Showing 15001 words to 18000 words out of 72723 words
bazan iya riƙe kaina na watanni shida ba, karkiyi consider da yanda nayi a baya da bani da aure dole akwai bambamci Allah shike jujjuya al'amuransa a baya feeling ɗina me rauni ne domin nasan duk inda zan shiga na fita ba'a cikin halalina zan saka sha'awata ba yanzu kuma Allah ya sanyani cikin mazan da ya bawa damar hutawa daga halalinsu Ya Hajja ban hanaku bikinku na bidi'a ba amma ku barni na tafi da ita in yaso sai kuyi a haka nikam ina buƙatar matata idan kika hanani tafiya da ita duk halin dana shiga kinada kamasho...."
Yana fadar ya saki hannun Rafi'ah ya juya ta riƙo hannunsa cikin tashin hankali tace “Noor don Allah karka tafi wlh zan bika..." Juyawa tayi da sauri ta kalli Ya Hajja da Abba da Gana Hajja da Kaka Fannah tayi ƙasa da gwiwarta cikin kuka tace “Na sadaukar da duk wani farin cikina domin inasonsa na rabu da garin da aka haifeni na girma mahaifiyata ƙawayena da komai nawa hatta aikina na ajiye saboda Noor na yarda na mutu akansa domin shiɗin rayuwata ne Ya Hajja na gode nasan kinyi ne don ki samamin farin cikin da Mommy na ta kasa samamin tabbas kin cika uwa ta gari wadda bazataji kunyar Ubangiji ba ranar da zai tambayeta game da kiwon daya bata a duniya saidai ina mai jin kunyar watsa miki ƙasa a idon da zakiga kamar nayi wlh nafison mijina fiye da kaina indai Abdulƙadir zai rayu cikin farin ciki in ya tafi dani ni na haƙura da komai zan bishi koda bazan dawo ba, Please Abba don Allah Ya Hajja ku fahimceni...."
Rungumeta taji anyi ta ɗago idanunta tare da buɗe shi kan Ya Hajja da idanunta yake tsiyayar da hawaye itakam tunda take ganin soyayya bata taɓa ganin pure love kuma true irin wanda Rafi'ah kewa Abdulƙadir ba wannan ita ce mace ta gari"
Jin saukar hawayen ne yasata ɗagowa zatayi magana Ya Hajja ta rufe mata baki tace “Bana baƙin ciki bane ina hawaye ne don godiya ga Allah daya karɓi addu'ar dana shafe shekaru inawa Yaran nan ya bawa Abdulƙadir mace kamarki..." Kamo hannunta Yayi ya janye ta a jikin Ya Hajja yace “Zakiyi albarka matata yau kwanan Port Harcourt zamuyi cikin farin ciki Gana Hajja kece me masaukinmu a harhaɗo mana komai namu zamu wucce"
Murmushi Abba yayi ya kirasu zuwa Parlournsa ya zaunar dasu yayi musu nasiha me shiga jiki da ratsa zuciya gabaɗaya jikinsu ya mutu musamman Rafi'ah me raunin zuciya hawaye a idanunta wani na korar wani sun ɗauki lokaci sannan yayi musu izinin tafiya lokacin komai nasu ansa musu a mota sai a lokacin ne kuma zuciyarta ta karye ta fara wani marayan kuka ya janyota jikinsa motocin suka lula saman titi sautin kukanta na ratsa zuciyarsa ya shiga shafa bayanta a hankali yana sauke mata numfashinsa a kunnenta sun jima a haka kafin ya samu ya haɗa kalmar “Banson kuka Noor kina tare dani me kikewa kuka?" Cikin sanyin murya tace “Ina tsoron ranar da zaka juyamin baya na ɗauki amanar rayuwata gabaɗaya na damƙata a hannunka banida wani gata saman naka Noor idan na rasa gata da kulawa a wajenka rayuwata zata rasa amfani zan gwammace gara mutuwa da rayuwa da rashin saa...."
Haɗe bakinsu yayi guri guda ya fara tsotsar bakinta da wani salo me tafiyar da ruhi hannunsa a saman bayanta yanayi mata tafiyar tsutsa inda gabaɗaya kasala take dirar musu ya sake shigar da ita jikinsa yana zura hannunsa cikin hijjab ɗinta yana yawo dashi kowacce gaɓa ta jikinta cire bakinta tayi daga nasa ta kwantar da kanta luf a ƙirjinsa tanajin yanda yake yawo da hannunsa a jikinta yadiresu a ƙirjinta ya ɗago fuskarta ta buɗe idonta suka haɗa idanu ya ɗaganta gira alamar neman yardarta daidai lokacin daya ɗora hannunsa kan boobs ɗinta.
