Showing 45001 words to 48000 words out of 84387 words

Chapter 16 - ABRAHAM complete Hausa novel

09 Dec 2024

28141

yake da lafiya bane, ganin zata bata lokacin ta yasa ta dauke kanta daga garesa.



Bincike ta shiga Yi a dakin, gabadaya ta birkita dakin, mukullan motar sa duka ta kwashe, sannan ta fara Neman dukkanin takardun company'n sa Amma bata gani ba, haka ATM cards din sa, domin ta San pin din sa kasancewar ya bata dukkanin wata yarda a matsayin mahaifiyar sa.



Numfashi ta shiga saukewa kamar wacce tseren gudu, saboda zirga-zirgan da ta Yi a dakin, kallon dakin take tana Neman Ina Zata samu takardun sa domin yafi komai muhimmanci cikin kadarorin sa, kallon ta ta Kai inda Abraham ke zauna ta watsa masa Wani kallon tsana, tayi mugun tsanar sa fiye da baya, domin shi kadai ke bata ciwon Kai, a yanzu tunanin kashe shi ba tare da Wani tsafi ba take tunani, Amma abin da kamar wuya, domin Abraham Wani irin powerful halitta ne, kashe shi kuma ba Abu bane Mai sauki duk da kasancewar sa a zaune kan keken guragu, haka Allah ya hallice shi gifted ne.


Kamar guguwa haka ta bar dakin fuuu da mukullan motocin, tana Jin haushin rashin ganin takardun sa...



A hankali Abraham ya shiga Bude idanun sa da suka Sanja launi saboda fushi da karyewan zuciya, mummy'n sa yake gani ta Sanja ta zama wata muguwar hallita, dama haka take duk tsahon shekarun Nan Amma ya kasa gane hakan...



Killer smile yayi Mai tattare da ciwo Yana cije labban'sa masu taushi, a hankali ya ga an turo kofar, dago Kansa yayi ya kalli Mai shigowar, ajiyar zuciya yayi ganin wacce ta shigo.





Share fisabilillah

Comment for more typing....



('NoorEemaan('
07082281566




I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
[10/13, 12:18 PM] =ؖ?NoorEemaan=ؖ?: ABRAHAM

*First edition*



https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din





*WATTPAD*
@NoorEemaan




Chapter 49-50


*AYSHA*
Kallon dakin take ganin yadda ya hargitse ya tabattar mata da cewa an shigo dakin, amma bata ko yi magana ba ta shiga gyarawa, domin tambayar waya shigo ba hurumin ta bane.





Abraham kuwa zuba mata sexy eyes din sa yayi, Ya kuma fahimci abinda ke ranta, Amma Bai yi magana ba, tana cikin gyaran ne taji keypad dinta na ringing, sai a lokacin ta tuna cewa wayar na dakin Abraham, bata dauka ba, cikin sauri ta nufi Wajen wayar domin tana da tabbacin Inna ce, domin idan ma ba ita bace toh anty Bintu ce domin su kadai ke da numbern ta.




Tana dubawa kuwa ta ga Innar ce, cikin sauri ta yi picking Hadi da sawa a handsfree
"Ammuh!"
"Ammuh!!"
Muryan su Anwar ta cika wayar basu ma bari Inna tayi magana ba, siririyar dariya Aisha ta saki, hakan ya saka Abraham dagowa ya kalle ta, domin yau ne karon farko Daya ji dariyar ta haka, da alama tana matukar kaunar y'ay'an ta ya aiyana a ransa.
Tuno Nonye da cikin ta yasa ya hadiyi Wani abu Mai daci a ransa, yasan cewa da ace tana raye da yanzu yar su ko dan su tayi wayo, Jin muryoyin yaran yasa Wani mugun so y'ay'a da sha'awar su ya kama shi...



"Ammar! Anwar!!" Ku bari mu gaisa da Inna ko"

"Ammar!"


Abraham ya kira sunan da harshen sa na yan Igbo, tabbas wanna sunan yaji a bakin Aysha a ranar da ta fara shigowa dakin sa, a kuma duk lokacin da ta kira sunan sai zuciyar sa ta buga, me Hakan ke nufi kenan? Ya Yi wa Kansa tambayar da bai da amsar shi.


