Showing 54001 words to 57000 words out of 66781 words
da Layla su kwanta akatifa daya. A dakko babbar katifar can dakin a sakata aciki Nawraah da Amnah su kwana tare da su. Dakin Layla Kuma sai Kai da Ashfeef da Ahmad kub dinga kwana aciki. Ni kaga kujerar nan ta bayan ka ta ishenuli daman wani lokacin ma akanta nake kwanciya har safe iska parlorn ga dadin bacci".
Ashir yayi murmushi yana grigiza Kai yace,
"Dan Allah kayi hakuri bappah Amman wallahi bazan iya dawowa gidan nan da zama ba tabbas gaskiyar Aunty yayi mana kadan"
"Yauwa Ashir kaji yace gaskiyar ta. Yo mu kanmu Ina gidan nan zai dauke mu bakidayan mu"
"Zan mugun saba miki nusaiba Allah kuwa. Ashir....
Kafin bappah Auwalu ya karasa maganar dazai Ashir ya katse shi ta hanyar zube gwaiwoyin sa akassa yace,
"Dan Allah kayi hakuri bappah. Ka dubi girman Allah ka saurari abunda Zan fada. Kuma dan Allah ka amince da abunda Zan fada din. "
"Inasauraron ka Ashir"
"Bappsh gidan nan wallahi ba zai dauke mu ba yayi kadan wallahi Anty tayi gaskia. Na biyu dama wallahi bada niyyar zaman agidan nan muka biyo ka ba yau din. Dama akwai tsare tsare. Da nake akai na.kayi hakuri yau din na amince akan dare yaja zamu kwana anan, Amman daga gobe inshaa Allah ba zamu sake kwana ba. Zamu samu waje kusaa da nan din. Idan Allah ya amince na mun samu kudaden da zamu biya wancen mutumin shikenan sai mu karbi gidan bappah mu biya shi. Dan Allah karma ka ki amincewa bappah. Idan kaki amincewa akwai matsala. Dan Allah Kai ne mahaifin mu albarkar ka muke nema" ya rike kafafun bappah Auwalu ya faraa hawaye dumin su na diga a kafar bappah Auwalu.
Sunkuyawa bappa Auwalun yayi ya riko hannuwan Ashir yace dashi,
"Shikenan na amince Ashir. Amman sai idan inda aka samu din anan zagayen layin yake ko nan yankin idan baa samu ba to gaskia ban amince ba. Haka zaku dawo nan mu cigaba da rayuwa tare watarana ma duk mutuwa zamuyi ashir. Dan Allah Nima Ina rokon wannan alfarmar kaji?"
"Shikenan bappah. Na amince"
"Yauwa ko kaifa Allah yayi muku albarka kaji? "
"Aaameen bappah wa iyyakum"
Nusaiba sai Harare hararare take bappah Auwalu yasa ta dakko zannuwan gado Ashir da su Ahmad sukayi shimfida a parlor suka kwanta.
Nawrah da Amnah da Layla Kuma suka kwanta a adakin layla. A haka sukayi bacci kowanne da abunda zuciyar sa ke saka masa....
Ashir da asubah ya futa tunda akayi sallah Bai dawo gidah ba. Ya sayi biredi wajen takwas na safe da madara da sukari ya Kai musu duka gidan suka ci
Nan ya shiga neman gidan haya kain dana in anan yankin.. Amma Allah cikin ikon sa baa dace ba. Gashi Ashir bayason ketare maganar manya don haka ya cewa bappah baa samu ba . Ya Kuma nemi gafarar sa daya barsu su nema a unguwar kusa da su. Bappah Auwalu yace sai nan gaba amman ba yanzu ba.
Tunda nusaiba ta jiyo su ta fara hauka kamar sabuwar tabi. Har da fashe fashe na kofuna tana nanawa kanta wuka zata kashe kanta kan lalle Auwalu ya zabi daya ko ita ko su.