Girgiza masa kai tayi da sauri yayi murmushi yace “Zuwa anjima?" Ƙwalla ce ta kawo idanunta ta shige jikinsa sosai tace “Ance da zafi Noor wai da gaske ne?" Saurin saita nutsuwarsa yayi yace “A'a Noor Ni special ne bazakiji zafi ba zakiji kamar shigar ruwan sanyi cikin maƙogwaro"
Kallon cikin idanunsa tayi ya ɗaga mata gira ta sauke idanunta taci gaba da wasa da Bootle na rigarsa har suka isa airport jirginsu ya daga sai Port Harcourt, lokacin da suka isa bacci takeyi iskar da taji na shiga kunnenta itane ta farkar da ita ya kama fatar kunnenta ya ɗan ciza yace “Kinji ƙirjin soja me daɗi kin kama bacci oya go out side.
Miƙewa tayi bayansa yana riƙe da hannunta har gaban motar Cristic yana janye da jakankunan kayansu suka nufi motar Barack suna shiga ta tashi suka ɗauki hanya baƙuwa ta zama a garin da tunda take bata taɓa tunanin zuwarsa ba ashe haka garin Port Harcourt yake gari me kyau da ni'ima gsky ne Nigeria akwai albarka Ubangiji ya azurtamu da yanayi me kyau saidai mun kasa cin moriyar hakan saboda rashin dace da shugabanni na ƙwarai.
Sunyi tafiya me tsayi sannan suka isa barikin tun a get ta fahimci ba ƙaramin mutum bane shi duba da yanda kuratan sojojin suke girmamashi wani gidane zagaye da sojoji suka nufa masu jiran get ɗin suka wangameshi suka shiga drivern yayi parking aka buɗe ƙofofin suka fito ya janyota jikinsa yana cewa “Wannan shine gidanki a Port Harcourt yawanci rayuwata nafi yinta anan yanayin rashin tsaro da ake fama dashi a state ɗina Borno shine yasani neman alfarma aka mayar dani can so yanzu sun sake dawo damu nan Noor naso muyi ko 2 months ne a Maiduguri kafin mu taho hakan bai samu ba kuma sai naji daɗin wannan tahowar tunda dama Gana Hajja ta sanar dani Billy ta fara baki ciwon kai kinga ta ƙari haukanta ta gaji ta haƙura tunda dai me ni ta ɗauke Ni munyo gaba insha Allah da baby zamu koma musu".....
*Oum Hairan*
[10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
_(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_
_*Oum Hairan*_
_Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank, proof of payment 09013718241_
_*9*_
Wani ɗaki ya shiga bai jima ba ya fito dagashi sai boxes ta ɗauke idanunta da sauri tana kallon gefe gabanta na tsananta faduwa taji ya riƙo weast ɗinta ya ɗora haɓarsa saman kanta ya zare mata hijjab na jikinta yace “Nasan kin gaji da yawa muje kiyimin wanka in kuma bazakiyimin ba ni zanyi miki" taɓe baki tayi ta langwaɓar dakai irin na sangartattun yaran nan idanunta ya kawo ruwa, mamaki ne ya sanyashi zama ya zubanta idanu da tsananin mamaki to shi me yayi mata da zata ɓare masa baki saikace ɓaure lumshe idanunsa yayi yanajin kukan nata a cikin jininsa ajiyar zuciya ya sauke Ya Hajja tace mace a wannan lokacin kulawa take buƙata.
Iska ya furzar a bakinsa yace “Is Ok Noor tashi kije kiyi ke kaɗai nima zanyi ni kaɗai" ɗagowa tayi tana jan zuciya tace “To...to amma ka daina zama a haka banaso ni gabana faɗuwa yakeyi" murmushin gefen baki yayi a ransa yace “Yarinya kenan sama da haka ma zaki gani" a zahiri kuwa sai yace “Ok yanzun lokacin wanka ne ai" gaba yayi ta bisa a baya suka shiga ɗakin ya mayar ya kulle ya nuna mata bathroom ɗin ta shiga tayi wankanta a nutse Koda ta gama tsayawa tayi tana tunanin abinda zata sanya a jikinta dabara ta faɗo mata ta mayar da kayanta ta fito ya ɗago da sauri yace.