"Assalamualaikum, Innata! Ina kwana"

"Lafiya lou diyar albarka, yakike ya aikin?"

"Alhamdulillah Inna, fatan Babu wata matsala?"


"Alhamdulillah Babu komai, ya Mai jikin?"


Dan satar kallon Abraham tayi suka hada ido, saurin dauke kanta tayi kana tace "da sauki Inna"


"Masha Allah, toh Allah ya bashi lafiya, ki mai sannu"

"Toh inna"

"Yawwa, ga yaran ki ku gaisa, sannan ki dage dayi masa rubutun Nan da bashi maganin kinji ko" Inna ta fada daga dayan bangaren tana ajiye wayar gaban su Anwar domin raba rigima, saboda matuk'ar ta bawa Daya waya toh akwai rigima kenan...


"Toh Inna nagode, Yaran albarka, kun tashi lafiya?"


Hada Baki suka Yi wurin amsawa, "lafiya kalau Ammuh!" Nan suka shiga bata labari tana biye musu har kudin Inna ya kare, ba Dan sun so ba suka hakura.



Farinciki ne ya cika zuciyar Aysha Jin muryoyin yaran ta, ajiyar zuciya ta sauke murmushi dauke kan fuskar ta, sosai take kaunar su Anwar a ranta, domin kallon y'ay'a take musu da kuma kanne da bata dasu, ta dago kanta kenan taga sun hada ido, sauke kanta tayi kasa tace
"hmmm... Inna tace na Maka ya ji...." Sai kuma tayi shiru tuno cewa ba fahimtar abinda tace zai Yi ba, Abu mai sauki kawai ta dauki biro ta memo din shi ta rubuta, sannan ta hada da wayar sa dake gefen gado ta mika masa, domin sakon Inna ne dolen ta ta isar masa.



Karba yayi ya shiga app dinan mai fassara kalmomi daga Hausa izuwa turanci.


Amsar da app din ya bashi ya kura wa ido, ashe matar da bata San ko shi wane ne ba ta damu da sanin lafiyar sa haka? Amma wacce ya dauka a matsayin mahaifiya bata ko damu da lafiya da lafiyar sa ba, bama ta kaunar ganin sa a doran kasa, ashe Aysha ta dauki shi da muhimmanci har ta sanar da mahaifiyar ta rashin lafiyar sa.

"Oh God! This people are damn amazing" ya fada a ransa cikin yabon kyawun halayen su.

Dagowa yayi ya sakar mata murmushin sa mai kyau domin yaji Dadi har ransa da kulawar Inna garesa, itama murmushi tayi kana ta bar dakin.




Da misalin karfe uku na yamma madam Gloria ta fito daga gidan,, sai dai bata dauki mota ba, a bakin gate ta tsaya bayan ta fito kana ta saki murmushin mugunta a Fili tace "wanna karon ba za ka Sha ba, duk taurin ranka dole ne ka mutu a duk lokacin Dana dawo, domin a mugun shirye nake yanzu"



"Bayan kwana uku*

Cikin kwanakin Nan Abraham na Jin sanje-sanje a jikin sa, domin sosai Aysha ke kokari safe, rana, dare wurin bashi magani da rubutu.

Ranar daya cika kwana bakwai da fara Shan magani Abraham yaji kamar an yaye masa ciwon cikin Nan, sannan ko da ya Dan motsa jikin sa baya Jin zafi kamar da, tamk'ar an dauke masa dutse daga kan cikin na sa haka yake jin shi qwanin Dadi, duk da Bai gwada mikewa ba, Amma tabbas farinciki ya cika zuciyar sa, domin tunda yaci gubar Nan Bai kara lafiya irin na yau ba, dama daurewa ciwon kawai yake.



A kuma daidai lokacin ne Aysha ta shiga dakin ta domin yin sallar magriba... sai a sannan Abraham ya gwada mikewa, iKon Allah buwayi gagara misali, kamar almara lo magic haka ya mike.



