Showing 1 words to 3000 words out of 69829 words

Chapter 1 - KWANKWASON JIMINA BOOK 2 COMPLETE BOOK 2 hausa novel

24 Aug 2024

8947

[4/18, 1:24 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾

_✍️: MX_

*_ZAFAFA BIYAR 2024_*

_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*


_*BOOK TWO*_

_paid page :001_
_


____



*welcome to Al-Haramein university Naduka* shine kalmomin da wani babban majigi kusurwa kusurwa yake rubutawa yana kuma haska kowanne sashe na cikin makarantar.

Daga can gefen inda suke gangarawa suna tafiya.... Wani babban majigi ne na daban dake rubuce da manyan bakin *faculty of social sciences* ... Daga can gaban sa Kuma wani tankamemen waje ne a killace an rubuta da,

*DEPARTMENT OF CRIMINOLOGY/SOCIOLOGY*

Abunda ke rubuce kenan da manyan baki masu sheki da nuna haske, a jikin wani katafaren signboard na karfe mai tsada. Wanda shi kansa signboard din kasan yaci kudi ...

    Wani hadadden gini ne tamkar irin gidajen nan na Cappadocia dake Istanbul . Tsaf zaka dauka hotel ne ma saboda tsananin yadda yake da kyawu. Can suka nufa inda sunan course din da zasu karanta yake.

Ga manyan motoci nan a faffake an faka su a harabar adana motocin bangaren. Tundaga kan furofesoshi kowanne da sunan sa a wajen da motar da zasu faka. Daga rank din furososhi zuwa daktoci da manyan students na postgraduate students zuwa undergraduates students...

Sai da suka tsaya suka bawa idanunsa abincinnsa. Dakyar Nawraah ganin lamarin ba na karewa bane yasa ta janye hannun layla suka shiga cikin department din.

Mai karatu idan nace zan zayyano muku adadin kayyakin kudi masu tarin yawa da aka kashe wajen zuba ado a department dinna Kai dama makarantar bakk daya sai ace sharri ne.

Amman duk inda makaranta ta manyan kasashen duniya da suka hada kai suka tunbatsa da kudi wannan makaranta ta kai, Kai harta zarce sauran wasu makarantun.

Sauran daliban dake ciki suka tsaya suna duban su Nawraah cike da kyama. Kayan su ba designers ba sannan kallo daya zakai musu ka tabbatar yayan malam ne mai dattin hula na soro.. (talakawa)

Dube duben supervisor office suka shiga yi sun rasa . Layla ta ceda Nawraah,

"Mu tambayi wadannan daliban mana su nuna mana ko?"

"Laylus da dai mun kyalle su kawai dubu yadda suke kallon mu tamkar sunga Kashi. Haba mana"

"To ai dole suyi tunda ba taba ganin mu sukayi ba. Uwa uba ba Wanda zai Rena mu. Kinsan dai wannan kayan na jikin mu mun kashe wajen dubu uku uku na kowa "

Nawraah tayi murmushi kawai. Suna rike da hannun juna suka nufi wajen wasu yammata su hudu. Yan gayu ne na bugawa a jarida . Kowacce sanye cikin tsadaddun kayan sawa. Dauke da manyan wayoyyin zamani a hannun su.

"Assalamu alaikum" suka hada baki wajen musu sallama

Yammatan suka tsaya suna binsu da wani irin kallo na renin hankali. Guda daya ce ta amsa musu sallamar itama ba wai fuska a sake ba

"Tambaya muke" Cewar Layla.

Daya daga cikin yammatan ta daga Kai tana duban tundaga tafukan kafafun su ya zuwa fuskar su tace,

"Ba ku akayi wa warning bane wai?"

"Warning Kuma?" Layla ta tambaye ta tana duban Nawraah..

"Eh . Yan talla ne mana. Na gane fuskokin ku ai. Ke kaman awara kike sayarwa, ke Kuma bandashe. " Ta fada tana Mai nuni da kowaccen su

Layla ta bude baki zatayi magana. Nawraah ta riko hannunta da sauri ta kakaro murmushi tace.

"Mu ma dalibai ne kamar kowa.. kaman yadda kowannen ku yake cikin jami'ar. Sai dai Alhamdu Lil Laahi. Mu yan tallafi(scholarship) ne ba iyaye ne suka biya mana kamar ku ba..."

Tana karasa fada ta ja Layla suka bar wajen.