“Ya haka Noor kinyi wanka kin mayar da rigar da kika yini da ita?" Buɗe wardrobe ɗinsa yayi ya dauko wasu kayan bacci ya miƙa mata yace “Sama da shekaru biyar nake ajiyar ta don wannan daren karkice bazaki sakaba Noor hakan na nufin rusamin mafarki na shekaru kisa zanji daɗi" karɓa tayi ta buɗe rigar baccin wata matsiyaciyar riga ce gabaɗaya tsayinta bata wucce cibiya ba wata igiya ce aka ja ta rufe kan nonon ta jikinsu kuma akaja wata igiyar da zaka ɗaure a wuyanka rigar ta zauna a jikinta sosai sai wando shima shara² yake iya gurin pupsy ɗinta ne kawai a rufe ta ɗaure dogon gashinta data gada wajen Mommy da ribbon ɗin kayan ta sakeshi data kalli kanta a madubi ita kanta saida taji kunyar kanta a wannan yanayi buɗe kofar da taji yayi ne ya sanyata saurin janyo hijjab ɗinta ya fizge da sauri yana daidaita tsayuwarsa ya zubanta idanu tare da buɗe baki a hankali yace “Barakallahu ahsanal kaliƙin wow! AbNoor dama haka kike" buɗe mata hannunsa yayi tayi ƙasa da kanta cikin kunya ta isa gareshi ya rungumeta sosai yana sunsunar gashinta ƙamshin yana sake ɗimauta nutsuwarsa yana ƙara mannata da jikinsa wani abu mai kama da sanda taji yana sukarta tsoro ya kamata jin yanda jikinsa yake ɗaukar tsuma.
Tsoro ya shigeta tana tuno wata rana da yaje wajenta suna zaune a parlourn baƙi ya taso da tsugunna a gabanta ya kamo hannunta jikinsa gabaɗaya rawa yakeyi ta ɗago zatayi magana
Ya rufe mata baki yana girgiza mata kai yace “Karkice komai Rafi'ah zaki fahimci komai a hankali" shiru sukayi yana riƙe da hannunta cikin nasa gabaɗaya mode ɗinsa ya canza tsayin kusan 15 minutes sannan ya buɗe Lulu eyes ɗinsa da suka canza daga farare zuwa jajaye yace “Sha'awa Rafi'ah ita wata abace da ake halittar kowanne ɗan adam da ita kuma zuwa takeyi a lokuta mabanbanta bantaɓa Aure ba amma zan iya baki labarin kaina bana iya control ɗin kaina a wannan yanayin Rafi'ah inada Ƙarfin sha'awa sosai sannan a yanayin halitta ni medium ne banida girman halitta saidai inada tabbacin zan iya gamsar dake bazan gaza yiwa gonata ban ruwa ba"
Tashi tayi zata fice cikin tsoron wannan yanayin tunda take bata taɓa ganinsa a hakan ba meyesa yau yazo mata da bakon yanayi?
Har takai bakin ƙofa taji ya riƙota ya haɗeta da bango Ya matseta ta yanda bazata iya ƙwacewa ba ya wawuro bakinta ya manna nasa a ciki ya fara tsotsanta yana keta gumi garin ture²nta ta cafki Bananarsa batare data sani ba ya kuwa ɗora hannunsa saman nata ya matse yana sakin wani siririn nishi, can taji ya saki ajiyar zuciya me ƙarfi ya saketa ta fice da gudu tana kuka sun ɗauki lokaci yana kiranta bata ɗagawa daƙyar suka daidaita yake cewa da ita shi ko zata ɗaukeshi fiye da yanda ta ɗaukeshi bazai janye ba da yakai sha'awarsa waje gara ya kaita gida".....
