Showing 9001 words to 12000 words out of 66781 words

Chapter 4 - KWANKWASON JIMINA BOOK 1 hausa novel

24 Aug 2024

13638

tana kamo hannun Amna autar ta.

Bappah auwalu kunya ta sake dabaibaye shi tamkar kasa ta tsage ya fada haka yake ji.

Cikin kakaro murmushi dayafi kuka ciwo yace,

"Junaidu kaga an zuba tumakin da Yan kajin fa mashaa Allah. Allah ya saka maka da alkhairi ya kara arziki. Nusiaba kin sake Masa godiya kuwa?"

Malama nusaiba tana soso kasan gashin ta ta cikin dankwali tace,

"Sosai ma. Mungode kwarai . Nan gaba ma kawak sai a bige a shigo da shi cikin nan gidan muma ya zama dakuna uku kamar su"

Bappah A. ya saka yatsa a baki ya ciza Takaici ya sake gauraye Masa wuya da ilahirin jikin sa baki daya ji yake tamkar ya hau nusaiba Mai dakinsa da bugun tsiya ya bude kofar Yana cewa,

"Muje ka gani junaidu... Allah dai ya bar zumunci ya saka maka da alkhairi"

"Aamin** suka amsa baki daya Banda nusaiba da ke tabe baki

Dan dakin abun kiwon sika nufa. Dauke da tumakin biyu da akuya daya sai kaji zasuyi goma.

"Kagani ko ? Wallahi kamar Dan su aka Gina shi komai da komai ya yi mashaa Allah"

"Gashi nan kam Allah yasa albarka Amin"

"Aamin Aamin"

"Laaa ga kwai Ina so..." Amnah ta fada Hadi da shiga cikin dakin ta dakko Kwan kajin har biyu.

"Jeki ajiye*

"A bar mata Mana ai na uwar ta ne" bappah Auwalu ya fada Yana wa nusiaba murmushi.

Ta kakaro murmushin yake tana cewa,

"Dauki mana Amnah... A soya Miki Kona dafa Miki kici kinji?"

"Nagode" Amnah ta fada da sauri tana gudu

"Sannu da miskri Allah ya bar zumunci ya kara arziki su zama garke" malama Hindu ta dubi malama nusaiba tana mata godyar kwai data bajwa Amnah

Daga nan kuma suka koma nasu gidan bayan sun musu sai da safe. ... Malama nusaiba tabu bayan su da kallo tana Mai tabe bakin ta ta koma cikin gidan nasu tana jera tsaki..


"Kul kika sake daukar abunda baa baki ba baa ce Miki gashi ba kinaji na ko?"

"Eh... Bazan sake ba ammeiy kiyi hakuri" Amnah ta bawa mahaifiyar tasu hakuri

"Ya wuce... A dafa Miki ko a soya? "

" A soya"

"Yauwa... To jeki parlor ki zauna kinji idan aka soya sai a kawo Miki"

Amnah ta koma parlor da sauri ta zauna akan kujera tanata murna. Malama Hindu ta nufi wajen kwanuka ta dauki wani Dan karamin mazubi ta fasa Kwan aciki

Kallo daya zakai nata kasan ita din mahaifiyar su nawrah ce duba tsananin kamar da suke yi da yaran nata duka. Duk kuwa da sun dauki kamannin mahaifin na su ma ciki harda tsawon sa da gashin hirar sa Zara Zara masha Allah...

_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_


_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_


_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 2:20 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾

_✍️: MX_

*_ZAFAFA BIYAR 2024_*

_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*


*_paid page :09_*

______



  Muhammad Junaid hamidniyya shine cikakken asalin sunan mahaifin su Nawraah... Kuma shine 'da na karshe ga marigayiya yafendo. Haka zalika karamin kani ga su Bappah Auwalu.

Hindu Musa shine sunan mai dakin sa kuma mahaifiya ga su nawrah da sauran yan uwanta.

