Showing 3001 words to 6000 words out of 72723 words
_“Mamanah nasa miki Dala dari biyu a acct ɗinki kiyi amfani dasu wajen kula da kanki don Allah karki gurɓata tsokar da aka samar da ita daga ruwan jikina da Haram inajin ciwon yanda akayi kika zama haka saidai bantaɓa jin da second ɗaya na tsaneki ba, inasonki Rafi'ah kiyi rayuwa me inganci cikin arziƙin mahaifinki sannan ki fita daga hotel akwai gidana a bayan hotel ɗin da kike zan aiko a daukeki a mayar dake can Mahaifinki na gaskiya HonAbdul'Azeez"_
Mikewa yayi yana kallon number tare da sake karanta saƙon ya ɗago ya dubeta tana fitowa daga wanka idanunta ya kaɗa yayi jajir ganin wayarta a hannunsa yasata kallonsa itama shi take kallo daidai lokacin da wani saƙon ya shigo an rubuta luv Mom da sauri ta matsa ta karɓi wayar ta buɗe
(Sendle road area 12 ressident no 305) zakuyi zaman wata uku komai zai yi miki kuma bayason haɗashi da wani dole saidai kiyi rayuwa dashi shi kaɗai in kuma kin amince zai baki sadaki kuyi auren wata ukun me kike gani?"
Ajiye wayar tayi ta fara shafa mai ta zura rigarta tare da shimfiɗa sallaya ta tayar da Sallah bayan ta idar ta tashi da gaske gajiya takeji a jikinta ta haura gadon ta kwanta ya janyota jikinsa bacci ya ɗauke ta sun jima a haka kafin ya zame da dabara ya nufi bathroom ya tsarkake jikinsa ya dawo yayi nashi sallolin yanason sanin abubuwa da yawa game da wannan yarinyar ance masa sunanta Maryam yanzu kuma yaga Rafi'ah a saƙon da aka turo mata “second Dad! To waye second Dad waye kuma first?"
Iska ya furzar ya tashi ya taɓata ta tashi yace “Zan sameki anan ne?" Girgiza masa kai tayi kawai ta koma ya zauna yace “Ina zaki gidan Dad ɗin ko gurin farkan naki?" Cikin ƙosawa tace “Ban yanke hukunci ba tukunna"
Takawa yayi yana shirin fita yace “Duk ciki babu inda zaki Ni na yanke ki tashi muje a kaina zaɓin mazauninki yake" da muguwar hassala tace “Akan me kaidin waye da zaka shigo rayuwata kace zakamin zaɓin abinda zanyi?" Takowa yayi gabanta yace “Baamin hayaniya ba'a ɗaga murya saman tawa Maryam ki saita kanki dole ki koyi yanda ake rayuwa dani tunda na shigo cikin rayuwarki wannan shine gaskiya"
Bai samu arziƙin amsawarta ba tunda dama bataji a ranta yakai ba shima baiyi tunanin zata bashi amsa ba ya buɗe ƙofar ya fice tare dayi mata key ya sauka ya fita a hotel ɗin gabaɗaya yana fita gidan Yayansa ya nufa bayan ya kirashi a waya ya sanar dashi yana buƙatar zai ɗan zauna a ciki na watanni huɗu.
Buɗe wa yayi ya shiga yanabin gidan da kallo gidan a gyare yake duk da cewa an daɗe ba'a zauna a cikinsa ba budewa ya farayi yana dubawa yana ƙarewa ɗakunan kallo yana murmushi ransa na ayyana masa irin rayuwar da zasu yi a gidan tabbas akwai sabon nishaɗi"
Fita yayi ya nufi wani gurin saida abinci bayan ya siya musu ya nufi hotel ɗin yana zuwa ya murɗa ƙofar ya shiga bai ganta ba ya fara lalube har bayi babu alamar ta kiranta ya fara baiji alamun motsinta a ɗakin ba ya juya zai fita ya hangi wata takarda kan pillow ya matsa ya ɗauka tare da budewa ya fara dubawa.