Shafa pupsy ɗinta da taji yanayi ne ya dawo da ita daga Flash back ɗin data tafi hannunsa taji cikin pant ɗinta yana shafa ɗan tsakanta taja zuciya tare da saurin ɗagowa ta dubeshi idanusa suna a lumshe kyakkyawar fuskarsa wasai take babu alamun wata damuwa sai murza mata belinta yakeyi ta sanya hannu ta tureshi ta buɗe bakinta duk da a tsorace take da yanayinsa saida tayi ƙarfin halin cewa “Noorrrr! Ya kamata muyi nafila ko raka'a biyu ce domin neman yardar Allah da gode masa komai baya ne" Girgiza mata kai yayi yace “Ni kullum cikin godiyar Ubangiji nake AbNoor yunwa ma nakeji amma bazan iya cin abinci ba kece kawai zan iya tsayawa bawa abinci don bazaso cinki kinajin yunwa ba"
Dafe cikinta tayi ya saketa ya fice bai jima ba ya dawo ɗauke da ledar da yasa akayo musu siyayya ya kalleta ya kalli ledar alamar dake nuna mata umarnin zama yake bata ta zauna babu gardama shima zaman yayi ya buɗe ledar bayan ya wanko hannunsa ya fara bata Naman kazar me romon albasa yayi mata daɗin ci sosai duk da fargabar next level bata iya barinta taci na kirki ba ta kawar dakai ya tattare ya daure ya jefa a frigde na ɗakin ya shiga bathroom ya dauro alwalar itama tayi brush tayi alwala kamar yanda ta bada shawara sukayi nafila raka'a biyu ya kama kanta yayi mata addu'a sosai daidai lokacin da agogo ya kaɗa sha biyu na dare a kuma lokacin ne aka kece da wani ruwa me ƙarfin gaske da tsawa da walkiya abinda ya sabbaba mata saurin hayewa gado ta ƙudundune yayi murmushi yana saita yanayin hasken ɗakin shima yayi shirin kwanciya ya hauro gadon.
Shiru ne ya wanzu bayan haurawarsa gadon a yayin da bugun numfashin kowannen su yake hauhawa ,ita numfashine mai ɗauke da zullumin mai zai biyo baya, yayin da shikuma tunanin ta yanda zai fara sarrafa ta yake.
Namijin ƙoƙari yayi yakai hannu kan gadon bayanta, ya shafo dokin wuyanta ya saita hancinsa a ƙarƙashin wuyanta ,yana shaƙar ni'imtaccen ƙamshinta ,hann! Taja numfashi jin hannunsa na laluben ƙarfen bra ɗinta zai ɓalle .
“Nooooooorhhhh” ya ja sunanta gamida cika bakinsa da iska daidai sanda ya tumbuli nononta. Wani tsauu yarrrr taji gaba-daya jikinta ya amsa, yanda ya kira sunanta ya haifar mata da muguwar kasala, kazalika yanda yake tumbula nonon ya zaburo da duk wani zulluminta ,wai yau itane nononta ke hannun namiji?!
“ Abnoorrrr”
“Shishhhhhhhhh” ya daɗa ƙanƙame nonuwanta ta baya yana maƙalkale jikinsa a bayanta yina matsasu da duk hannuwansa ,laluben lilin kunnenta yayi yana tsotseshi ,yana zurara mata hucin bakinsa cikin kunnenta
“mah..tahtah mallakina farin cikina,ina sonki da yawa Noor” Lumshe ido tayi wasu siraran hawaye da batasan ko na menene ba suna neman zubo mata ,da sauri take kokarin haɗiyesu amma sun kasa haɗiyuwa.
Rintse idonta tayi sosai idonta na zubar da hawaye jikinta na rawa saboda tsoro da tashin hankali bata gama wannan tunanin ba kawai taji ɗumin hanunsa cikin rigarta yana shafa cikinta zuwa ƙasan breast ɗinta wata irin rawa jikinta yakeyi saukar hanunsa taji a saman nononta still ya kama nipples ɗinta yana murzawa a hankali tare da sake haɗata da jikinsa burarsa data miƙe samɓal cikin wandonsa ta zunguri bayanta ta sake ƙamƙame idonta hawaye na kwarara saukar hawayenta a hanunsa ne yasashi juyo da ita rigarta ya ɗaga ya zareta ta saki kuka me sauti ɗora mata hanu yayi a bakinsa yace “Shitttttt” saurin haɗiye kukan tayi ya ɗora hanunsa a saman lumtsuma lumtsuman boobs ɗinta ya matsa a hankali tare da sakin wani sexy sound ya sake damƙe breast ɗinta yana mulmula nipples ɗin yana ajiyar zuciya ya cafki nononta da bakinsa