Hindu da Junaid yan uwane wanda ke karkashin inuwa daya ta zumunta. Kuma aka hada auren su auren zumunci wanda yayi dadi. Don shekaru da yawa kenan tunda aka yi hadin auren su gashi har sun Tara iyalin kansu. Baa taba jin fadan su ba ko cacar baki.

Auren su ya kasance Mai Dadi Mai tattare da sirri domin ko yaji Hindu Bata taba yi ba. Duk kuwa da kowanne aure ana samun sabani don tsakanin harshe da hakori ma ana sabawa don haka Koda sunyi fadan babu Wanda ke jin kansu ko da kuwa iyayen su. Su kan shirya kansu su sulhunta. Hakan yasa Ko a dangi ake kwatance da su idan zaa kulla auren zumunta ko idan ana jan kunnen sabbin ma'auratan akance da su suyi koyi da iyayen su Yakumbo Hindu da Bappah junaidu...

Da mahaifiyar Hindu Marigayiya Yagwalgwal Fatime Domin ita ta Dade da rasuwa tun ana goyan Nawraah, da Kuma  Marigayiya yafendo mahaifiyar junaidu yar wa da yar kani ce..

Don haka iyayen su Kanwa da Yaya ne wadanda iyayen su suka fito tsatso daya...

Kasancewar tsatson na su larabawa ne na yankin Lebanon gefe daya kuma suka hada zuri'ah Mai tarin yawa daga fulanin yankin bunza ta hangar auratayya. Hakan yasa zuriyar tasu ficewa gaba saboda tsananin kyawun su da dabi'unsu na nagarta. Masu dinbin tarin arzuka Kafin mahara su Kai wa yankin sumame suka kwakushe masu tattalin arzikin su cikin Kashi uku ba Kashi biyu...

Allah ya azurta Hindu Musa da Junaid hamidniyya da Yara Kadan masu tarin albarka,

Ashir shine babban Dan su, Sai mabiyin sa Ashfeef , Sai Kuma Nawrah sai autar su Amnah shikenan su hudu. .Maza biyu mata biyu

Hakika junaidu da Hindu sunyi wa yaran na su tarbiyya sosai da sanin yakamata Dan ko a yaran dangi ana yabon su saboda tsananin biyayyar su da sanin yakamata..

Suna kiran yan uwan iyayen nasu wasu da Bappah wasun su Abu kaza, idan bangaren mata ne sukan Kira su da yagwalgwal kaza ko yadukko, ko Maamaa tamkar yadda larabawa ke kiran iyayen su.

Wani abunda zai Kara kayatar da zuciyar Mai karatu shine akwai biyayya sosai tsakanin Yan uwan. Kowanne Yana bin Mai bi Masa a shekaru. Babban want nasu kuwa wato ashir sun dauke shi tamkar mahaifin su junaidu.

Domin duk kuwa da shekarun sa shima Bai wani manyanta can ba. Amman duk da hakan Yana tsaye akan Yan uwan nasa tamkar mahaifin su.

Da aljihun sa da karfi sa Yana kokarin killace Yan uwan nasa musanman matan tana basu tsark sosai da kulawa ta musanman dubada mata na da rauni. Ga su Kuma kanana ba masu shekaru ba..

Duk kanin yaran na su sun dauka tsatson iyayen na su. Sunada matukar kyawu mai Sanya a sake kallon suakaro na baadadi.

Dogaye ne dubada shekarun su ba su njsa ba duka.amman kowanne yayau tsawon kafa acikin su tubarkallah..

Sirara ne basu cika kiba ba.. Amman ranar batai musu nuni ba ainun ba. Gashin su duka mazan da matan wani irin kanannade ne awaraare juma bakukkirin da shi na larabawa usul.

gashin a cike yake a Kuma chure Mai tsananin santsi da laushi ..gaban gashin girayr su a kwance baki sidik da shi a Kuma cike. Domin girar kowannen su tsabar cika ta kusa hadewa ma..