Inason rayuwa da privecy banason takura kuma banson wanda bai isa ba ya rinƙa nunamin isa karka nemeni bazaka ganni ba ka rayu cikin aminci"
Dariya sosai rubutun ya bashi ya ninke ya fita tare da kunna location na wayarsa ya fice numberta kawai yayi tracking ya koma gidansa ya kwanta ya samu nutsuwa ne da yaga tana gidan mahaifinta maimakon inda mahaifiyarta ta rubuta mata bai fita ba sai washegari shima saver ce ta nuna masa ta fita daga inda take jiya ta koma wani wajen daban hayar taxi ya ɗauka har ma'aikatar ya nemi guri ya tsaya yana kallon ma'aikatan campanyn yanda suke ta kaiwa da komowa wayarta ya kira saida ta katse sau huɗu sannan ta biyo kiran ya daga tayi sallama bai amsa ba sai cewa yayi ina block 3 ina jiranki a reception.
Duk da basu taɓa waya ba ta ɗauki muryarsa sosai dake dama ta tashi fitowa kawai tayi ta nufi block 3 din tun daga nesa ta hangeshi zaune ya harɗe kafa ɗaya kan ɗaya ta zubansa manyan idanunta dogo wankan tarwaɗa me matsakaicin jiki baya jerin sirara amma bashi da kibar muni duk da kasancewarsa ba fari ba da kagansa kasan shi ɗin kalar madara ne....
Wucceshi tayi zata fice ya riƙo hannunta “Zan kiraki in na samu lokaci" janyota yayi ya kwanto da ita jikinsa yayi ƙasa da kansa daidai kunnenta yace “Ya kikaga salon nawa inada naci akan duk abinda nasa a raina yanzu ina zaki?"........
_Paid book nrml group 300 VIP 500 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence of payment for this number 09013718241_
[10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
_(Amotional sexual romance and bad destiny)_
_Free page 3_
_Oum Hairan_
Fincike hannunta tayi tayi gaba abinta ranta da zuciyarta sun hassala ta tsani a ringa bibiyar rayuwarta dole ta takawa wannan mutumin birki ba kowanne iskanci zuciyarta take lamunta ba bazai yuwu ta fita daga rayuwar iyayenta don samun yancin rayuwa da salama kawai wani banza da batasan nufinsa gareta ba yazo ya shigo rayuwarta ya rinƙa neman ɗora mata tamper ba.
Ji tayi an fincikota ta rintse idanunta saboda ƙasan da tayi luuuu zata fadi yayi makaleta tare da haɗe bakinsa da nata ta sake lumshe idanunta tana jin ƙuwwar ƙwacewa ya ɗagata cak ya sanyata cikin motar data kawo shi ya bawa drivern umarnin tafiya yaja suka bar gurin ta ture shi tana haki tace “Kai wai wanne irin maye ne da bazaka daina bina ba na faɗa maka baya cikin tsarina sabo a bariki ina sanya maza ne kamar taguwar wuyana in naji dadinta ta jima in banji ba bazan ƙara sanyata ba why da zaka shigo rayuwata kace dole sai nayi dakai"
Saboda kinji daɗi na..." Harara ta watsa masa tace “Waye ya faɗa maka naji dadinka saboda banji daɗinka bane yasa nakeson ka fita a rayuwata Yusif kake ko waye kai meye yake damunka ne ka baro ƙasarka danginka matarka da aikinka ka biyoni kawai don dalilinka dana kasa gane wanne ne"
Maganganunta sunyi masa ciwo sai dakewa kawai da yayi yace “Ni kaina bansan dalili na ba amma ko mene to mai girma ne Maryam ki bani lokaci kuma ki saurareni don Allah mu tattauna ni wlh kinyimin mu ƙulla alaƙar rayuwa Please ki bani dama muyi rayuwa zan baki farin cikin da baki taɓa samu gurin wani namiji ba kin sani rayuwar karuwa batada ƴanci a zaman dadiro saidai Ni zan baki ƴanci fiye da matar aure kinji?" Ya ƙarashe maganar da raunin Muryar gajiyawa.
Duk irin zafin data ɗauka sai taji ta samu sassauci shine ya rinƙa bada kwatancen gidan nata har suka je ya biya suka shiga a parlourn ta jefar da jakarta ta fara ɓalle bootle ɗinta ya matso ya ɓalle mata ya zare mata rigar ya zubawa hips ɗinta idanu zuwa tsukakken cikinta kodai ba asalin halittarta bace wannan shakka babu taci kuɗi domin ta ƙeru fatar nan kamar ɓargonta zai fito saboda glowing ɗin da takeyi, manyan ɗuwaiwakanta da cikakkun boobs ɗinta dake tsaye ƙyam sunyi bala'in tafiya da imaninta yakai hannunsa ya fara yawatawa tsakanin cibiyarta da mararta.