"Thank you Jesus Christ" shine kalmar daya fara fita a bakin sa, yayin da husky voice dinsa ke bayyana tarin farincikin sa.


Taku uku yayi, ya sake dawowa gaban well chair din sa, kamar karamin yaro haka ya fada kan gado ya dunkule hannun sa yace "yes! Am back on my feet, Jehovah thank you, oh Lord! Thank you" Ya ma rasa kalmar da zan fada saboda tarin farinciki, gaban gadon ya dawo yayi kneel down worship song na christian ya shiga Yi kana ya Dora da addu'a, bayan ya gama ya mike ya shige toilet, domin tsaftace jikin sa.





AYSHA
Bayan ta iddar da sallah ta sauko kasa domin karasa musu abincin dare, yau kam ta makara bata gama da wuri ba, Allah ya taimake ta Madam Gloria bata nan, da ta banu a hannun ta yau.


Sai da ta sake daukar wasu mintuna ashirin a kitchen din sannan ta gama, had'add'en spaghetti


Sam bata lura Babu shi kan wheelchair din sa ba, sai da ta ajiye abincin a centre table kana ta dago kanta taga wayam Babu shi...


Gabanta ne ya fadi ganin Babu shi kan kujerar sa, "toh Ina ya tafi?" Ta San dai ba tafiya yake ba bare tace ko Wani waje ya tafi, gabadaya k'wak'walwarta ya toshe, hawaye suka cika idanun ta, kamar status haka ta tsaya bata motsa ba.

Wani sanyayyar kamshi taji ya bugi hanci ta, hakan yasa ta waiwaya da sauri, fidda manyan zararran idanunta tayi waje, cikin zallan mamaki da al'ajabi sak'amak'on abinda ta gani.






_hey fans! Hope you all enjoyed this episode? let me know In your comment_




Share fisabilillah

Comment



('NoorEemaan('
07082281566



I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.

*???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
[10/13, 12:30 PM] =ؖ?NoorEemaan=ؖ?: ABRAHAM

*First edition*




*WATTPAD*
@NoorEemaan




https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da facebook su yi join ta wanna link din.




*Powerful Dua Please Don't Ignore Or Skip*

Ya ubangiji Kaine kake azurtawa ka azurtamu da rabo Mai albarka, ka yafe mana ya ubangiji, ka haskaka zukatanmu da alkhairi ka biya bukatunmu na alkhairi kasa mu cika da kyau da lmani, ya ubangiji ka tsare mu daga aikata barna da aikin dana sani ka tsaremu daga saba maka ya ubangiji, kasa mufi karfin zuciyoyinmu da kuma sharrin shaidan, ya ubangiji ka tsaremu daga biyewa zuciya ka rabamu da aikin dana sani ka sanya mana tausayi da juriya da hak'uri a zuciyoyinmu.
?a ubangiji duk Mai neman haihuwa da Mai bukatar aure darajar wannan watan Mai albarka ka biya wa kowa bukatar shi ta alkhairi, ya Allah Wandanda suke da auren ka zaunar dasu lafiya, ka basu farin ciki da yiwa junansu adalci tare da rike Amana da kuma biyan hakkin aure dake kansu, ya ubangiji ka karemu, ka yafe mana ka yi mana arziki ka mana budi mafi alkhairi a rayuwar mu ka yafe mana, ka sanyaya zuciyoyinmu ka rabamu da aikin dana sani, ya ubangiji ka biyawa kowa bukatar shi ta alkhairi.




Chapter 51-52

Abraham tsaye kan kafafun sa cikin shigar kananun kaya Yana kallon ta fuskar sa a sake, ja baya ta shiga yi, ta kasa yarda cewa Wanda ta bari kan keken guragu ne mintuna kadan da suka shude ne ke tsaye yanzu kan kafafun sa yanzu, ganin kamar da tsoro a tare da ita yasa Abraham zama a bakin gado, dama kafar sa bata gama kwari ba saboda watanin Daya diba a zaune bai taka ba.

