Showing 39001 words to 42000 words out of 72723 words
ji na alkhairi ince dai sai anyi bakwai zaku tafi" murmushi Munirah tayi tace “Hajiya daga France muke fah rasuwar ce me muhimmanci amma aikin da mukeyi acan ma babba ne gobe zamu koma Lagos nan da 3 days mukeson komawa" fatan alkhairi tayi musu suka tashi suka fita yana wanka Allah ya taimaka ta samu ta fice suka nufi gidan Hajiya Ummah ƙanwar second Daddy acan suka yada zangonsu kwana ɗaya sukayi sun gama shirin tafiya sun fito suka isheshi a jikin motar da zata kaisu Kano taja ta tsaya cike da baƙin ciki bata son ko kallon fuskarsa shi kuma ta lura so yake saitayi wasan kura da mutumcinsa sannan zasu daidaita.....
_Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of payment 09013718241_
_*Oum Hairan*_
[11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*19*_
Takowa yayi gabanta daidai lokacin da wayarta ta ɗauki ruri Engineer Hussain abinda ta gani kenan taji daɗin kiran ta ɗaga fuskarta ta ɗan washe tace “Nayi kewar me kulawa dani Long time My Engineer ka manta dani" tana maganar ne da salo na cikkkakun Matan bariki basu aji duka ɗauka manyan mata. Murmushi tayi da ɗan kashe ido tace “Alrigh baby zan shigo Kano yau mu haɗu a Central dama inason me sosani hope dai ka ƙara ƙarfi baby sometime jagwalgwalani kakeyi ka tafi ka barni da ciwon mara...."
Inuwar data gani a gabanta ce ta sanya maganar maƙalewa ta ɗago a ɗan razane hannu kawai ya sanya ya cire wayar a kunnenta ya kalli number kallo na nutsuwa yayi wani murmushi data kasa gane ma'anarsa ya miƙa mata wayar yana murmushi ya juya ya shiga motarsa yajata da sauri.
Ta tsorata ainun da irin kallon da taga yayiwa number amma ranta bai kawo mata komi ba ta sauke ajiyar zuciya ta shiga motar Nura driver yajasu sai Kano suna shiga Kano taji wani shauƙi ya kamata rabonta da Kano tun ranar da Air Marshal yazo har gidansu ya karɓi Ablah shekara biyar kenan gabaɗaya sai taga Kanon ta canza mata da kwatance Nura ya kaisu cikin Nassarawa G.R.A ɗin Lugard road ya danna horn daidai gidan data basa umarnin tsayawa getman ya buɗe suka shiga Mommy ta fito kenan zata fita taji tsayawar motar ta ɗago suka haɗa idanu ta ruga da gudu suka rungume juna Mom tace “My Heart yaushe kika shigo Nigeria baki sanar dani ba kikayimin surprise irin haka dama zaki kuma shigowa Kano?"
Kwantar da kanta tayi a jikinta tace “Mommy to bagani ba na shigo" shafa kanta tayi tace “Da fita zanyi amma na fasa..." Benazir ɗin da sukaga tana shigowa itace ta dakatar da maganar tasu yayi parking ya fito ya tsaya jikin motar idanunsa cikin glass amma taji a jikinta ita yake kallo Mommy ce “Tayi baya tana cewa “Ya subhanallahi Rafi'ah Abdulƙadir nake gani meye ya gamaki da wannan shaiɗanin bawan kuma..." Takowa yayi ya iso ya rusuna da ladabi yace “barka da yini Mommy mun sameku lafiya..." Ja baya sukayi da sauri ganin yanda farin yadin dake jikinsa duk ya ɓaci da tartsatsin jini batakai da magana ba Munirah tace.
“Marshal jini a jikinka meye ya faru haka" cire glass ɗin idanunsa yayi ya ɗorawa Rafi'ah ya sanya hannu ya shafa sajensa yace “Wani bunsuru ne na kamashi yana bin wata akuya ita kuma akuyar ta kasance matar wani bunsurun shine kawai na fasa kansa saboda hakan laifine mai girma a addini da al'ada dama dokar ƙasa"
Cafkar hannunta yayi ya jata gefe ya ɗago kanta yayi ƙasa da kansa daidai fuskarsa yace “Na rantse da Allan Annabi Muhammadu ko zan rasa komai zan kashe kowa kowa ina nufin kowa Indai yayi karambanin shiga gonata auren ma an fasa Indai sai wani ya sake shiga gonata"
Sakinta yayi ya juya ya nufi motarsa ta ɗebi ƙasa ta watsa masa tace “Allah ya isansa mugu azzalumi kawai ka kasheshi Abdulƙadir ka kashe Hussain me yayi maka? Meye laifinsa don nace inasonsa"
Motarsa yaja yayi ficewarsa ta zauna a wajen ta ɗora hannu a ka ta rushe da kuka Mommy tace “Wai waya kashe?" Cikin kuka ta kwanta a kafaɗar Munirah tace “Engineer Hussain Mommy yaushe Abdulƙadir zai rage wannan muguwar zuciyar tasa ne yaushe zai rinƙa saita lissafinsa ne? Dama da gaske yake zai iya kisa?"
