Showing 54001 words to 57000 words out of 72723 words
ka yarda damuwa ce Rafi'ah ta tashi da ƙazamar tarbiyya cikin hakan addu'ar da nakeyi mata tayi tasirin bata kariya ta tseracewa zina ta nemoka tanajin a ranta ta samu maganin matsalarta ta ɓata da kowa akanka tayi hƙr ta jurewa duk wani ƙalubale burinta kawai tsira da mutumcinta saidai hakan ya gagara samuwa ka saketa lokacin da take buƙatarka saki me muni har saki uku babu damar gyarawa sannan ka rabata da ƴaƴanta Audu nida Rafi'ah ta fadamin ta gama aure kuma ta cire lissafin rayuwarku cikin tata ba iya kai ba har ƴaƴanta ta fadamin naji a raina banida wasu jikoki idan ƙaddarar nayi jikoki ce gaba Allah zai kawo mata sanadin samunsu"
Tsananin nadama ne yasashi gabaɗaya yakejin duniya tayi masa zafi gashi ya kasa iya barin yaran a Maiduguri yana tare dasu daga Hisham har Ablah da tasha lalura kafin ta warware wai donma da kulawa ya ɗauki masu aiki kala² akan yaran saidai baya yabawa da ƙoƙarinsu ya zamana guda ɗaya ce tayi try a gurinsa itane Umman yara daya dauko a gidan marayu ya ninka mata albashi sau uku take kula masa dasu ya zamana cikin shekaru biyar ɗin baisan sau nawa yake tamawa yin aure ba matsalar duk wacce ya tunkara sai yaga bazata maye masa gurbin Rafi'ah ba Abba ne ma yayi karambanin nema masa auren yar Sanata Ali Hamisu y kuwa ce a'a shifa mijin mace ɗaya ne Rafi'ah zata dawo lokaci ne baiyi ba, yanzu gashi har takai ga ya fara kisa ya kashe Engineer Hussain akanta anya kuwa ta bakin Mommy Abdulƙadir bashi da sign na taɓuwar ƙwaƙwalwa?......
_Marnege muna cikin hada²r biki ne._
_Paid book 300 VIP 600 via 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank shaidar biya ta 09013718241_
_*Oum Hairan*_
[11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU27....*_
_*Oum Hairan*_
*Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni*_akan wnn number 08141390323_
_*ASALIN LABARI*_
Ɗala mata dukan da taji anyi ne yasata dawowa daga wannan dogon tunani data tafi ta kalli Munirah itama itan take kallo tace “Yauma ya tafi ya barwa zuciyarki saƙo ko? Rafi'ah na rasa meye yake damun kanki da kika kasa gane Abdulƙadir shine test ɗinki nifa duk inda kike tunanin nemawa rayuwarki mafita Allah babu kamarsa wlh na rantse babu kaffara Rafi'ah har ki gama rayuwa bazaki samo saman soyayyar da Abdulƙadir yakeyi miki ba yayi ƙoƙari matuka lamarinsa abin uzuri ne kinada ƙarfin addu'a a baya shikuma yanada rauni akan addu'a lamarinsa dake da gaske kamar akwai sa hannu in kika tsaya kikayi tsam zakiga yafiki shiga damuwa a duk lokacin da yaganki cikin damuwa idan kuma ya ɓata miki shine zai ɗauki lokaci yana rarrashinki har sai yaga kin sauka kinga kenan akwai ƙauna mazambata ne sukayiwa masoyan yawa....."
Miƙewa tayi tana mawa Munirah kallon rainin hankali ta ɗauki wayarta ta shiga ciki ta watsa ruwa ta kwanta bacci ya ɗauketa cikin baccin taji wayarta tana ring tana dubawa taga number sa taja tsaki tayi rejecting ta koma baccinta ya kirata yakai so nawa batasan sanda ya fara saɓa ƙa'idarsa ba sau daya yake kiran waya saidai ita yanzu yana kiran tata yafi sau ɗari.