Ganin haka yasa Ashir yace da kannen nasa su tashi su dakko kayan su duka suka fito. Bappah Auwalu ya biyo su Yana hawaye,
"Dan Allah Ashir karku yanke mana zumuntar mu ku nake kalla naga kamar junaidu don Allah . Kayi hakuri ka janye maganar ka ni ku na zaba ba ita ba. Ita tamkar riga ce da zan cire na sako wata haka take awaje na. Aurota nayi ,Dan haka iya rabuwa da ita na auro wata ku kuwa Yaya na ne bazan iya taba yanke zumuntar mu ba har gaban abadan. Jini ya wuce gaban komai"
Ashir Ya goge hawayen sa Yana rasa Mai zace Duk suna tsaye cirko cirko da akwatinan su a hannu...
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[3/8, 8:20 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_44_
:::::::::
"Zamu iya kwana nan Bappah..." Ashir ya fada yana nuni da dan dakin da Bappan su ya bawa nusaiba take zuba kiwon ta . Tamkar akurkin kaji.
'ah haba ahsir. Ya za'ai rai na dan Adam ya iya zama nan? Ai ba zeyiwu ba"
"Allah Bappah zai yiwu. Zamu zauna har ya zuwa sanda zaa samu dan waje na kamawa anan yankin. Idan har zuwa nan da yan lokacin dana bari ya cika bamu samu ba. To kayi hakuri ko da awani unguwar ne zamu kana waje mu koma. Kuma zumuncin mu har aljanna inshaa Allah. Haka na dai yanke bappah .. Daurewa zai ayi"
"Ashir ka kalli dakin nan kuwa."
Nusaiba dake binsu dadi fam ranta ta nufesu tana murmushi,
"Kalau daki yake. Tumakan kawai zaa janye. Kajin Kuma a mayar da kejin su gefen can haka daga ciki ai yayi"
Bappah Auwalu ji yake tamkar ya Kai mata gula aciki ya hanbare ta baki daya. Cike da takaici yace,
"Bar nan nusaiba"
"Naje Ina? Ko ka manta mallaki na ne nan din? Ai na wa ne"
"Mahaifin su ne dai ya baki kada ki manta. Ke butuluce wallahi Allah"
"To daya banu yanzun ai nawa ne ko na baka ta rabaka da kayan ka. Allah na tuba nan din dan ya bani har wani abun birgewa ne...
"Da kata anty.ya isa hakaa. Kada ki tabo abbiey ko ummy. Maganar ta tsaya akan mu please." Ashir ya katseta Yana kada Kai.
Bappah Auwalu ya juya ya dankara mata harara,
"Ai ga irin ta Nmnan" ya fada Yana Jan dogon tsaki ya dubi Ashir yace,
"Amma da sharadin zaayi gyara sosai acikin sa da sauran su. Don daii ka hadamu da babban bango ne kace Allah bazan iya musu ba. Amman kasani har cikin raina banji dadin kasancewar ku anan dakin ba wallahi Allah ne sheda. Dakinda ake saka kiwon tumaki da kaji daa harda zomaye ma ace dan Adam ne zasu kwana acikin sa?"
"Bakomai bappah Allah. Mungode hakan ma ta mana kokarin"
"Kokarin me bayan mahaifin ku nema ya bata ba wai kudi ta saka ta saya ba"
"Kuma dai ai ba roka nayi ba da zaka ce haka. Allah na tuba dakin da kiwon da duk mutuwa suka dinga y kamar an canfa shi. Ni dai ga daki nan nace su zauna aciki ba Kuma kyauta na bayar ba ban amince Kuma ayi wani fàshe fashe ko gine gine acikin sa ba batare da izini na ba gaskia. "
Tana gama magana ta koma ciki kamar Zata tashi garin,
"Kifi ruwa gudu ma nusaiba. Aikin kawai" bappah Auwalu ya fada Yana hararo bayanta data tafi
Ashir yayi gaba Yan uwan na biye da shi abaya aka bude dakin. Ba lefi Yana da Dan girman sa. Sai dai kofa ce kawai babu window a dakin. Sai kashin tumaki Dana kaji da kazanta dai sosai.
Ashir ya kade hannunsa yana duban nawrah yace,
"Muje keda Amnah . Idan muka gama zamu kira ku. Sai anyi gyara sosai"
"Hamma zan tayaku"..