Miƙewa Mommy tayi tace “Dama kin shiryawa hakan ubanme ya hadaki da wannan mahaukacin Rafi'ah"
Cikin damuwa Munirah tace “Mommy Wannan mutumin fa ni tsoro yake bani kawai daga waya saiya kashe mutum shi dama haka yake anya yana Sallah?"
Miƙewa Rafi'ah tayi ta shige ciki ɗakin Mommy ta shiga ta kwanta tana kuka me ciwo da tasan Abdulƙadir kashe Hussain zaiyi Wlh da bazata ɗaga wayarsa ba shikenan ita ce sanadi? Yaushe Abdulƙadir zai daina zama matsalar rayuwarta ne anya ba shi aka rubuto mata a littafin ajali ba?
Ƙarar shigowar saƙo taji a wayarta ta dauka da sauri ta buɗe _“Duk irin rayuwar da kika zaɓa mana na karɓeta Noor idan feeling na damunki kuma bazaki aure ba why not da bazaki rinƙa nemana ba tunda Kinsan nafi kowa cancanta da samun komai a wajenki Please karki sanya na zama killer man Wlh bazan iya barin duk wanda ya nemi Keta alfarmata ba Noor...."_
Kashe wayarta tayi Munirah ta shigo ta zauna tace “meye kuma na kukan?" Tashi tayi zaune tace “Shikenan fah ya kasheshi Munirah yanada iyali fah meye Abdulƙadir yake nufi dani ne rantsuwa yakeyi saiya kashe duk wanda tsautsayi yasa ya nemi mu'amala dani kuma yimin tayin kansa yake yi dama ya kasa riƙemin mutumcina ne don nayi fushi na zama abinda na zama shima ya sake dawowa muyi rayuwar rashin kima kuma ƴaƴanmu suna gani?"
Taɓe baki tayi tace “To shine me zaki wani damu kanki don ankashe ɗan iska irin Engineer Hussain yanzu da zakije ki samu matansa murna sukeyi domin dama bai sakar musu dukiya ba dukiyarsa ta matan bariki ce ke Rafi'ah majority na maza fah haka suke ƙadangarun bariki sunfi morarsu shiyasa mata da yawa suka bijirewa aure Kinga Ni yunwa nakeji tashi muje muci abinci Mommy ta fita" miƙewa tayi suka nufi dinning suka fara cin abincin ita dai kawai juya cokalin takeyi bata iya cin abincin hawaye taketa ɗaukewa ta koma saman kujera ta kwanta Ta fara kiran wayar Yusuf kira ɗaya ya daga yace “Meyesa idan na kiraki bata shiga?" Numfashi ta sauke tace “Kana ina yanzu?" Yanayin muryarta kawai yaji yasan tana cikin damuwa yace “Yau nake shirin baro France na samu labarin kin dawo Nigeria"
“Ok in ka shigo inason ganinka don Allah"
Aje wayar tayi ta koma ta kwanta zuciyarta a cunkushe da rashin mafita zuciyarta na faɗa mata aure gabanta ya faɗi ta tashi zaune tace “Aure kuma?" Tasowa Munirah tayi ta zauna kusa da ita ta dafata tace “Damuwa matsala hawan jini ciwon zuciya duk suna cikin aure Kinga ki manta kawai Wlh da kiyi aure gara ki bashi dama abinda ya keso ya rinƙa samu Kinga bazai wani takura miki ba ke idan kika nuna masa babu komi ma fah zakiyi rayuwarki da alhazawan birni kuma shima kiyi dashi soja zama yakeyi guri ɗaya ne basai sanda ya samu hutu ba"
Miƙewa tayi ta fito harabar gidan ta nemi guri ta zauna tana karfafa zuciyarta dole tayi fito na fito da wannan mulkin mallakar ta Abdulƙadir ya fahimci ta daɗe da daina tsoronsa tun tana sakarya kafin tasan ƴancinta, takurewa tayi ta kwantar da kanta kan kujera siraran hawaye suka fara zurarowa a kwarmin idanunta cin mutuncin da ta kasa mantawa dashi kuma ta kasa yafeshi yana dawo mata.