Tashi tayi ta zauna ta zubawa Munirah idanu da taketa chat ɗinta ta juyo ta dubeta ta ɗaga mata gira ta lumshe idanunta tace “Istibra'i zanyi..." Da sauri Munirah ta jefar da wayar tace “Why?"
Miƙewa tayi tana zare rigar jikinta ya rage daga ita sai ɗan ƙaramin wandon jikinta manyan cinyoyi nan da suka lailayu da mayuka na ubansun sai ɗaukar idanu suke ta watsa gashinta baya tace “Yeah Munirah zanyi istibra'i zanyi aure" zubanta idanu tayi ta miƙe ta iso gareta tace “Wa zaki aura?" Lumshe idanunta tayi tana ɓalle bra ɗinta tace “Yusuf....." Da sauri Munirah taja baya tace “kinyi hauka ne Rafi'ah ki fito daga bakin kura ki fadawa zaki ubanme zakiyi da wannan tatsitsin yaron ai Gara ki nemi wani isasshen kuyi auren in da gaske kikeyi barema banda taɓewa ubanme zaki ciwo a auren?"
Jinjina kai tayi tace “Bazaki gane ba Munirah wlh na gaji da Takurar Daddyn Ablah inason na nesanta dashi a baya indan akace nayi aure gani nake mutum baya sona da arziki amma yanzu fah dole nayi aure don ɓacewa ganin wannan mayen mutumin inason Abdulkadir ya fita daga rayuwata gabaɗaya ne"
Murmushi Munirah tayi ta zauna tace “Bakuwa zai fita ba Rafi'ah domin ba irin Abdulƙadir ake cirewa cikin rayuwa ta sauki ba ki nutsu kada kiyi abinda zai zame miki makunnin sake Kunno matsala cikin rayuwarki, yanzu ke zaki iya tunkarar Mommy kice mata zakiyi aure kuma auren ma ki rasa wa zaki aura sai ƙasan uban yayanki haba ai cigaba akesowa rayuwa ba baya ba"
Bathroom ta shiga tayo alwala ta fito 11:30pm daidai sa'ar wayarta tayi ring ta duba da sauri taga number Yusuf ta ɗaga a hanzarce tace “Ka shigo ne?" Numfashi ya sauke yace “Ina Central Hotel yanzu haka amma ina fuskantar barazana Maryam" murmushi tayi ta zura rigar baccinta tace “Matsoraci baya zama gwani Ka jirani" key na mota ta zara ta fice a parlour ta ishe Mommy da alama shigowarta kenan tace “Hey Mommy good night" taɓe baki Mommy tayi ta nufi samanta ita kuma taja mota ta fice a gidan da mugun gudu bata tsaya ko ina ba saida tayiwa Central Hotel tsinke tayi parking ta fito ta nufi sama ta ƙwanƙwasa ɗakin daya faɗa mata yana ciki aka buɗe mata ta shiga ta mayar da ƙofar ta rufe tana zare after dres na jikinta batare data juyo ba tace “Amma fah Kanada lucky Yusuf kai kaɗai zan iya fitowa a wannan lokacin....."
Maganar ce ta kasa ƙarasa fitowa saboda tashin hankalin data gani tsaye a gabanta cikin kaɗuwar zuciya tace “Yusuf yaudarata kayi kenan kaima....." Fuskarsa a daure ya tako gareta tana janyewa yana matsarta har suka ƙure kusurwar ɗakin ya damƙi gashinta ya ɗago kanta ya karkato bakinta ya ɗora nasa a kai suka saki ajiyar zuciya a tare ya fara aika mata da saƙon wani fitinannen kiss.
Haɗa ƙarfinta tayi da nufin tureshi ta kasa sai hawaye daya wanke mata fuska ya ɗagata cak zai ɗorata a gadon ta hankaɗeshi da sauri tana cewa “Na shiga uku Daddyn Ablah meye hakane me kakeso da rayuwa ta da bazaka barni na rayu kamar kowab...." Rufe mata bakin yayi da nasa ya ɗora faffaɗan ƙirjinsa saman nata ya sanya hannunsa biyu ya riƙe nata yanda bazata iya wani yunƙuri ba ya soma aika mata da wani masifaffen kiss me gigita kwanya yana romancing nata ta ko ina duk da cewar yau a mugun buƙace take da namiji itakam bashi take buƙata ba meye ribarsu daga ita harshi ya tashi daga miji ya koma farka wannan ai taɓewa ce.