"Ki kyale ni naje naci haka kaza ta uban su"

"Calm down Laylus. Maganar ta wuce. Bamuda wani option dai illa mu basu hakuri Koda wani abun zaj taso na daban su iyayen su sunada shi suna cikin halin samu. Mu kuma namu iyayen na cikin halin rashi. Allah yasa mu dace,

"Aamin Nawraah. Shikenan tunda kin gama magana . Amma gaskia ba zanyi tolerating ba gaskia. "

"Inshaa Allah. They won't be next time "

"Tohm Allah ya amince din. "

Suna tafe suna karanta dukkanin abunda aka saka a bakin ofishin malamam. Da haka har suka karasa kan sunan ....

"Layla Auwal... Da Kuma Nawraah Junaid...

_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_


_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_


_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[4/18, 5:26 PM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾

_✍️: MX_

*_ZAFAFA BIYAR 2024_*

_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*


_*BOOK TWO*_

_paid page :002_


____

"Layla Auwal Hamidniyya... Nawraah Junaid hamidniyya?"

Suka jiyo wata siririyar muryar a bayan su tana kiran sunayen su. Da sauri suka juya.

Wata matashiyar budurwa ce haka ba zata dara shekarun su ba. Sanye cikin riga da skirt ta nannade jikinta da wadataccen mayafin . Fuskar ta dauke da gilashin na karas agajin gani...

"Ga mu" Layla ta amsa ta .

Nawraah ta ja ta tsaya itama suna jiran cewa ta bakin ta.

Yarinyar ta daga hannu tayi nuni da wani ofishi a bayan su tace,

"Ana kiran ku a dean's office."

"Toh Allah yasa kalau" Layla ta fada tana sauke zuciya.

Nawraah ta juya tana duban yarinyar data shige su tayi tafiyar ta.

Ofishin suka nufa suka shiga ciki

Hadadden office ne mai matukar kyau da ya sha kaya masu matukar tsada da kyau.

Bakunan su dauke da sallama suka shiga. Na'urar sanyaya waje ta doka musu sanyi mai matukar dadi da ratsa jiki.

Zaune take akan kujerar dean. Kai ka dauka itace dean din.sanye cikin doguwar riga baka ta abaya design din Dubai ta nade kanta da mayafin abayar. Yayinda gaban ta dan zame shi ana hango gashin ta,

Nawraah ta sake jin matar ta sake futa a ranta. Musanman da tayi wannan shigar tamkar ba matar aure ba. Sam ba sanin darajar igiyar aure a rayuwar masu kudi?

"Kece Layla ko. ? Ke Kuma Nawraah?" Ta tambaye su tana mai nuni da nawraah a matsayin itace layla . Ta Kuma nuna Layla ta ta nuna ta itace Nawraah?

Nawraah tayi murmushi tana sake jinginar da kanta ajikin bango tace,

"Mune. Itace Layla ni Kuma Nawraah"

"Ahh Mashaa Allah Ashe ban manta ba.. da farko dai yadda kuke kallon nan nawa magana ta gaskia ba nice dean ba. Amman zan iya cewa mukamina a jami'ar nan ma yafi ta dean. Kun gane?"

"Eh" suka hada baki wajen amsa ta.

Dr bintu ta mike tsaye daga zaunen da take tana duban su tace,

"Maraba da shigowar ku jami'ar Al-Haramein dake nan babban birnin Naduka... Muna farin ciki da kasancewar ku atare da mu. Don kaunace tasa muka baku gurbin karatu anan din daga yau yazuwa ranar daza ku kammala karatun ku idan Allah ya amince"

"Aamin"suka amsa ta

Landline wata waya dake kusa da ita ta janyo tasaka wasu numbers ta kara a kunnenta ba jimawa ta katse kiran bayan tace da na wayar,

"Zo yanzun nan Ina office"

Gyara zamanta tayi tana duba agogon wutsiyar hannunta sai ga shigar wani yaro nan ya dan saka kayan sa masu kyauu .yanada Kuma da kyawun sa tubarkallah

"Ma! Ga ni"

"Sannu da kokari"

Matashin ya sosa keyar sa, Yana duban su ta gefen idanu.

"Bakomai Ma.."

"Yauwa kasan meya sana kira ka?"

"Aa"

"Well just the usual ne dai ... volunteer work ne kawai.. zakai da wannan students din"

"okay ko'ina da koina za'a nuna musu?"

"Inda ya dace ..wajajen zaka kai su "

Har ya Kai bakin kofa sai ya juya wajen su Nawraah,

"Kune ko?"

Nawraah da Layla suka dubi Dr bintu dake gyara zaman mayafin ta. Murmushi tayi tace musu,

"Zai nuna muku bangare bangare na cikin jami'ar ne."