*FLASH BACK AGAIN*
Tureshi tayi ta kasa ya maƙaleta a jikinsa sosai yana shafa bayanta tare da bin inda shatin belt ɗin ya tara mata jini da hannunsa ɗumin ruwa taji a tsakiyar kanta wanda yasata ɗagowa idanunsa ta gani a lumshe hawaye na zubowa tayi saurin kai hannunta ta share masa ya buɗesu akanta suka kuma rungume juna ya kama shassheƙar kuka yace “Na rasa a cikin lokutan meyesa nake kasa uzuri wa rayuwata Rafi'ah na daɗe da amincewa ke rayuwata ce don Allah kiyi hƙr Wlh da gaske nake ƙaunarki wai meye ma ya dawo da Bilkisu Gidannan ne muje ciki tabar miki gidanki ko?" Girgiza masa kai tayi tace “kawai tabarmin ɗakina ta koma ɓangaren baki Noor zuciyata zata buga idan muna clear da ita tanajin abinda nakeji akanka kuma tana kallona Ni na hanata cika burinta na samunka" da sauri ya rufe mata baki yace “Bafa ke bace kawai dama Allah ya rubuta ni nakine ke kaɗai shine kawai"
Ɗagata yayi cak kamar wata baby suka shiga ciki har ɗakinsa ya shiga bathroom ya haɗa mata ruwa da kansa ya tayata gasa jikinta ya ɗauki wani treating spray ya fesa mata duk gurin da ya tara jinin ya rinƙa binta da tausa yana shafa jikinta zuwa ƙasan breast ɗinta yana sunsunarta ta janye ya riƙota yana lumshe idanu ya kama hannunta ya ɗora saman dick ɗinsa yace “Taimako Noor karta tsinke kinji numfashi takeyi" noƙe kafaɗa tayi ta miƙe tace “Ni banaso jikina ciwo yakeyi" to dake yasan laifinsa ne bai matsa mata ba ya kwanta kawai a gadon ya zare wandonsa yana shafa abinsa da kansa ta miƙe sosai sai sheƙi takeyi tana ɗaukar ido gashi sai wani licking kan kaciyarsa yakeyi hakan yayi mugun sanyata a yanayi ta fara jin feeling na sauko mata Shikashikan sha'awarta na motsawa ta fara mammatse ƙafa ta basar abinta a saman stool ɗin amma tana satar kallonsa yanda yaketa mulmula kaciyar tasa yana nishi yana sauke ajiyar zuciya batasan sanda ta matsa ta sanya hannu ta fara tayashi ba.
Ya saƙalota da sauri ya ɗorata samansa ya fara kiciniyar danna mata aliyar a cikin jikinta ta ɗauke numfashinta saboda ta kasa sabawa da shigarsa jikinta duk sanda zai shiga sai taji a jikinta kafin ya daidaita su fara samun nutsuwa.
Yau jarabar tasa ta gaske ce tasa gama daidaituwa a kansa yaji lumtsum ya saki wani ihu da Saida tayi saurin ɗora bakinta a nasa tunda gidan basu kaɗai bane dama kuma gashi ɗakunan maƙotakar juna sukeyi, ashe tun shigowarsu Billy take labe tana kallonsu tana haɗiyar takaici ba iyanan taso abin ya tsaya ba maimakon haka sai kawai ta jiyoshi yana nishi yana ihu yana zubawa matarsa kirari da godiya.
Bayan lafawar komai ne sukayi wanka yanata nannan da matarsa da ɗansa suka fito suna fitowa ya ƙwanƙwasa dakin Rafi'ah Bilkisu da take zaune saman stool taci kuka ta ƙoshi duk irin haɗuwarta da ɗaukar wankanta a cikin satin nan Abdulƙadir yaƙi ko kallonta nasara ɗaya da tayi itace da yake biyewa duk abinda tace iya nan aikinta yaci.
Buɗewa tayi tana yatsina yace “Kinsan dai matar gidan ta dawo ko?" Wani kallon raini tayi masa bai kula kallonta ba yace “ki ɗauke duk wani abu da yake naki ki koma ɓangaren baƙi a tsarin gidana kosu Salmah bssuda guri a cikin gidana"
Tsalle tayi tace “Haba Ya Abdu gsky a'a nikam nan nakeso kusa dakai kuma ai na faɗa maka...." Figota yayi ya cillata parlo ya nuna mata hanyar fita yace “I say get out for my house Bilkisu nace ki ficemin daga gida kinzo kina neman haifarmin da matsala da iyalina dama Saida Ya Hajja tace bata yarda ki zauna damu ba ki fita kafin na nakasaki"
Sumsum ta miƙe ta fara tattare kayanta ta ɗauki hanyar fita Rafi'ah dake zaune bata ko kalleta ba da gaske yau takejin tsanar Bilkisu ƙiri ƙiri tayi mata sharri ta haɗata da mijinta........
