taji wasu zafafan hawaye 😭😭 na kishi sun cika mata ido
zawacan kuma to kukan me nake balle bane ma yasoni to me zan hana ya,soni sai ta tashi tanufi gaban merrow tai tsaye tana qare makanta kallo sai murmushi take
muhammad daga wajan kasuwanci shi gaida ya nufo a gaggauce saboda mariba ta ga bato Bayan ya shiga ya watsa ruwa yai sallah magariba yada aka kawo mashi tee da food
sai ya kira matar shi hajiya laurat yaude kamar jira take jan ajin da akasaba yima shi yau ba,ayiba salama yai mata mai makon ta amsa salamar sai cewa tayi katafo ne kana airport ne
shikuma sai yace mata ba gaisuwa bakomai sai natafo wai misa kike haka Eh kace miyasa nake haka dama badamuwa kai dani ba yace haba baha kabane hajiya to yanzu dai kiyi haquri yakike ya gida
ni dai lpy lau katafo yace ban ta foba ni kai na naso natafo kinsa harakokin sai ahankali gashi did nayi missing dinki
dandai ya kwantar mata da hankali yace mata haka amanshi ko kadan baiyi miss nata ba saboda hajiya laurat sai ahankali taji dadi sosai da yace yayi missing dinta take taji wata. Muguwar sha,awar mjin nata ta kamata
sai miqa take tare da lumshe ido shi kanshi yaji yanayinta ya canza har tausau take ba shi shi bai san miyasa bai jin sha,awar ta ba kodan bai gamsuwa da ita tace to yan zu sai yaushe
zaka dawo yaxe mata insha Allahu cikin satin nan zan dawo yau muna litinin zuwa assabar
zanzo me aka tana dan man hummm sai kazo zakaji yace tare da kashe wayar ita ko did hankalinta ata she yake gaskiya yau dau riyarta ta kusa qarewa vai taba tafiya yadade irin hakaba gashi boka yaba ta wani tsume tana ta sha kawata ma ta kawo mata wasu kayan
ta sha sha,wa did tataru ta mata yawa harwani zirr zirr takeji kasan ta zananta naga ta cire tare da bude kafafunta wayar ta naga ta dauko tare da kunna wani video
da naji sauti nafita kamar nishi hade da gurnani ita nishin take tana kallon wayar tare da doguwar meqa zawacan sai naga tasa ya tsanta daya kasanta
tana wasa dashi tare dabin
sautin nishin wayarta kamar yanda suke tafi hayacinta sosai
tuntanasa ya tsa daya har ta koma ya tsa biyu
sai biyama kanta buqata take
ruwa kau sai bulbulowa suke ba kyuan gani zuwacan sai tasake dagon gurnani tare da sakin kuka nace tofa 🤔 alamar ta,kawo
*Allah ka shiryamu shin addinin musulinci yanzu kallon blue film ya zama ruwan dare ba matan aure ba jawarawa ba yan mata suna kallone dan subiya ma kansu buqata kuma kunsani hara munne ga tarin zunibi gaka she idanu da kallon ke haifarwa kuma mutum ya ji tsoron Allah koba komai bakasan sadda mutuwa zata dauke kaba zaka mutu acikin wannan halin kace ma ubangika me yaka mata mugyara Allah ka shiryar damu Ameen*
kadana Bayan muhammad mai *naira* ya gama waya da lairat sai ya tashi ya gabatar da sallahr isha,i tare da shafa,i da wutiri
Sai yai azikar din shi sannan yaxi abincin shi yai ya koma kan gadon shi ya kwanta tare da tunanin gimbiya zeenat
shi dai yana son yariyarnan so baka danba ko metake yanzu ko ta kwanta kai bata isa kwantawa bah bara dai ya kirata koyasamu na tsuwa bugu bitu ta daga tate da sallma cikin muryarta mai sashi kasala
har tsika jikin shi keta shi inyaji muryatta
yace baki bacci ba tace bacci tun yanzu idona biyi muhammad bakadan yaji sunan ya shige shi ba
tace ya kake ya daran yace lafiya,lau tana so ta tambaye shi yanada mata aman tarasa tawace hanya zata tambaye shi sai tace ya iyali yace iyali akace maki inada iyali tace babban mutum kamar ka ai bai rasa iyali
yace iyali lafiya lau da ita ma na tafo tana majinki aiko sai ta kashe waya zuciyarta nata bugawa da qafi da qarfi abinda take gudu a she yanada mata qilama ba daya ba