"Okay mungode. "

"Ina sauran mazan?' dr bintu ta tambaye su ganin bata ga su Ashfeef ba"

"Zasu zo suma anjima kila"

"Toh Allah ya amince amin"

Fita sukayi... Saurayin na gaba suna biye da shi abaya. Yanata kalle kallen lungu da sako kamar matsoraci ganin ba kowa awajen ya juya ya ce da su,

"Sunana Imraan....


_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_


_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_


_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[4/18, 5:44 PM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾

_✍️: MX_

*_ZAFAFA BIYAR 2024_*

_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*


_*BOOK TWO*_

_paid page :003_


____

"Sunana Imran Abbas... Kuma ni ma dalibi ne kamar ku acikin jami'ar nan."

"Allah sarki... Imran, Ni sunana Layla wannan cousin sister na ce sunanta Nawraah"

"Nawrah... Layla... Mashaa Allah sweet names" ya fada Yana murmushi dik kuwa da a tsorace yake maganar da yake musu.

Suma murmushin suka masa. Gaba yayi yana mai nuni da wani tankamemen gini me hawa uku yace,

"Nan library ne a first floor... Second floor hawa na biyu kenan shi Kuma gymnasium ne. Sai third ko ince last floor. Shi Kuma cafeteria ne. Amman cafeteria din bata kowa bace"

"Ban fahimci me kake nufi na?" Layla ta tambaye shi tana duban sa da kyau

Nawraah ma idanunta na kasa tana son jin Karin bayani daga gare shi.

Imran ya matsa kusa da su cikin muryar rada yace,

"Jami'ah ce ta yayan masu kudi. Yayan masu hannu da shuni. Duk Wanda kika gani a makatantar nan Wanda badan scholarship ba to ubansa wani ne ko Kuma dangin su sunada hali sosai. Don haka yayan masu kudin sune ke cin abinci a wannan caferia din. Shine Kuma suke amfani da gym din wajen motsa jiki kenan. Sannan sune masu amfani da library din"

"Come again. Bangane me kake nufi ba" Nawraah ta tambaye shi cikin gaskiyar ta

"Shine dai. Nima na kasa ganewa me kake nufi. Na dauka ai makaranta da abubuwan da ke cikin ta mallakar dalibai ce da maluman su da maaikatan dake karkashin su. Me kake nufi?"

Imran ya girgiiza Kai da sauri yana duba bayan sa a tsorace ce ji yake tamkar ana tahowa ta bayan sa. Layla ta dube shi tace,

"Wai wani abunne? Naga tin dazu kaketa dube dube lafiya kuwa? "

Imran ya girgiza musu kai yana ya yafito su da hannu sukayi gaba yace,

"Makaranta ce dake gudanar da karatun ta tsakanin masu hannu da shuni masu kudi kenan da Kuma masu karamin hali Irina kenan marasa gata."

Layla ta daga Kai tana duban sa tace,

"Na tabbata Kafi mu gata Imran. Amma dik da haka alhamdu Lillahi muna yiwa Allah godia a dukkanin halin da Mika tsinci kanmu..."

"Allah shine ahun godia" Nawraah ta fada tana kada Kai cikin tabbatarwa.

Imran yayi murmushi yace,

"To dika Allah ya bude mana ni da ku din. Don tabbas Dr Bintu tace akwai new students da zasu zo makarantar . Dama weekly ana daukar dalibai goma daga different departments zasuyi activities kala kala zaai grouping dinsu. To ni sai sunana ya fado akan Wanda zai nuna sabbin dalibai gurare na ciki da wajen makarantar . Sunana Imran Abbas kamar yadda na fada a baya. Iyaye na ba kowa bane fyace marasa karfi masu neman abunda zasuci yau da gobe. Na samu scholarship din makarantar nanne shekarun baya tun kan na gama secondary school. Jami'ar nan ta tà saka gasa Wanda yazo na daya zuwa na uku a makarantar sakandire tanan birnin, Amman mallakin gwamnati. Duk daliban da sukaci gasar ta lissafi wato mathematics. Zaa basu gurbin karatun a wannan jamia mai tarin iyalan masu kudi. Ai kuwa sai Allah ya nufa naci. Ni da sauran dalibai hudi da mukayi gasar tare.duk jami'ar tabamu gurbin karatu kyauta ba ko kwandar mu. Sauran dalibai yan ajinmu da mikaci gasar aka kawo mu nan makarantar tare. Dauki da dai sai dukkanin su su hudun suka dena zuwa saboda tsabar mugunta da nuna kyama da kyara da yaran masu kudin ke mana. Dik kuwa da badukan su bane. Amman kaso cassain duk suna lacking manners. Allahul Musta'an."