_Ina ƴan kasuwa ina ƴan gayu Ina iyayen adashi? ina caterers kichen Duk ku matso_
_kusa....kunason a tallata maku hajojinku? kofa a buɗe take🫴Kuyi magana da Oum Hairan 09013718241 za ta tallata maku hajarku ku samu tururuwar customers cikin kudi ƙalilan har kullum dai karku manta mai talla shi ke da riba_
Bonus👇🏼
Send your Payment via this account
3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank
Shaidar biyanki ta wannan Number
09013718241
Ko Katin mtn
Still ta wannan Number 09013718241
*Oum Hairan*
[11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
_(Emotional Erotic romance and bad destiny)_
_*Bonus Page 20*_
*ANNOUNCEMENT*
*MY LUVS FANS KAMAR YANDA KUKA GANI A SAMA YAU SANARWA NAKEYI DA RAUNANNIYAR MURYA TA TAKAICI😭*
*INA BAƘIN CIKIN SANAR DAKU WHATSAPP SUNYI BANNING ASALIN ACCT ƊINA DA KUKA SANI SHEKARA DA SHEKARU WATO WANNAN NUMBER👇🏼*
*09013718241*
*WANNAN DALILIN YASA NA CANZA ZUWA WANNAN NUMBER*
👇🏼
*09031307566*
*YANZU A WANNAN NUMBER ZAKU SAMI OUM HAIRAN KAI TSAYE*
*09031307566*
*SANNAN AKWAI WAƊANDA SUKEYA TUROMIN DA KUƊIN LITTAFI YAU ZASUGA TUM KARFE ƊAYA BANA ONLINE TO BA ONLINE NE BANA KAI BA KATSE IGIYAR SADARWA* *SUKAYI TSAKANINMU DON HAKA KUYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 09031307566: KU TURAMIN PROOF OF PAYMENT ƊINKU NA YAU ZAN DUBA INSHA ALLAHU.*
*NA GODE TAKU HAR KULLUM👇🏼*
*Don biyan kuɗin karatunku nrml 300 VIP 600 special 1k chat me for new number:-09031307566*
Tunda Billy tabar Gidannan basu ƙara zaman lafiya ba kullum maimakon abu yayi sauƙi sai gaba ma da yake yi rashin mutumcinsa kamar ana ƙara masa babban abinda ke ɗaga mata hankali yanda lokaci guda ya daina kulata ko ɗakinsa taje yanda suka kwanta haka zasu tashi baya sauraronta wannan abu ya dameta sosai lokacin data yanke shawarar yi masa magana batayi tunanin maganar ƙarin ɓaraka bace ta sameshi a ɗaki lokacin watansu uku a haka yana zaune yana danna system ta zauna a gefensa ta zaunar da Hisham yana wasansa sun jima a haka sannan ya ɗago ya dubeta yace “Ya'akayi?" Ƙasa tayi da kanta yaudai tayi niyyar cire kunya tayi masa magana ko Allah zaisa ya fahimceta" “Uhm dama AbNoor...." Rufe laptop ɗin yayi ya mayar da hankalinsa kanta yace “Dama me?" Saki nutsuwa tayi taci gaba da cewa “Zuwa nayi naji laifina AbNoor ko wani abu nayi maka kakemin wannan hukuncin ina rokon alfarmar kayi hƙr ina azabtuwa sosai kaine ka horani da yanayinka Saida na horu kuma ka janye min Please Meye matsalar ne?"
Zuba mata idanu yayi kamar bazaiyi magana ba can ya dafa cinyarta yace “Shine kikazo kika titsiyeni don kiji laifinki? Ok kin shirya jin laifin naki?" Jinjina kai tayi ya murmusa yace “Ok Rafi'ah rashin daɗi!...." Da sauri ta kalleshi numfashinta na neman ɗaukewa ya miƙe yace “shine kawai matsalarki kwata² kin daina yimin daɗi bakya gamsar dani cinki nakeyi kamar inacin totuwa Rafi'ah babu wani armashi a jikinki komai ya ƙare so kawai ki nemi magani"
Yana gama faɗa mata wannan mugayen kalmomin ya shige bathroom ya barta tsaye cikin muguwar mutuwar jiki da tashin hankali bata taɓa tunanin wannan labarin zai bata ba, bata da daɗi? To yaushe ta zama haka yaushe ya daina yi mata ihun daɗi?