Kwantar da kanta tayi a jikinsa tana lumshe idanu tare da sanya hannu ta rungume weast ɗinsa tace “Help me feeling na damun..." Wawuro bakinta yayi ya sanya nasa a ciki ya fara yi masa tsotsar sweet gabaɗaya tayi masa laushi sai wani lumshe idanu takeyi ya karasa zamar da rigar ya kama nipples ɗinta da hannunsa yana murzawa itakam hannu tasa tana shafa saitin Sarauniyarsa tana jiyo yanda take wani numfashi kasala na ƙara shigarta sakin bakinta yayi yayi ƙasa ya kama nononta da bakinsa yanayi masa tsotsar yara ta dafe kansa tace “Washhhhh Ohhhhh kashamin daɗi..." Wata yar Siriyar ƙarar kirsa ta saki ta makaleshi tare da cafkar jarumarsa ya maƙaleta suka zube a carpet ɗin ta zuge ta cirota ta rinƙa mulmula ta tana lailayata ta sake zamewa ta ɗauki hannunsa ta tura masa a cikin gidan dadinta ya fara ƙwaƙularta yana cakuɗawa yana shafa bayanta sun mugun nisa a wannan sheɗanci wayarsa ta ɗauki ring a gefen Maryam take tana dubawa taga amsa My Wife ta ɗago ta dubeshi yakai hannu zai kashe wayar tayi maza ta janye masa hannunsa tare da danna accept ta kara masa a kunnensa a ɗaya ɓangaren akace “Muna magana ɗazu kace zaka kirani Yusif ancemin har Lagos ka shigo security ɗinka sunce a Lagos ka kwana ka iya juyawa France batare da kazo ka ganmu ba Kodai wani abu nayi maka ne Yusuf da yakai zaka iya shafe watanni biyar baka tare damu Ni da yaranka duk muna kewar ka ka kasa zuwa garemu kuma yanzu kace zakayi watanni huɗu anya Yusuf har yanzu kana son mu? Ko kuma zargina ya tabbata ne?"
Ƙit ya kashe wayarsa yana tsaki ya kuma maƙale Maryam yana ɗaga mata ƙafa sama ya buɗata ya saita mata wutsiya bisa durinta ta saki ƙara itakam indai za'a shigeta tana karɓa a jikinta, gyara masa kwanciya tayi tayi flat ya samu yanda yakeso ya kuwa shiga yi mata dakan sakwara yana caccakarta yana danna mata kaya daɗi ne me haɗe da wahala yasata sanya masa kukan shagwaɓa tuni ya kuma ruɗewa ya rinƙa kissing nata yana mata sambatu faɗi yake “wayyoh daɗi Maryam wayyohhh burata ahhhhh bindina... Daɗinki zai kashe Ni karki kuma bawa Kowa duri na nawa ne zanta cin ki duk sanda kika buƙata ahhhhh daɗi dama Haka Wasila takemin da nasota kamar ke....."
Rufe masa baki tayi duk da kasancewarta karuwa tana mugun kishin taji Namiji na kira mata sunan wata zuciyarta fusata takeyi Bayan kamar awa guda suna cin junansu sun tarawa juna gajiya yayi release tayi saurin tsuke ƙafarta tare da turashi kasa ta miƙe da sauri ya riƙota suka shiga bayi tare sukayi wanka sunata shafe juna bayan lafawar komai ne suka shirya suka kwanta tana kwance a ƙirjinsa wayarsa ta sake ɗaukar ruri yanaji yayi mata banza ta ɗago idanunta dake cike da gajiya tace “Koma wace me kiran nan kana da muhimmanci a gareta ka bata lokaci mana" tsaki yayi ya sake shigar da ita jikinsa yace “Bana Nigeria meye amfanin yimin ƙorafin koma mene ta haƙura mu koma mana" bata kuma cewa komai ba ta kwanta rintse idanunta ya shafa bayanta tare da lalubo kunnenta yace “Yau ba kamar kullum ba damuwarki da sauki Kamar na fara samun gurbi"
Murmushi tayi masa daya sanya gabansa faɗuwa ta buɗe bakinta cikin muryarta me kashe jikin ingarman namiji tace “Idan na tuna yanda aka sameni da halin da na tsinci kaina a ciki da irin iyayen da na tsinci kaina a ƙarƙashin tarbiyyarsu nakanji ni wacce irin rashin Sa'a na rubutowa rayuwata ne, Yusif na tsani zina a farko na amma yanzu da juyin rayuwa ya juya sai tafi soyuwa gareni fiye da komai ina kasa riƙe kaina na awannin da suka wucce 24 a rayuwata ta yanzu dole saina nemi wanda zai kashemin yunwata.
