Showing 69001 words to 69951 words out of 69951 words
baya idanunsa na firfitowa wanda suka bayyanar da tsoronsu a fili muraran.
"Sury miya kawoki nan? Ina Meerah? Ina aka kai min Matana!?"
Sune tambayoyi uku a jere daya jefa mata lokaci daya bakinsa na rawa.
Wani irin murmushi sury ta saki tana gyara zamanta tare da duban shi kaɗan, sai kuma tadan shiga jujjuya idonta tana faɗin. "Uyummm wacce mata kuma kake da ita bayin Ni! SURAYYERH MOUSSA CANJI?"
A matuƙar tsawace Salman yace.
"Malama ina magana kina maida min amsa zaki buɗe baki ki bani ina matana? Ina meerah ɗina take?"
Wata shegiyar dariya sury ta sake saki irin ta rainin hankalin nan sai kuma ta mike tsaye tana ɗan juyi a gaban sa. "Yanzu dame wannan kodaddiyar yarinyar ta fini?, Kyau?, Dirin jiki?, Ko kuma wayewa eyeeee Salman?, Ka faɗamin ka bude baki kamin magana"
Wani irin kwafka yakai mata yana damkar wuyanta cikin tsantsan ɓacin rai ya furta .
"Tambaya ta karshe ina meerah ɗina take? Wllh³ sau uku kenan idan har baki bani amsana na rantse saina rabaki da numfashin ki sury"
Tari ta shiga da kakari da hannu ta masa alamar ya sauke ta zata yimay bayani. Sakinta yayi sai gata dagwash a kasan tiles ɗin dakin tari ta shiga yi tana rike wuyanta har saida numfashin ta ya ɗan dawo daidai. Cikin muryan daya jigata ta soma d fadin.
"Wllh ³ Dani aka daura maka aure ta hanyar sanja sunan meerah da Mommah tasa akayi a masallacin! Babu wanda yasan yanda akayi sai a wurin fadar sunan amarya kowa yaji bada meerah aka daura maba tunda Mommah ta rantse dama tace Wllh wannan auren naka da meerah ba a isa anyi saba sai idan bata numfashi, shine ta rufe bakin kowa har aka daura auren babu wand ya lura daba daidai aka daura ba Ata danginmu sai daga dangin amaryar ne suka farga, dama daurin auren biyune a lokaci guda Shine shine shineeeee...........
Ƙasa ƙara sawa tayi sakamakon uwar shaƙar da Salman ya mata, cikin huci da tafarfasar zuciya ya ke faɗin.
"Wllh yau saina kashe ki a wurin nan kafin naje ka uwar taki dama duk wani shegen daya wuce gaba wajen tarwatsa min farin ciki na, Wllh saina nuna muku kalar zallar haukar dana iya. Saina nuna muku Ni rikakken Mahaukacine inda akan meerah ne, saina tada hankalin kowa kafin naga shegen madaurin auren da idonsa baya gani na karasa lalata masa shi ta hanyar kwakule sa tunda baya da wani amfani"
Numfashin tane ya fara seezing amma duk da haka cikin karfin hali take faɗin ya tsaya ta karasa faɗa mar komai amma ina Salman yayi riga da yayi nisan da baya jin kira, domin baya cikin duniyar mutane ya tafiyar sa irin tasu duniyar ta zararru.
"Zaki faɗamin ina meerah take ne kai tsaye ko sai na karasa kashe ki na bisne gawarki a cikin wannan ɗakin?"
Cikin muryan da ko fita bayayi sosae ta shiga faɗin
"Tana wata duniyar ta daban! Ta maka nisan dako hange daga nesa ba zaka iya mata dan an riga an daura mata aure d dh daaaaa.......
sai kuma ta tafi gaba daya luuuuuuu tana zubewa a jikinsa yarabbbbb..
★_ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH 🙏 🙏!!! Anan zamu dakata a book One na wannan littafi mai suna MIKIYA sai kuma Allah ya haɗamu da masu rabo a book two_
★Tofa masu karatu yaya take ne?.
★Mike shirin faruwa?.
★Ina Meerah amarya?.
★Mi kalaman sury suke nufi?
★Shin da waye aka ɗaura wa meerah aure?
★Waye AK?
★Miye haɗin Nigeria da kuma KUWAIT ?
★Tofa wata daban su waye KAMAAL da kuwa MARRIYERTOU?
★Magana fa ake ta an kawo amarya meerah ta rikiɗe ta koma sury. Taya taya ya hakan ta faru?
★ANNE ZATA SAN ASALINTA?
★SHIN MIYA KAWO MADINAH?
_★Hhhhh masu karatu akwaifa gurmi. Gurmi gagarumi ma kuwa na musamman. Dan littafin nan ɗauke yake da nasa salon shima. Hargitsi da cakwakiyar dake cikinsa kuwa. Hhhhumm ba'a magana, dan bama mu fara komai ba sai a book 2 bamu ko tsoma kafa ba a cikin masarautar Kuwait ko nace EMAAR's_
_★Kai kar dai na cikaku da surutu ku shirya kawai tsaff domin warware muku zare da abawar dake cakude cikin wannan littafin_
_Duk zamu samu amsoshin wad'annan tambaya idan mun shiga book 2 da yardar Allah. Nan muka kawo k'arshen BOOK 1 NA MIKIYA Wanda basu biya ba su hanzarta don kar ayi tafiyar babu su littafin MIKIYA Naira 500 ne kacal babu yawa_
_Ga duk mai son biya zai tuntub'eni a wannan number_
👇
08104493215
Wanda suke sun biya zasu turo kuɗin su cikin wannan asusun bankin
👇
3206656358
Maryam Nasiru
First Bank
A turo shedar biya ta wannan number
08104493215
*_Kardai ku manta this one ma is not for free zaku Antayo darinku biyar ta Asusun banki na 3206656358 Maryam Nasiru first Bank ko katin mtn ta wannan number 08104493215 vip suma is 700 kamar yanda kuka sani masoya I no kuna bani goyon baya fiye da yanda nake tunani don haka ina ma kowa fatan Alkhairi don haka kar ku tsaya jiran ayi posting a sato muku na BABA NA BATI ku Antayo kuɗin ku karanta Cikin farin ciki da salama yanda kuke so sai najiku masoya karku sake ayi tafiyar PART 2 na MIKIYA BA TARE DAKE BA HAJIYATA by AMMEY'N LAYLERH'NKU me ƘAUNAR KU FAKA FAKA_*
*Byeeeeeeeee my Re@l f@ns sai mun sake haduwa a cikin PART 2 gamai Rabo. Dan koda kuɗinka Saida rabonka littafin MIKIYA ba hhhhhhhhhhh To ai shikenan sai a gimtse koooo? Ko zamu dana rihazal ne na littafin SANYI YA HAIFI WUTA _PRINCE SAPWAN_ kenan ba hhhhhhhhh
A gimtse kawai baaaaa.