"Aa jeki zauna da amnah"
"Toh shikenan Hamma Allah ya bada sa'a"
"Aamin"
Tafiya tayi ... Ashir da Ashfeef da Ahmad da b. Auwalun suka fara kaude kauden kayan wajen zasu gyara nusaiba ta leko tana kiran Ahmad.
Tunda ta kiraa shi bappah Auwalu ya girgiza kai kawai don ya tabbatar Kiran sa tayi ta hana shi aikin.
Ai kuwa suna fita ta rufe shi da fada,
"Dan uban ka a wannan kurar,wannan shekararren akurkin dakin da ba bil adama ke kwana aciki ba kaje ka baje hanci kana tayasu aiki. Wuce muje gidah. Kuma wallahi ka sake ka fito sai na ci haka kaza ta uban ka"
"Kai umma"
"Zakaa wuce ko sai na sharara maka Mari"
Ciki ya nufa,Yana kananun mita. Ta shiga ta rufe kofar harda mukulli ganin haka yasa nawrah rike hannun Amnah suka koma can gefen famfo suka zauna.
Sannu ahankali suka fara gyara dakin suka wanke shi. Ya bushe suka saka katifun da suka rage akayan da basu sayar ba.
Suka raba dakin biyu da labule. Rabi daya na Ashir da Ashfeef. Dayan Kuma Nawrah da Amnah sai yama tamkar ciki da parlor don sai ka daga labulen zaka Isa wajen su Amnan.
Suka jajjera Yan abubuwan su da suka taho dasu. Suka jinginar da akwatunan su a gefe .
Ashir ya kunna karatun alqur'ani awayar ummyn su dake wajen sa tun da suka fara aikin har safiya sai da wayar ta kare karaf sannan ya kashe...
Haka rayuwar tasu ta cigaba da garawa. Da safe zai sayo biredi ya Kai gidan bappah auwalu suci gaba daya. Da Rana ma Dan kudin da suka samu da Ashfeef zasu auno taliya yar aune ko shinkafa su bawa nusaiba ta dafa...
Dare ya zama safjya, safiya ta zama rana, Rana ta zama yammaci yammaci ya koma dare lalle Allah buwayi ne gagara misali.
-------
Zaune suke baki daya a parlorn su bappah Auwalu wasu a akasan kujera wasu Kuma akan kujerar.
Tun ba su yarda suna zuwa ba. Har dai suka saba saboda takurawar da bappan nasu yake musu kan lalle su je su zauna ayi hira.
Duk abunda ake cewa nusaiba sai dai
ta yamutsa fuska. Tana jinsu. Sai data mula ta sha iska tace...
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[3/9, 4:40 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_45_
_ADVERT👇👇_
_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_
_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_
_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_
_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._
_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
:::::::::
::::
"Rayuwar nan da muke gaskia ba zata yiwu ba ... Haka zamu cigaba da tafiya kwan gaba Kwan baya shi kenan mu kowa Yana ci gaba amman mu rayuwar mu na sake tabarbarewa. Haba ga nauyi ya sake hawa kan mu. Wutar nepa ma yau da yan nepa suka zo baku ga rokon dana dinga musu ba kar su yanke" Ta karasa fada tana hararo Ashir dake gefe yana jan carbin dake hannun sa.