Kuma yanzu a haka zan mutu?" Ta faɗa muryarta na sarkewa kafin yayi magana ta katse shi da cewa karkace min a'a Captain dama ai Ubangiji ya faɗa akwai nau'in mutanen da su dama makashin wuta ne to ina tunanin ina cikinsu nida Mommy na...."
Tureta yayi ya tashi zaune yace “Akanme zaki rinƙa danganta kanki da wannan masifar...." Hannu ta daga masa tace “Ni nasan abinda kai baka sani ba Please Captain kar kacemin a'a wlh bansan hanyar da zanbi na kaucewa hakan ba ina azumi ina sallah ina sadaka sannan shekara goma sha biyu kenan banyi fashin Hajji ba saidai inajin kunya ta tsayawa gaban Ubangiji na a haka wanne irin duba zai yi min nazo a ƙazanta zan ƙare a cikinta"
Hannunta ya riƙo duka biyun gabaɗaya ta tsinka masa lakar jiki kasala ta kamashi yace “Kiyi aure mana...." Zabura tayi ta diro daga gadon ya sakar mata hannun yace “Yeah hanyar da nake ganin zaki tsarkaka ki samu damar ganawa da ubangiji salin alin kenan Maryam shi aure rahama ne daraja ne kuma tsarki ne daga dukkanin wani sharri da shaidan ka iya kimsawa zuciya na kaba'ir Maryam....." Ɗagansa hannu tayi cikin ƙaraji tace “Ya isa Captain kayimin shiru ya isheni haka banason wa'azinka kai meye ya hanaka aure in daɗi ne da auren meye ya hanaka ka tsaya iya iyalinka ka tsira daga kaba'ir ɗin saini zaka faɗawa aure me zan tsinta a cikinsa banda damuwa da ƙunci..."
Rufe mata baki yayi yana girgiza mata kai yace “Kada jahilci yasa ki soki sunnar Annabi Muhammad dukkanmu muna rayuwa ne cikin arziƙinsa don Allah kisani Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yace mana aure sunnata ne duk wanda yaƙi sunnah ta ku sani baya tare dani. Shin kenan kema kina cikin wannan mutanen da Annabi baya tare dasu Maryam ko baki faɗa ba nasan rayuwarki da akwai damuwa a cikinta amma banyi tunanin kinyi nisa haka ba"
Wayarsa daketa ring ya ɗauka cikin masifa yace “Wasila kin fara damuna fah yanzu me kikeso ayi jirgi zan biyo in taho saboda ke da yayanki kunason ganina ko kuwa aikin dana taho zan fasa? Karki fusatani wlh zanyi miki rashin mutunci in kuɗi kike buƙata nasa miki sannan na turo miki da kayan abinci to saime Kuma ke da ba iya kulawa dani kikayi ba yanzu in tare nake dake da tuni burata bata kwanciya in kinason ki ganni a gidanki na samu lokacinki kije a koya miki yanda zaki rinƙa kulawa dani" kashe wayarsa yayi ya ɗauki tata ya miƙa mata luv Mom tagani ta cilla wayar a gado ya sake daukowa ya miƙa mata bayan ya daga mata masifa ta shiga yi mata tace “Amma Mommy na jima da faɗa miki banason mutumin nan bazan iya mu'amala dashi ba Mom ki bashi kudinsa zan turo miki da adadin daya baki" cikin masifa tace “Ni Rafi'ah nake faɗa kina faɗa namiji ya fini kenan ai an fadamin wani soja ne ya ajiyeki yake cinki shine kuma ya hure miki kunnen watsamin ƙasa a ido Ni Alh Bashir ya biyani don kije gareshi kikaƙi Ni Rafi'ah.... Kukan data saka ne ya sanya hankalin Maryam tashi hawaye na zubo mata tace “Sh...shikenan Mom zanje yanzu" ajiye wayar tayi ta kalli Yusuf da shima ya kafeta da ido yace “wacece wannan?" Cikin raunin murya tace “Momyna ce itane silar komai ita da Daddy na.