yana tsotsa da sauri yana wani nishi yana murza dayan yana lumshe idonsa kyawawan gashin idonsa suka sauka a kan Choco skin ɗinsa zafi kan nononta yakeyi sosai ta ɗora hanunta akansa tana kuka har yanzu jikinta rawa yakeyi tace “Washhhhhh nonona don Allah k...." Dora hanunsa yayi a bakinta ya ɗago kansa yana lasar lips ya zuba mata ido tare da ɗago fuskarta yana kallon hawayenta da yake zuba yasa harshensa ya lashe hawayen yace “meyesa kike kuka kefah matar aurece Noor ubangiji yana fushi da matar da take gudun mijinta wannan daren yanada muhimmanci a garemu inason ko baki ɗorar da daɗinsa ba to karki ɗorar da wahalarsa don Allah ki bani haɗin kai kinji" yana faɗin haka ya sake wawurar ɗaya nonon ya tura a bakinsa yaci gaba da sha tare da cizakan kaɗan kaɗan rashin sabo ne yasa Rafi'ahfara yarfa hanu tana wani irin kuka me gunji duk sai yaji tanason saukar masa da kasala cikin dakiyar zuciya ya fara ƙoƙarin zuge zip ɗin pant ɗinta daidai lkcn da wani ruwa me ƙarfi ya kece me haɗe da tsawa da walkiya take garin ya ɗauki wani sanyi me saukar da nishaɗi a zuciya. Muryarsa na rawa yace “Noor Allah ma yasan daren nan na musamman ne AbNoor shiyasa ya ni'imtamu da baiwarsa ta ruwa"
Yayi furucin cikin rarrabewar kalma yana ƙara cacumar nononta da dukkan hannuwansa yana turawa a bakinsa jikinsa na wata rawa jiyakeyi kamar ya ciresu daga jikinta saboda laushinsu da zaƙinsu sanya hanunsa yayi ya zuge zip din ya dagata cak boobs ɗinta na bakinsa ya azata bisa gadon ya fara kiciniyar cire mata wando ta rirriƙe hanunsa tana wani irin kuka me ban tausayi tana cewa “Ka taimakeni AbNoor ka bini a hankali ragamar jin daɗi na tana hannunka idan ka tafiyar dani yanda zan saba da shauƙinka zanyi maka fiye da abinda kakeso idan kayimin akasin haka kuma zaka ciremin shauƙinka AbNoor wannan lokaci shine farkon rayuwar ma'aurata idan kaga tausayi jinƙai da fahimtar juna daga wannan lokaci take fadawa in akasinsa ne ma daga nan ne...." Tanayi tana jijjigashi tana kuka me tsuma zuciya.
Sosai yakejin kalamanta na mugun kashe masa jiki ji yake kamar ya barta amma jarabarsa bazata taɓa barinsa ya kyaleta ba komai zai iya faruwa dashi a yau idan bai samu biyan buƙata ba musamman yanzu da yake ganin damar sace ta hutawa da ita babu mece masa damme.
Jin bazai iya jure kukanba ne yasashi ɗora bakinsa kan nata yana murza nipples ɗinta yana jansu yana lailayasu yana sauke numfashi yana tura harshensa cikin bakinta duk ya gama ruɗewa ya zare bakinsa a hankali daga nata ya qara cafkar manyan nononta.
Abinda yafi daure masa kai shine duk yanda yake da qyanqyami amma baiji yana qyanqyamin Rafi'ah ba, tumurmusheta yakeyi sosai da nufinsa na ya keta ta ya shiga ya dandano zumarta.
Bata ankara ba batayi aune ba kawai sainin hanunsa yayi ya riqo belin gindinta ta wani zabura da sauri ta ƙamƙameshi tana sakin nishi me ƙarfi yatsansa yasa manuni ya fara kewaye ramin gindinta yana zagayeshi yana ƙwaƙulawa cike da ƙwarewa a iskanci gurin a qafe yake qaf saboda tsoron daya cika ta amma dake taƙadirin ɗan air ne da jan tsinin gindinta da yakeyi da kuma kewaya yatsansa da ɗan turawar da yakeyi saida yaji ta fara kawo ruwa kamar wata sabuwar rijiya sannan ya janye bakinsa dagakan nononta da sukayi jah kansu ya miqe sosai saboda jarabar matsa da tsotsar da sukasha yayi ƙasa yasa bakinsa a ramin cibiyarta yana tsotsa hanunsa dukka biyu suna cikin durinta yana qoqarin buɗata yaɗan samu hanya ko yayane da hanunsa amma ya kasa a matse take ƙam, tsotsar mararta ya rinƙayi har ya isa kan belin gindinta ya ɗora harshensa yana lasa