Kyawawa ne sosai Wanda alkalami yayi kadan wajen zayyano irin kalma kyawun yawon da Allah ya halitta akan su. Ba abunda zance sai dai mu bisu da cewar tubarkallah don kwarai matuka Allah yayi halitta..

Dawowar su ba dadewa sosai aka Sanya yaran Maza a makarantar boko da islamiya. Haka ma matan suma an Sanya su a islamiyar kadai ba bokon dubada al'adar yankin bunza inda suka tashi tun taletale mata basa karatun boko saboda wani labari Mai raba zuciya daya taba aukuwa akan wata yarinyar da malamin makarantar yayiwa fyade har ta mutu. Kuma malamin irin masu visiting dinnan ne daya aikata abunda zai aikata sai ya gudu ya bar yankin baa sake sanin inda yake ba.

Wannan abune ya dasa tsoro Mai tasiri a zukatan iyaye mata da dattikai na yankin bunza . Inda aka yanke shawara bayan anyi gangami anyi taro aka Sanya dokar Hana Yara mata karatu gabw daya na boko sai dai islamiya wadda makarantar Yan cikin yankin ne kowa ya San su...

Duk kuwa da abunda ya farun yayi shekaru da shudewa Amman ko sau daya baa taba cewa yakamata acire dokar ba. Kowa ya hakura Yara mata suka Dena karatu. Tun kafin a haifi Nawraah. Don shekarun bayan ashiir ne kawai sai Ashfeef Sai sauran yan manyan yaran dangi..

Nawraah ta kasance maabociyar son karatun boko. Don haka takan labe a kofar ajin tana sauraron karatun da ake koyarwa su Ashfeef a makarantar. Har ya kasance tana daukar littafin Ashfeef din tana koyin rubutu tana Kuma karantawa. Tun Bai sani ba har ya kamata yayi yayi bai hanata ya kasa saboda yadda taketa rokon sa tana kuka haka ya jyaketa daga baya ma sai ya zamto yakan koya mata a boye kar iyayen su Gani ko ya Bata littafin sa ta koya. Harr dai ya saya mata Dan kirraci take koyan rubutu da karatun acikin sa da dan fensurin da ya bata..

Duk abunnnan babu Wanda ya sani sai Ashfeef da ashir daya sani daga baya sai Kuma autar su Amnah data kana yayar tata nawrah tana karatu inda nawrahn ta zaunar da ita ta gaya mata komai tana rikon ta duk kuwa dakankancin shekarun amnan da basu taka kasa sun karya ba.

A boye take koyan karatun da rubutun. . Ba Wanda ya sani daga wajen Yan uwa bayan yayyaun ta da kanwata Amnah Amnah sai Layla yar gidan bappah Auwalu wadda suka taso tare aminan juna. Don wata uku ne tsakanin su kawai Layla tabawa nawrah . Shekaran n su daya gashi komai tare suke yi.. Haka dai nawrah ta rike su bisaga Amana Kar su fadawa iyayen nasu don zaa hanata a Kuma mata babban hukunci. Suka rike mata amanar kuwa basu taba fada ba ita ma Kuma nawrahn ta Ina takunta ba a taba kamata ba sanda take rubutun, take Kuma karahrawar...

Haka Sika cigaba da rayuwa a sabon yankin da suka dawo ... Bappah junaidu da iyalan sa su Nawraah da Kuma bappah Auwalu da nasa iyalan..

Nusaiba itace Mai dakin bappah auwalu.. ita ba auren zumunci bane gari daya ne kawai ya hada su na bunza. Amman itama tsaton fulanin bunza ce.

Allah ya azurta su da yaran su su biyu jachak, Ahmad shine na fari Wanda saan Ashfeef ne yayan nawrah, sai Kuma Layla din da take tsaran nawrah..