Jakarta ta dauka zata fita ya riƙota yace “Wlh bazaki ba" cikin mugun fusatar zuciya tace “Zaka iya hanani kuma?" Maƙogoransa har wani zillo yake yace “Na rantse da Ubangijin da ya halicci rayuwata yau ɗinnan bazakije gurin koma wanne ɗan iska bane saidai ta mutu ba kuka ba...." Marin da ta zabga masa yasashi dafe kuncinsa bata ankara ba taji ya damƙi gashin kanta cikin ɗaga murya yace “Na rantse da Allah bazakije ba ko zaki kasheni yau babu inda zakije...."
Wayarta ya ɗauka ya lalubo wayar Mommy ya ta ɗaga tace “Kin tafi ne?" matsa kanta yayi cikin ihu yace “ki faɗa mata bazaki ba injini ko na tsinko gashin kanki" cikin kuka na azaba tace “Mom.... Mommy yace bazani ba..." Ƙit ya kashe wayar ya jefa a aljihunsa ya cilla ta gadon yayi miƙa tare da zare boxes ɗin dake jikinsa ya kama Sarauniyar sa yace indai wannan zakije a saka miki a baki kuɗi Ni na siya 5 millions ya bata 3 months na ƙara mata 5 millions akai" tashi tayi zata sauka ya maƙale mata ƙafa yace “Ladan marin da kikayi min zaki bani naci domin bazaki ci banza ba" yana faɗin haka ya ɗage mata rigarta ya cafko nononta ta cije lips tace “Har zafi sukemin duk ka cijemin su dariya yayi yace “bakya jin tausayina kina tayani ne barni kikeyi nayi Ni kaɗai harararsa tayi tace “Allah a'a Ni inafin me kora shafawa ma..." Ɗaga ƙafarta yayi ya tura yatsansa cikin gabanta “Eshhhhh...." Ta faɗi tare da riƙe hannun nasa zata janye ya ƙara turashi can ciki ta haɗe ƙafafunta" yasa bakinsa ya ciji bombom ɗinta ta saki ƙara tace “Wlh Allah na gaji bazan iya ba".......
[10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
(Eroctic romance and bad destiny)
_Free page 4_
_Oum Hairan_
Tana maganar tana janyewa ta faɗa bayi tayi tsarki ta fito daidai lokacin da Wayarta ta ɗauki ring gabanta ya yanke ya faɗi tsoro ya darsu a zuciyarta tace “Abdulƙadir..." Saurin kifa wayar tayi ta zauna gabaɗaya jikinta rawa yakeyi Yusif ne ya ɗauki wayar zai ɗaga mata ta warce wayar da sauri idanunta ya ciko da ƙwalla tace.
Wallahi idan ka daga wayar nan komai zai iya faruwa bana buƙatar Abdulƙadir ya waiwayo rayuwata bazan taɓa zama cikin kwanciyar hankali ba"
“Waye shi?" Girgiza masa kai tayi tana miƙewa tare da saka kayanta ta ɗauki wayarta ta cire layukan ta zuba a jakarta ta juya zata fita “Ina zaki?" Cikin kuka tace “Zai biyoni tunda ya kira wayata ta shiga" cikin yanayi na rashin fahimta yace “Wai shiɗin waye da kika ruɗe daga kiran waya" fizgewa tayi tace “Ka barni na tafi wlh bazan iya zama anan ba zaizo Ni nasan zaizo shine asalin matsalar rayuwata idan yazo nan zai...
Banko ƙofar akayi taja baya da sauri tare da cewa “Innanillahi shikenan..." Dukan da yakaiwa bakinta ne yasata yin ƙasa da ya fincikota yajata ƙiyyyyy a ƙasa yayi waje da ita ƙarshe ya ɗagata cak har harabar gidan ya cilla ta a mota Yusif dake biye dasu ya kamo rigarsa ta baya yace “Waye kai da zakazo ka tafi da ita a tozarce haka..." Ɗago da fuskarsa yayi abinda ya sanya Yusuf yin baya da sauri yana sara masa Yace “General Abdulƙadir Ibrahim Barzah" sauke idanunsa yayi ƙasa ya nufi motar yaja yabar gidan da mugun gudu abinda ya sanya Yusuf yin baya cikin matuƙar tsoro yake tambayar kansa Wai wacece Maryam ne meye kuma haɗinta da General