"Da gaske shine ko kuma gizo idanuna ke mun? Ya rabb!" Ta fada a bayyana tana sulale kasa, sai kuma ta saka kuka, Wanda na zallan farinciki ne, tabbas tayi masa murnan samun lafiya, Amma har yanzu al'ajabi da mamaki bai sake ta ba, domin ba ta taba tunanin ko kawo wa a ranta cewa zai warke Nan kusa ba.


Jin kukan ta yasa shi dago Kansa da sauri, mamaki yake meya sa ta kuka haka all of a sudden, tabbas ba ta cancanci kuka ba a yanzu da yake da damar ba ta hakuri ba, domin ita din haske ce cikin rayuwar sa, sannan Mai zuciyar taimako, bai taba zama da mace Mai kyawun hali kamar ta ba, duk da karancin shekarun ta. Hakika bazai taba manta alkhairi ta gareshi ba, so yake yayi magana, amma rashin jin yaren juna yasa shi kasa yin maganar da ya yi niyya.



"Shhhh!" Yace yana dora hannun sa kan lips din sa, yayin da ya kura mata sexy eyes din sa.

Shiru tayi kamar ruwa ya cinye ta, cikin sanyi da calm voice yace "is alright, stop crying ok?"


Duk da bata fahimci abinda yace ba, haka ta shiga daga masa Kai da sauri...


"Good girl"
yace Yana Dan sakar mata murmushin sa Mai kyau, Dadi taji a ranta, Hakan yasa ita ma ta mayar masa da martani, littafin da suke yiwa juna magana ta dauko kana ta rubuta "na Maka murna yallabai da dawowa kan kafafun ka, Allah ya kara lafiya, ya kuma tsare gaba"


Tana gamawa ta ajiye a kusa dashi kana ta fita daga dakin cikin takun nutsuwarta, da kallo ya bita har ta fita kana ya dawo da idanun sa kan takardun bayan ya shiga app dinan ya Yi typing, fassasar abinda ta rubuta da turanci ya fito...


Sau uku Yana karanta rubutun kana ya yi murmushi, ya kuma ji dadi a ransa, saboda shi mutum ne dake matuk'ar son a nuna masa kulawa, ajiye takardan yayi sannan ya mike ya fice daga gidan gabadaya, duk da cewa dare yayi Amma Yana son fita ya tattaka kafar sa, bayan ya fito ya hadu da Mai gadi, zaune a bakin aikin sa...



Hannu Abraham ya daga wa Mai gadi ganin irin kallon da yake masa, Mai gadi kuwa cikin sauri ya nufo shi da cikin zallan mamaki da farinciki, sai da yazo daidai gaban sa ya ja ya tsaya sannan ya dan taba shi yace "ya salamullahi! ashe kai din ne da gaske oga, ba shakka Babu abinda ya gagari ubangiji, gaskiya oga I dey happy for you well well, Kai congrats, congrats Mai gidana" ya karasa cikin gurbatacciyar turancin sa.




Murmushi Abraham yayi, kana yace "Thank you" sannan ya fita ta karamin gate, ganin shi a waje yaji Wani yanayi Mai Dadi na ratsa shi, domim robon shi da waje har ya manta, sosai zuciyar sa ke cike da farinciki.


Mai gadi na kiran "oga ba zaka fita a mota ba?" Amma bai samu amsa ba, domin yallabai Abraham har ya gama ficewa.



Tafiya ya cigaba da yi a hankali cikin nishadi har yazo babban titi, sannan ya samu mai Keke napep ya tara ya shiga.


Supermarket dake kan hanyar da suka dauka ya sauka, ya biya mai dan sahu sannan ya shiga ciki, abubuwan amfanin sa da babu ya Siya, domin yana Shirin yin shopping ne dama ya ji gubar nan, har ya nufi wurin biya sai kuma ya dago da baya, haka kawai ya ga ta cancanci ya Yi mata shopping ita ma, duk da Bai San abubuwan da take so ba.

Man shafawa, shower gel, Dan karamin makeup kit da kuma ice cream babban roba ya daukar mata, yayi transfer kasancewar Babu ATM cards dinsa a tare da shi, bayan ya fito yaga a Wajen supermarket din ana siyar da gashashen kifi ya siyi Leda biyu, sannan ya kara tarar Mai Keke napep ya hau, inda tafiyar mintuna goma Sha biyar ne suka kawo shi kofar gida, Dari biyar din da ta rage a aljihun wandon sa ya bawa Mai napep kana ya shiga gida, Yana Jin Mai Keke na masa godiya domin ka'idar kudin sa 300 ne.