So take ta fahimtar dashi saidai yaƙi bata dama gabaɗaya bayada wata nutsuwar nunawa sa'a kawai lugwigwitata yakeyi yana mata wani irin romance me narkar da zuciya sun jima a haka yanajin kukanta a cikin zuciyarsa saidai ya kasa rabuwa da ita a baya yayiwa kansa alƙawarin bazai ƙara aikata zina ba domin itane silar galgalcewar rayuwarsa saidai kuma muhimmancin Rafi'ah yafi gaban kudurinsa zai iya yin komai indai zai hanata sake mu'amala da wani Namiji a duniya.
Zare mata komai na jikinta yakeyi tana masa wani kuka me kashe jiki tana Girgiza masa kai tana cewa “Don Allah... Don Allah Abdulƙadir wlh bantaɓa sha'awar wannan ƙazamar rayuwar dakai ba kabarni nayi mu'amala da waɗanda dama hakance ta haɗam...." Ɗumin bakinsa da taji saman nipples ɗinta yasata ƙara sanyawa kukanta jiniya shikuwa gabaɗaya baya cikin hayyacin da zai iya ƙyaleta kawai tsotse mata nono yakeyi zuwa duk wani guri da yasan makunnarta ne nandanan yaji ta fara sauke ajiyar zuciya duk da haka bata daina kokarin kwace kanta ba yau da tasan baƙin yanayin da zata tarar kenan wlh da bazata fito ba.
Tanaji tana gani batada ikon ƙwatar kanta hakanan Abdulƙadir ya ratsata ta ƙanƙameshi tana rushewa da kuka rana mafi muni a rayuwarta kenan da ta kasa gogewa cikin tarihinta namijin da taso kamar ranta matsayin kololuwar daraja yau shine a samanta matsayin kwarto tur da wannan rayuwa ta rashin makoma, lokacin daya gama daidaita kansa ne a cikin jikinta yaji wani daɗi daya kasa gogewa a ruhinsa Rafi'ah daban a cikin mata yanzu haka nan saboda sakacinsa da rashin lissafa rayuwa take rabarwa da wasu ƴan iska fadarsa ta hutawa wannan abu yana masa ciwo baisan wani abu da yake karyar masa da zuciya da sanyashi nadama bayan wannan ba, hawayensa ne ya fara ɗiga saman fuskarta yana cinta yana wani irin kuka ne haɗe da shassheƙa yana kiran sunanta ya furta Noor tafi ɗari kafin yayi release ya kwanta luf a jikinta yana shafa sumarta yanajin yanda taketa ƙoƙarin ƙwacewa ya sake sakar mata nauyinsa yasan da can ma ba iya tureshi takeyi ba bare yanzu
Sun jima a haka babu me rarrashin wani tsakaninsu ita tana kukan baƙin ciki shi kuma yana na nadama daƙyar ta samu ya ɗagata ta tashi ta zari kayanta ta zura ta nufi ƙofa zata fita ya riƙota da sauri yace “Aa Rafi'ah babu inda zaki da wannan daren biyu saura" tureshi tayi tana wani irin kuka me taɓa zuciya tace “Ni ka barni bazan zauna ba Gara na mutu na huta Abdulƙadir ka cutar dani ka munafurceni ka zalumceni ka barni na fita na faɗa maka ni sai na fita...."