shiko can mamakin ta yake ko bai tambayeta ba yason gimbiya tana son shi kuma kishi neyasa ta tambayar shi yanda iyalin kuma gaskiya ba zai boye mata ba cinda auren ta yake sonyi
yasake kiranta sai da ta dai dai ta muryatta sannan ta daga kiran na shi saboda kuka tayi najin yana da mata did da haka ya gane tayi kuka kuma yaji badadi aran shi to ya zai yi yazama doli yafada mata gaskiya shi adu,arshi ma kar taqishi cinda yanada mata yace ya akai kika kashe wayar ki kona maki lafine tace a,a ba haka bane nertwk ne yace oky did da yasan ba haka bane abinda fade kuma ta virge shi sosai sai yace mata inda matata guda daya aman bamuda y,ya tana haihuwa yaran ba su tsayawa sai yabata tausai sosai tace ayya
Allah sarki Allah ya kawo masu albarka sai yace ameen ya baba ya dawo lafiya ko haryanzu bai sauka ba tace lafiya lau ya dawo tun wajan qarfe biyu Allah sarki A gai sheman da shi ina mashi sannu da zawa kafin gobe in Allah ya kaimui na shigo mugai sheshi nida abokina khalifa tace zai ji Allah ya kaimu goben su kai salam kowa ya kashe wayar shi tare da tunanin juna shidai did yaji muryatta sai yayi wanka yanzuma hakance takasan ce yayi wanka tare da alwalla yazo ya gabatar nafulfulini shi tare da neman zaben Allah yasa gimbi zeenat alkairi tare da shi adu,a Allah ya bashi gimbya ya tashi ya hau kan gado ya kwanta
*♠ABRAR♠* *PAGE 14*
*NA*
*💔(S.M.K.)💔* *write's by*
*💖Autar marubuta💖*
*😍AMMYN KHAIRAT😍*
*SHAMSIYYA MUHAMMAD KWAMMA*
*TYPING.....✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻BY MEE GOLDEN GIRL*
*DEDICATED TO MY*
*💞TEEMARH CUTEY GIRL💞*
*sadaukarwa ga anty na momy DK anty momy na godiya da qaunar da kike ma Abrah*
BisimillahiRahamaniRahim
Muhammad da Abokin shi khalifa sunci ado da kwalliya sai kace zasu gasar kyau
Sun hadu iya haduwa to ai dole saboda gidan siriki za,a
Yauwo su gimbiy sai hidima take da kanta saboda zuwan muhammad da kanta ta shiga kichin take hadama masoyin nata kayan tarbanshi
Bayan ta hada komai sai tasa bayi suka dauka suka kai dakin baqi itakuma tashiga dakinta domin shiryawa wanka tafara shiga bayan tafuto ta nufi gaban mirror dan tsara kwalliya
Tamarasa kalar kwalliyar da zatai
Bell ta danna sai ga wata baiwa tata daman itace mai mata kwalliya
To yauwo so tai ta tsara abitta da kanta aman ta kasa gani take kamar ba zatai yanda take so ba
Kuma tana so ta birge muhammad ranke dade gani tunda zun kinyi shuru bakice komai ba inji baiwar tata hummm gimbiya tace
Kwalliya zaki man wadda baki tabayiman irin taba ta yauwo tafi ta kulum inso kiman ita wadda did wanda yagani so daya sai yasake dubana
To ranki shi dade yanda kikeso haka za,ai ai ranki shidade ko baki kwalliya did wanda ganaki sai ya rikice saboda tsanani kyaunki
ni banma taba ganin kyakyawa irin kiba zan maki kwalliya did wanda ya ganki bama rikicewa bama sumewa zai
Allah yatai maki gimbiya inkin shiya za'a fara itako did kanta yaqara girma saboda wasata da baiwartata tayi
Masha Allah iya kyau gimbiya tayi ba abin sai wanda yagani baqaramin kyau tayiba ni kaina wajan kallonta harsaida nafidi baqaramin rudani tayiba
Faful din rigace ta sarauta jikinta doguwa harja take ga qasa gawani ratsin da akai mata da duwatsu farare takalmanta kuma farare ne sarkatama farace hand bag dinta fara sai wani shegen gyaran kai
Da akai mata inda aka rabashi ukku na tsakiyar anyi da kwareshin da shi ankawo wasu duwatsu farare ansa mata sai faful din bant sai sauran an mashi wani shegen tuqa mai kyau da tsari an sako shi gabanta saboda tswon gashin harga cikinta
suma an masu ado da bant bant farare kanana kanna anjero su
kai abinfa sai wanda