___

Haka rayuwar ta cigaba da garawa da Dadi ba Dadi ... Bappah junaidu Yana aikin kera karfe zuwa na zamanj a wata masana'anta. Ya zuba dukiyar sa baki daya ya sassayi ahubbun amfani inda ya bawa matar sa jari na tafara awarar sayarwa

Nan da Nan kuwa Allah ya sanyawa kasuwar albarka. Burni da kewayen yankin zuwa ake ana saya har layi ake yi

Rayuwar sai hamrala kawai, don Ashfeef da Ashir ma sukan je masaaniyar mahaifin nasu su tayashi aikin fenti da sauran su .. da wannan sike rufawa kansu asiri musanman da yanzun babu tarin dukiyar da suke da ita a baya Kafin a yiwa yankin bunza hari......

[12/25/2023, 7:14 PM] Hafsaat🧕: _INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_

_KU MARMATSO KUSA...🔊_


_ZAFAFA BIYAR 2024_

_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_

_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_

_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_

_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_

_________

_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_

_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_

_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_

_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_


_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_

_BANK NAME:KEYSTONE_

_BANK ACC NO:6019473875_

_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_

_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_

__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_

*09033181070*

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[2/17, 2:17 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_*
_(MAI WUYAR SHAFAWA)_
🦩🦯🦾

_✍️: MX_

*_ZAFAFA BIYAR 2024_*

_vip pages na arewa👇_
*_arewabooks:mssxoxo_*


*_paid page :09_*

______



  Muhammad Junaid hamidniyya shine cikakken asalin sunan mahaifin su Nawraah... Kuma shine 'da na karshe ga marigayiya yafendo. Haka zalika karamin kani ga su Bappah Auwalu.

Hindu Musa shine sunan mai dakin sa kuma mahaifiya ga su nawrah da sauran yan uwanta.

Hindu da Junaid yan uwane wanda ke karkashin inuwa daya ta zumunta. Kuma aka hada auren su auren zumunci wanda yayi dadi. Don shekaru da yawa kenan tunda aka yi hadin auren su gashi har sun Tara iyalin kansu. Baa taba jin fadan su ba ko cacar baki.

Auren su ya kasance Mai Dadi Mai tattare da sirri domin ko yaji Hindu Bata taba yi ba. Duk kuwa da kowanne aure ana samun sabani don tsakanin harshe da hakori ma ana sabawa don haka Koda sunyi fadan babu Wanda ke jin kansu ko da kuwa iyayen su. Su kan shirya kansu su sulhunta. Hakan yasa Ko a dangi ake kwatance da su idan zaa kulla auren zumunta ko idan ana jan kunnen sabbin ma'auratan akance da su suyi koyi da iyayen su Yakumbo Hindu da Bappah junaidu...

Da mahaifiyar Hindu Marigayiya Yagwalgwal Fatime Domin ita ta Dade da rasuwa tun ana goyan Nawraah, da Kuma  Marigayiya yafendo mahaifiyar junaidu yar wa da yar kani ce..

Don haka iyayen su Kanwa da Yaya ne wadanda iyayen su suka fito tsatso daya...

Kasancewar tsatson na su larabawa ne na yankin Lebanon gefe daya kuma suka hada zuri'ah Mai tarin yawa daga fulanin yankin bunza ta hangar auratayya. Hakan yasa zuriyar tasu ficewa gaba saboda tsananin kyawun su da dabi'unsu na nagarta. Masu dinbin tarin arzuka Kafin mahara su Kai wa yankin sumame suka kwakushe masu tattalin arzikin su cikin Kashi uku ba Kashi biyu...

Allah ya azurta Hindu Musa da Junaid hamidniyya da Yara Kadan masu tarin albarka,

Ashir shine babban Dan su, Sai mabiyin sa Ashfeef , Sai Kuma Nawrah sai autar su Amnah shikenan su hudu. .Maza biyu mata biyu

Hakika junaidu da Hindu sunyi wa yaran na su tarbiyya sosai da sanin yakamata Dan ko a yaran dangi ana yabon su saboda tsananin biyayyar su da sanin yakamata..