Bappah Auwalu na hankalce da ita sai da ya bari ta Kai karshe sannan yace,
"Me kike nufi kenan? Duk kokarin nan da yaran nan suke bakya gani kenan? Allah ya jikan Hindu da rahama ba futa take tana aikatau ba tana nemowa iyalin ta? Ke meya hana ki tashi ki nemo Kya dinga biyan nepar ai dake akeshan wutan kusan kinfi kowa amfana da wutar ma. Kullu yaumin wayar ki na makale a socket"
"Lalle ma Auwalu. Ku ba kune mazan ba. Itama Hindu ai junaidu Allah ya jikan rai ba zaman banza yake ba ya tashi tsaya yana nemowa iyalin sa abinci. Kai bakaji kunyar amsar da ka bani ba saboda Allah ? Ai ko a musulunce ca akai uba ya nemo ya kawo. Kuma kaine mijin ba ni ce mijin ba. Don haka kai zaka nemo bani ba. "
"Ni ma ai ba a zaune nake ba haka kawai. Ina tashi Ina nemowa iyakacin karfi na. Wutar ai ba dole bace a yanke ta"
"To ai kuwa ba zai yiwuwa ba ne. Da maza zagada zagada kamar Ashir ace zaa yanke mana wuta. "
"Kinata famfamin magana shin acikin gidan nan suke a zaune? Yaran da duk kwanan Allah sai ya kawo biredi da safe da kayan shayi baya gajiyawa da rana kuma shi da Ashfeef su hada kudi su kawo taliya ko shinkafa ko garin tuwo ayi ajiya kika basu? Ko sassaka su kikayi? Haba dan Allah ki dinga magana kina aunawa a mizanin hankali da tunani mana. Yaran nan dakin da suke ma babu wuta baa jawa dakin wuta ba haka sike kwana sike tashi chajin waya sai dai su kai wajen chaji saboda masifa irin taki. Kai Kai Kai Nusaiba Allah ya kyauta "
"To ai gaskia ne. Tunda dai da su ake girkawa aci ai dole su kawo nasu tagomashin. Maganar wuta ma kuwa ai sukan kawo nan din a saka musu. To bayaga haka ma ai arziki suke ci s...
"Ya Isa haka dakata nan. Ke wataran dama idan kika fara magana wallahi ko Amnah ba zatayi ban sam ba Kai. Arzikin me suke ci? Yadda Ahmad yake anan gidan haka suma suke. Wadannan yaran arzikin su muke ce, Domin mahaifin su abubuwan da yayi mun har na koma ga Allah ba zan dai na godiya da neman rahamar Allah agare shi ba. Badan junaidu ba da yanzu kwanon gidan nan ya rufta. Ba dan junaidu ba da yanzu kofofin gidan nan sai dai ajingine su. Badan junaidu ba da kowacce damanina sai mun fitar da kayan gidan nan saboda ruwa sai ya cinye komai. Ke ba dan junaidu ba wallahi da ni Auwalu ba zan samu matsugunin zama a Naduka ba bari kiji Ina gaya miki tunda naga ke manta alkhairi ne da ke. Alkhairan da marigayin nan ya mun wallahi ko iyayena sai haka. Don haka arzikin mahaifin su muke ci don kuwa fata nake Allah ya hore. Mun na biya kudin da ya ranto mun nayi gyaran gidan nan da shi. Nayi tambayar nayi cikiyar nayi nayi nayi tun da rasuwar tasa har bayan rasuwar sa dik wanda na tambaya sai yace junaidu bai ranci kudi kimanin haka wajen sa ba. Na gama tabbatarwa na sa ne ya bani kamar yadda da fari yace ba rance yabaniba naki. Don haka sai ya ce mun to ranto mun yayi din amman na bayar a duk sanda na samu babu takura .... Saboda haka dana samu kudi Allah kudin junaidu zan bawa iyalin sa gasunan arzikin su muke ci wallahi. Har gobe "
Nusaiba taja tsaki tana karkada kafa tace,
"Ni dai na gama magana ai, dole kowanne ya sake zage dantse ya nemo abincin da zaa ci da kudi. Nawraah ki duba acikin gidajen aikin da marigayiya Hindu tayi aikatu kema ki samu inda zakuyi mu rage wasu abun"
"Wace nawrahn Anty? Nawraah karatu zata cigaba.... Gaskia ba zatayi aikatau ba" Ashir ya fada yana kada Kai cikin tabbatarwa.
Bappah Auwalu ya dubeta ya zabga mata harara cike da takaici da yaki kololuwar mizani yace....
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/9, 4:47 PM] Hafsaat🧕: _K'K'J_
_(M/W/S)_
_✍️:MX_
_46_
_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._
_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_
_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._
_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::::::
:::::
"Nusaiba dan Allah tashi ki bar nan wajen. Don wallahi yadda zuciyata ke tafarfasa ta ke kuna akan maganganun ki da girman Allah zan