Mai gadi ya mika wa Leda Daya na kifi inda ya dinga Yi masa godiya, Amma Abraham Bai ko juyo ba, domin shi mutum ne da Bai son yayi abu a dinga Yi masa godiya.



Bayan ya shiga general falo, ko ina shiru babu motsin komai sai na Karan AC, sai kuma TV dake aiki shi kadai, remote ya dauka ya kashe Tv'n sannan ya fara hawa step case domin isa dakin sa.


Da shigar sa dakin sa kuwa ya ajiye kayan duka kan gado kana ya shiga toilet ya sake watsa ruwa yayi brush, sannan ya fito ya shirya cikin pyjamas blue black ya fesa body spray kana ya zauna a bakin gado, nannauyyar ajiyar zuciya ya sauke, yana kara gode wa Allah a ransa, hakika duk wanda yake da cikakkiyar lafiya ya dinga godewa Allah kullum, komai Taulacin sa kuwa, domin gashi Yana da Arziki da dukkanin ababen more rayuwa, Amma baya Jin dadin su saboda tafiyar da baya iyawa.

" Thank you lord, Thank you jesus!" Abraham yace a hankali.

Idanun sa ne ya sauka kan abincin da Aysha ta shirya masa, dan yamutsa fuska yayi, cikin sa dake lafe masu dauke da manya-manyan six packs ya shiga shafawa a hankali, k'watak'wata baya Jin yunwa, domin farinciki daya cika zuciyar sa.



Kallon ledojin daya shigo dasu yayi, ganin bata shigo ba yasa shi kwashe siyayyar daya Yi mata ya nufi dakin ta, ?wan?wansawa yayi ba tare da kuma ya Jira ta bashi izinin shigowa ba ya tura kofar ciki...


Zaune ya hangon ta kan sallaya, hannun ta a sama tana addu'a, yayin fuskar ta ya nuna farinciki, ta burge shi kwarai, musamman kwayar idanunta fare kal da suke kallon sama, sannan yanda ta bawa addnin ta muhimmanci ya burge shi ainun, domin ko kallon inda take Bai yi ba, bare ta damu da wanda ya shigo, addu'ar ta ta cigaba da yi, duk da cewa taji shigowar shi, janye idanun sa yayi kana ya ajiye ledojin ya fita...




*30Minutes later*
A hankali Aysha ta shiga cire hijab dinta, tana sakin murmurshi, Dadi sosai take ji ganin Abraham ya warke, so take ta kira Inna ta mata albishir sai ta kuma ta Yi tunanin sun yi bacci, haka ta hakura da tunanin gobe zata kira ta.



Ledojin ta bude ta fito da abubuwan ciki, duk da bata furta ba, Amma tayi farinciki da siyayyar da ya Yi mata, kifin da Ice cream ta ajiye a gabanta ta shiga ci, domin dama ita Mai son kifi ce, sosai taci har ya rage dan kadan, sannan ta Sha ice cream kwatan roban.
Bayan ta gama ta shiga toilet ta wanke hannunta, sannan ta sake Yin brush saboda Karnin kifin, rogowar Ice cream da kifin ta dauka ta sauka kasa ta ajiye ice cream a fridge, ragowar kifin kuma ta ajiye a kitchen, sannan ta koma dakin ta ta yi Shirin kwanciya ranta fari kal, tana Jin farincikin da ta jima ba tayi irin shi ba.




*** *** ***



*BANGAREN ANTY SARAH*

Zaune take a madaidaicin dakin ta, ta Kara lalacewa yayin da tsufa ya bayyana karara a fuska da jikin ta, musamman da babu gyara da ingantaccen abinci, muskutawa tayi sannan ta zabga tagumi, mafarkin da ta Yi kan Nonye yau ya kara firgitata, burinta ta hada yan kudin mota da zai ishe ta domin taje

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login