Kiran sunanta yayi da ƙarfi ya ɗago kanta yace “Nace bazaki fita ba wlh kikayi wani yunkuri kinsan shayar da mutum mamaki ba abune me wahala a gurina ba oya wucce mu kwanta"
Sumsum ta koma gefen gadon ta zauna a ƙasa taci gaba da rera kukanta ya rasa ta inda zai rarrasheta dole ya zubanta idanu kawai don yayiwa shukarsa ban ruwa take wannan kukan to su waɗanda take rabawa a gari suma haka takeyi musu ko kuwa shine data tsana? Yanda yake huci kamar zai fashe zuciyarsa ke tafasa jikinsa yana ɗaukar rawa da a bayane da tuni ya balbaleta da masifa maimakon haka sai taji ya miƙe ya ɗagota ya ɗorata a gadon ya zauna yasa harshensa yana lashe mata hawayen ya ɗago hannunta yaga har yanzu zoben daya sanya mata lokacin aurensu yananan yaja ajiyar zuciya yace.
“Ya kikeso nayi ne Rafi'ah na gaza haƙurina ya ƙare da alwashin bazan ƙara aikata zina ba amma bazan iya ba wlh inada lafiyar da cikin satittika ma galaɓaita nakeyi bare watanni har shekaru Rafi'ah zan rayu dake a duk yanda kika tsara in hakan zai sanyaki farin ciki zanyi miki duk abinda kikeso indai zaki bani damar kanki Rafi'ah nayi nadama ki yarda mu rayu tare na rantse da Allah bazan taɓa rayuwar farin ciki babu ke ba Please...."
Janyewa tayi cikin shaƙaƙƙiyar murya tace “Naji Daddyn Ablah ka barni na tafi gida ni bazan iya kwana anan ba" baison takura mata shine dalilin daya sanyashi ɗaukar key ɗin motarsa yace “Okay muje na kaiki" Girgiza masa kai tayi ya fusata yace “Kingani ko Noor da abinda kike fusata zuciyata kenan har nazo na aikata abinda yake zamemin kaico ki bari banason musu kinsani" idan ta cika zaƙe mishi tsaf zai iya canza mata lissafinta dole tabi bayansa maimakon taga yabi hanyar unguwarsu kawai sai taga ya sharari hanyar Sharaɗa ta dubeshi da sauri shima ya kalleta ya kawar dakai daga haka babu wanda ya kuma cewa ƙala har suka isa wani katafaren gida tsoro da firgici ya shigeta ne lokacin da taga wani rusheshen soja ya buɗe musu get ya sunnah motar ciki yayi parking ya dubeta yanason magana amma ya rasa ma meye zaice mata har yanzu wannan izzar ta jini tananan fita yayi ya buɗe mata kofar tasan meye yake nufi amma sai tayi fuska taki fitowa to me zatayi anan tasan dagani babu tambaya gidansa ne.
Fincikota yayi ya ɗagata cak ya shiga da ita parlour ya azata a kujera ya fita batasan meye yayi ba itadai taga ya dawo ya haura sama can ya fito ya iso gareta ya sake ɗagata nan ta farayi masa shure² tana kukan ita ya sauketa yayi murmushi ya manna mata kiss yace “Haba matar Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah wai da gaske kin ɗauka ina loosing ne Noor tabbas nayi amma bazan kuma ba" bathroom ya shiga da ita ya direta yace oya ayi wanka ina zuwa" batada zaɓin daya wucce tayi wankan don in batayi Bama ba fasa aiwatar da nufinsa zaiyi ba dole tayi wanka ta tsarkake jikinta har yanzu ta kasa daina zubar da hawayen nan na baƙin ciki mijinka uban ƴaƴanka ya zama dadironka wannan abu da ciwo yake.
Bata jima da fitowa ba ya shigo ya zare kayansa ya nufi bayin shima yayi wanka ya dawo ya kashe glub ya janyota jikinsa duk turjiyarta saida ya kaita ƙirjinsa ya zare after dres na jikinta ya rage daga ita sai rigar bacci ya kama fatar kunnenta yace “Farin cikin daya gudu daga gareni inason ya nunamin ya dawo gareni" janyewa tayi daga jikinsa ya matsa ya ɗora kansa a bayanta cikin sanyin murya da salon rarrashi da yaudara irin ta wayayyun maza ya fara rera mata waka a kunnenta “Kalarki daban siffarki daban kwarjininki daban nidai a gurina.... sannuki gimbiya mai mulkin zuciyaaa uwargida amarya farin cikin gidanaaaa......