Suna kiran yan uwan iyayen nasu wasu da Bappah wasun su Abu kaza, idan bangaren mata ne sukan Kira su da yagwalgwal kaza ko yadukko, ko Maamaa tamkar yadda larabawa ke kiran iyayen su.

Wani abunda zai Kara kayatar da zuciyar Mai karatu shine akwai biyayya sosai tsakanin Yan uwan. Kowanne Yana bin Mai bi Masa a shekaru. Babban want nasu kuwa wato ashir sun dauke shi tamkar mahaifin su junaidu.

Domin duk kuwa da shekarun sa shima Bai wani manyanta can ba. Amman duk da hakan Yana tsaye akan Yan uwan nasa tamkar mahaifin su.

Da aljihun sa da karfi sa Yana kokarin killace Yan uwan nasa musanman matan tana basu tsark sosai da kulawa ta musanman dubada mata na da rauni. Ga su Kuma kanana ba masu shekaru ba..

Duk kanin yaran na su sun dauka tsatson iyayen na su. Sunada matukar kyawu mai Sanya a sake kallon suakaro na baadadi.

Dogaye ne dubada shekarun su ba su njsa ba duka.amman kowanne yayau tsawon kafa acikin su tubarkallah..

Sirara ne basu cika kiba ba.. Amman ranar batai musu nuni ba ainun ba. Gashin su duka mazan da matan wani irin kanannade ne awaraare juma bakukkirin da shi na larabawa usul.

gashin a cike yake a Kuma chure Mai tsananin santsi da laushi ..gaban gashin girayr su a kwance baki sidik da shi a Kuma cike. Domin girar kowannen su tsabar cika ta kusa hadewa ma..

Kyawawa ne sosai Wanda alkalami yayi kadan wajen zayyano irin kalma kyawun yawon da Allah ya halitta akan su. Ba abunda zance sai dai mu bisu da cewar tubarkallah don kwarai matuka Allah yayi halitta..

Dawowar su ba dadewa sosai aka Sanya yaran Maza a makarantar boko da islamiya. Haka ma matan suma an Sanya su a islamiyar kadai ba bokon dubada al'adar yankin bunza inda suka tashi tun taletale mata basa karatun boko saboda wani labari Mai raba zuciya daya taba aukuwa akan wata yarinyar da malamin makarantar yayiwa fyade har ta mutu. Kuma malamin irin masu visiting dinnan ne daya aikata abunda zai aikata sai ya gudu ya bar yankin baa sake sanin inda yake ba.

Wannan abune ya dasa tsoro Mai tasiri a zukatan iyaye mata da dattikai na yankin bunza . Inda aka yanke shawara bayan anyi gangami anyi taro aka Sanya dokar Hana Yara mata karatu gabw daya na boko sai dai islamiya wadda makarantar Yan cikin yankin ne kowa ya San su...

Duk kuwa da abunda ya farun yayi shekaru da shudewa Amman ko sau daya baa taba cewa yakamata acire dokar ba. Kowa ya hakura Yara mata suka Dena karatu. Tun kafin a haifi Nawraah. Don shekarun bayan ashiir ne kawai sai Ashfeef Sai sauran yan manyan yaran dangi..

Nawraah ta kasance maabociyar son karatun boko. Don haka takan labe a kofar ajin tana sauraron karatun da ake koyarwa su Ashfeef a makarantar. Har ya kasance tana daukar littafin Ashfeef din tana koyin rubutu tana Kuma karantawa. Tun Bai sani ba har ya kamata yayi yayi bai hanata ya kasa saboda yadda taketa rokon sa tana kuka haka ya jyaketa daga baya ma sai ya zamto yakan koya mata a boye kar iyayen su Gani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login