"SubhanAllah menene haka suke yi da har daliban da aka kawo na scholarship kyauta suka dai na zuwa?"

Nawraah ta samu kanta da fada masa wannan tambayar...

_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_


_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_


_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_

[4/25, 4:53 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_
_(M/W/S)_


_✍️:MX_


_4_


:::::::::

Imran ya bude baki zai yi magana ke nan sai ga wasu yammata nan su uku sun taho ko wacce sanye cikin manyan kaya Wanda kallo daya zaka yiwa kayan jikin masu ka tabbatar masu tsada ne

Rike kowannen yakeda manyan manyan jakan ku na masu matukar tsada.

"Imraan...."
daya daya cikin yammatan da suka taho ta fada. Tana wani tafiya ahankali tamkar mai tsoron kasa.

"Naam.... Ga ni"

ya amsa da sauri ya rude layla da Nawraah suka hada idanu suna bun Imran da yammatan cike da kallon mamaki daya gauraye fuskokin su

"Ina assignments din? Ka mana kuwa?"

Cewar wata matashiyar budurwa daga gavan sauran tana mai mika masa hannunta alamar ya bata.

Imran ya saka hannunsa a keya yana shafawa muryar sa na rawa. Tamkar zai durkusa alamar ban roko yace,

"Dan Allah kuyi hakuri yau ne ranar aikin volunteer na."

Dogon tsaki taja tana karkada Kai tace,

"Me kake nufi? Baka yi ba ko Mai?"

Muryar sa na Mai cigaba da rawar da take yace,

"Zanyi zanyi idan na karasa"

"What? Me kake nufi eh? " ta Kai hannu zata doke shi kenan.

Wata budurwa itama sanye cikin tsadaddun kaya na masu kudi ta karasa wajen tana janye hannun ta tace,

"Calm down....Pele o... Imran" Ta karasa fada tana murmushi

Imran da gaban sa ke dukan uku uku yana harbawa da Sauri ya dubeta da wutsiyar idanunsa ya sauke da sauri yace,

"Kiyi hakuri b..."

"Ssshh ya isa haka Imran. Karka damu kaji?" Ta yi zaurin katse shi tana murmushi

Imran ya sake dagawa da Sauri ya dubeta yana matsa yatsun hannuwan sa yace,

"Dan Allah ni dai kuyi hakuri.musanman ke ma "

"Imran calm down please.kasan dai ba Wanda zan daka ni ko?trust me"

Ya girgiza Kai dasauri yace,

"Zanje nayi yanzu na kawo takardun ma"

"Imran haba mana.... Ah new students dinne wannan?" Ta fada tana duban su

Imran ya daga mata Kai alamar eh sune..Layla da Nawraah sude sun zuba musu ido suna duban su. Baki daya sun daure musu jiki sun kasa gane menene alakar su wadannan yammatan da Imran? Kuma kamar yana shakkar su sosai ganulin yadda jikinsa yake rawa tamkar mazari, Yana Kuma basu hakuri kamar zai musu sujjada. Kana dubansa Kuma kasan Yana cikin firgici Mai tsananin tashin hankali .

Yammatan suka karasa wajen su. Musanman wadda tazo daga haya din ta matsa daf dasu Nawraah tana duban su.

Ta saki wani tattausan murmushi tana gyara zaman jakar jikin Nawraah dake kafafarta tace,

"Sannun ku fa zuwa jamiar mu.... Ko zan san sunayen ku. Forgive my mistakes. Sunana Ilham ana Kirana da Lily wannan course mates na ne Kuma kawaye na ne na amana.... Iman, Inteesar and Nour... Sai Kuma senior na mu na gaba da mu a couch and mentor kenan... Imraan" ta karasa fada tana nuni da su daya bayan daya..

Layla ta kakaro murmushi tana duban ta tace,,

"Sunanta Nawraah, ni Kuma Layla"

"Wow lovely names....mashaa Allah"

"Mungode" Layla ta sake basu amsa.

Nawraah dai baki daya kwakwalwarta ta tafi yi mata nazari akan abunda Imran da yammatan nan suka tattuna akai. Gashi Kuma lily din tazo ta daga karshe ta sake boye lamarin Mai wuyar maanar ta. Amman dai dik da haka tabbas akwai wani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login