Dake na kasa bacciiii kisoni nayi ƴanciiii na kasa cin abinciiiii a da'ira ta mulkiiii....."
Riƙo tayi jikinta na rawa tace “Abdul...." Ɗagowa yayi da sauri idanunsu ya haɗu tayi ƙasa da nata tace “Me kakeso na fahimta ne?" Lumshe idonsa yayi yace “Inasonki har gobe Noor don Allah ki yarda dani ki bani dama muyi rayuwa tare idan kika tabbatar da na shiryu sai ki bani damar rayuwa dake ta har abada"
Miƙewa janyewa tayi ta koma gefe tace “Na yanke hukunci" hargitsota yayi ta koma gaba ya kafeta da ido tasan abinda yake nufi ta buɗe baki cikin muryarta me kashe jikin lafiyayyen namiji tace “Aure zanyi....." Yanda ya zabura ya miƙe ta firgita yace “Haba Noor ni na mutu kenan don Allah karki kuma jifana da wannan mugun fatan naki Allah da gaske rayuwata tazo ƙarshe indai kika sake fita a cikinta"
_Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_
_*Oum Hairan*_
[11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU28....*_
_*Oum Hairan*_
*Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323*
_Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_
Lumshe idonta tayi ta gyara kwanciyarta tare da jan bargo abinta ya jima yana mata magana tayi masa banza ƙarshe bacci ya ɗauketa jin da gaske bacci tayi ta barshi tsaye kamar poul yasashi komawa ya kwanta ya shige jikinta tanaji yana shafa mararta zuwa nononta tayi masa banza da haka bacci ya daukeshi amma yaƙi sakinta, da safe da wuri tunda tayi sallah bata koma ba shi kuma sai rara gefe yakeyi mata ganin yanda ta daure fuska ne yasashi shan jinin jikinsa ya fice ya dawo da cock ya dire mata kayan karin safe kala² ƙin ci tayi ta miƙe cikin ta fito cikin Sa'a taga key ɗin motar ta a parlour ta ɗauka ta fita taga motar ta shiga ta figeta sojan dake gadi a lokacin ya buɗe mata ta fice a speed tana zuwa gida ko motar bata rufe ba ta shige ciki ta tarar da Munirah tana kwalliya suka kalli juna Munirah tace “Amma yau kinji daɗin kwanan nan keda asuba keyi miki a gida kece har goma" zama tayi tana sauke numfashi tace “Ba kamar kullum bane Munirah me Abdul yake nufi da rayuwata ne? Da mamaki Munirah take kallonta tace “Kullum matsalarki Abdul meye ya faru yanzun? Ina Yusuf ɗin?" Kwanciya tayi tace “Banganshi ba" kuma naje har ɗakin daya fadamin" “aa to ina kika kwana?" Iska ta furzar tace “Gidan Abdulƙadir...." Nan ta kwashe komai ta faɗa mata tayi dariya sosai har saida Rafi'ah ta fara jin haushi sannan tace “Amma guy ɗinnan ƙwallon ɗan iska ne Rafi'ah duk inda kike tunaninsa ya wucce nan to ya maganar auren naki?" Lumshe idanunta tayi kamar tana bacci kuma ba baccin takeyi ba kawai tsabar damuwa ce.
Abin duniya yayi mata zafi abu ɗaya ya kamata tayi wanda take ganin shine mafitarta kawai Tana kwance Mommy ta shigo take sanar da ita second Daddy yace takoma Lagos babu musu domin dama Kano ta ɗaukar mata zafin da idan ta ƙara ɗaukar lokaci a cikinta zuciyarta zata iya bombin da wannan ta shirya Munirah bata gidan lokacin sai bayan taje airport take faɗa mata itafa ta tafi Lagos bayan saukar ta ta huta kenan ta buɗe wayarta ta riske saƙon Yusuf ta buɗe sanar da ita yakeyi ya kirata bata shigaba.
Sai bayan tayi wanka ta huta sannan ta kirashi take sanar dashi tana gidanta na Lagos shima ya sanar da ita yana Lagos ɗin babu daɗewa sai gashi yazo