Juyawa yayi jikinta a mace babu wata kuzari hawaye na ɗiga a idanunta ta koma ɗakinta ta zauna ta rasa meye yakewa rayuwarta daɗi tana rungume da ɗanta tana kuka me tsuma zuciya har ta samu bacci ya ɗauketa.
Washegari da zai fita bai nemeta ba a ƙofar kitchen suka haɗu ta gaisheshi ya daga mata hannu, yana fita ta fita shagonta dake sunada gyaran wata amarya yini sur sannan ta koma gida ta gama abinda ya kamata tayi wanka tayiwa Hisham suka kunna kallo suna tsaka da kallon taji tsayawar motarsa duk da cewar zuciyarta babu daɗi yau haka ta yini hakan bai hanata buɗe ƙofa da nufin taroshi ba saidai me ganin bashi kaɗai bane yasata ɗan dakatawa har zuwa sanda ya ƙaraso suka dubi juna ya karɓi Hisham yana binta da kallo ganin Bilkisu take kallo inda ya kalli Billy yaga yanda take yi masa Rafi'an murmushi ya shige ciki abinsa Billy ta dafata suka dubi juna zuciyar Rafi'ah ta tsaya cak da aiki na ƴan mintina can ta tsinkayo Muryar Billy na cewa.
To ya kikaga sabon shirin nawa ne ƴar karuwa dama ita duniya ai juyin wainar Lami ne yanzu wasan namu zai fara zaki fahimci kuskurenki Ne da kika ratso sashi na miji ki ne tabbas amma zai zama sarrafashi ya gagareki saiya zame miki abin marmari domin ganinsa ma saiya gagareki Rafi'ah don shi na baro Maiduguri da dukkan shiri na don ina sonsa kuma zan rayu dashi ko ba aure"
Ciki tayi ta barta tsaye da sakakken leɓe tana ta'ajibin wannan al'amari daƙyar taja ƙafafunta ta shiga ciki ta nufi kitchen ta haɗa abincinsa ta ɗauka ta nufi saman dashi tunda yanzu sai yaga dama yake zaman parlourn yana tsaye jikin mirror ta ajiye tace “Sannu da dawowa AbNoor" matsawa yayi ya ɗagota ya ɗora haɓarsa saman kanta tare da shigar da ita jikinsa sosai ya mannata da jikinsa ya sauke ajiyar zuciya yace “I really miss your Noor..."
Hawaye ta ɗauke daga idanunsa ta kwantar da kanta a kafaɗarsa tare da jan ajiyar zuciya tace “Amma AbNoor..." Rufe mata baki yayi yace “Abba ne yace ta dawo Gidannan saboda a can ɗin yawon iskanci takeyi Noor nima banason zamanta a Gidannan amma muyi haƙuri saura wata huɗu ta gama service ɗin" bata kuma cewa komai ba ya zaunar da ita yace ta bashi abinci haka ta rinƙa ciyar dashi Saida ya ƙoshi ta ɗebe kayan ta fita dasu sannan ta tafi ɗakinta tayi shirin kwanciya ta kwanta.
Baccinta yayi nisa taji wayarta tana Ring ta lalubota ta danna batare data duba number ba taji muryarsa can ƙasa yace “Zo mana" ware idanunta tayi ta duba agogo 1:20am tayi kamar zatayi magana sai kuma ta fasa ta miƙe ta fito ta buɗe nasa ɗakin yana zaune kan sallaya ta isa gareshi ta rusuna tace “Gani" zubanta ƙananun idanunsa yayi can yaja numfashi yace “Hakan yayi miki kenan" sunkuyar dakai tayi tace “Ya zanyi maka AbNoor" miƙewa yayi ya cire rigarsa ya rataye a rack ɗin dake cikin wardrobe ɗin ya juyo ya ɗagota ya zaunar da ita a gadon ya fice ya ɗauko Hisham ya sashi a gadonsa ya kashe musu dogon haske ya kunna musu ƙarami ya kwanta yana janyota jikinsa ta janye ya cafkota da sauri yace “bari mana Noor" cikin hassala tace “Yayi wuri AbNoor yau ka sanar dani matsalata kuma yau ka nemeni banida daɗi salam nake na daina gamsar dakai dame zan kashe maka