Showing 48001 words to 51000 words out of 56004 words

Chapter 17 - GIDAN AUNTY BOOK 2- END BY MSS LEE

miss lee   

28 Jun 2024

11266

itama bata cikin falourn gabaki d aya tun safe . Lokacin da su abeey Suka shigo  kara gaggaisawa akai gabaki d aya familyn , tunda dama ba gabaki d ayan su ba , ba kin juna bane , Dady ne ya d an bada uzurin su hajiya akan cewa mu fara cin abincin tunda tun safe zahra ta fad a masa ciwan kan da oumma ta kwana dashi, tunda suka shigo kalon kuma yake bin saurayin nan da kallo amma be ce komai ba , daman abeey yasan halin king ba Lalle ya shigo cikin mutane haka ba duk da ya bashi umarnin shima ya shigo cikin falourn kamar kowa , umarni abbey yayi da a nufi dinning, gabaki d aya familyn kuwa can suka nufa har lokacin Ammey itama bata shigo cikin falourn ba , a wajan dinning ma yadda sha aban yaga zahra tana faman kunbura baki duk lokacin da ya kalleta hakan ba karamun  kayatar dashi yayi ba , saida ya daidaiti kujerar da zata zauna kafun shima ya zauna a wacce take facing d inta, su momy ne sukai serving d in kowa na falourn , and tunda suka soma cin abinci babu Wanda ya yi magana, shi sha aban tunda aka soma cin abincin ma tsakura kawai yake sabida yadda yake kallan zahra kamar zai had iyeta, ganin yadda ta ta be fuska kamar me shirin kuka kuma tana  ko karin Tashi daga Wajanne yasa sha aban kallanta, tare da girgiza mata kai alamar kar ta tashi, duk da yadda take jin Haushin kallan da yake mata sai ta kasa musa masa ta zauna d in, khaleed ma ba abarsu a bayaba , shima tunda suka zauna yake kallan ilham da har saida yasa ta jin kunga gabaki d aya , duk abunda suke shi da sha aban a idanun abeey da ummey, babu abunda suke sai sakin murmushi, a haka gabaki d aya familyn suka gama cikin abinci kafun su koma falourn gabaki d ayansu ana hira . Zoya ce ta mi ke tsaya amarairaice takalli abbey  shima murmushi yasaki  auta har yanxu baki girma ba ko, Menene kike?, ganin ya ganota ne ysa ta saki dariya  Abbey a kwai film d in da zan kunna mana gabaki d aya kaji? Hararar ta ummey tayi  baza ki iya kunnawa anan ba sai kinje wani wajan ? Kamar zatayi kuka ta kara kallan abbey ta  ki yadda ta kalli ummey ba ,  ah ah far kusa mana auta kuka , maza auta jeki kunna mata muyi kallo abunmu , cewar dady yana d an kallan Abeg , shima abeey Alama yayi mata akan zata iya zuwa , har ta soma tafiya tayi saurin tsaya wa tana kallan wannan matashin da suke tare  bro Dan Allah kazo ka rakani , d an harararta yayi kafun ya tashi ya biyo bayanta, kallan small mom abeey yayi  wannan son d in naki ya burgeni, ko zaki bar mana shi , zai yi magana shima dady ya furta  Nima dai abunda zan fad a kenan ka rigani, amma bari muga wazata bawa, ita small mom dariya ma suka bata , wai wazata bawa , ai me rabata da son d inta sai Allah, tana  ko karin yin magana Ammey ta shigo cikin falourn taci ado na kece raini harda  yar  karamar makeup tayi wa fuskarta, gabaki d aya mutanan falourn zuba mata idanu sukai har ta  karaso cikin falourn , suna had a ido da abeey , abeey ya had e rai lokaci guda ransa ya baci yana binta da wani irin mugun kallo , ita kanta dada mamakin ganin ammey tace cikin falourn Amma dai bata ce komai ba sabida bataso tsaran da aka had a yau ya  baci sabida wata ,gabaki d aya sai Ammey ta tsargu da kallan da suke binta dashi amma kasancewar ta shu umar mace sai ta  boye hakan a fuskarta ta Samu waje itama ta zauna tana d an sakin masu murmushi, haka kawai taji zuciyarta na tsanan ta bugawa , ko magana ta kasa yi, lokaci zuwa lokaci kuma a wayance tana d an sosa jikinta ta ydda bazaa gane ba . Sallar su zoya ce ta katse mata tunanin da ta fad a , da Sauri kuma Ammey ta d ago da idanuwanta kansu , gabantane ya fad i ya tsinke aranta take furta meke faruwa ? , saurayin dasuka shigo tare da zoya Ammeey ta soma bi da kallo har suka shigo cikin falourn gabaki d aya , a mugun zabure da tsananin firgita Ammey ta mi ke tsaye tana tunanan saurayin, kirjinta da yake neman fashewa ta dafe bakinta har rawa yake wajan furta  TAHEER !? A Daidai lokacin da oumma ta ke shigowa falourn ita da Mimi da suka had u a hanyar shigowa , kallar taheer da aka ambata ne yasa ta kara saurin tafiyarta, gabaki d aya falon sai aka zuba musu idanuwa kowa yana mamakin inda tasan sa , kalmar taheer kawai oumma take maimaitawa a cikin zuciyar ta bakinta har rawa yake  kafafuwanta gabaki d aya sunyi sanyi kamar sata fad i haka take jinta , da d inta d aya ma Mimi dake tare da ita , itama tana shigowa cikin sar kewar murya me cike da rauni ta furta  taheer  tana tunasa, muryar wacce bata ta ba tsammani bane Ammey taji da Sauri ta kalli  kofar, oumma da tagani ne yasa bata san lokacin da ta hantsula ba sabida shiga tashin hankali, gabaki d aya kokarin fita take daga hayyacinta ga susar da take ya  kara yawa , jiki na rawa shima taheer ya soma nuna oumma , hawaye har ya fara  bata masa fuska, zahra ce ta kasa yin shiru ta furta  oumma kinsanshi? , kanta kawai oumma ta gyad a mata a hankali ta furta taheer d ina , taheer d inane , Aushe zan  kara ganin ka taheer ?  shima taheer kuka kawai yake da Sauri ya nufi inda oumma take ya rungumeta , sai alokacin kowa ya fahimci wanene musamman su zahra da suka gane taheer d in da oumma take basu labari ne , sosai zahra ta cika da farin ciki kuwa finally sun ga taheer d in umma, bata gama zancan xucin nata ba sabida  karar da Ammey ta saki tare da tsige d an kwalin kanta , hankali a tashe cikin fitar hayyaci ta soma magana  bazai yuwa ba , me ya dawo daku? Baku mutuba ? Nace me yasa baku mutuba? Gabaki d aya falon babu Wanda beyi mamakin furucin Ammey ba sai ma binta da kallo da suke , zata nufi hanyar fita daga falon ta ji muryarta cikin babbar tvn falon kamar wata almara. Da Sauri ta  kame jikinta har rawa yake yake lokacin da taji muryarta , jikin abeey har rawa yake lokaci guda , gabaki d aya familyn kuma hankali a tashe suke kallan tvn da basu san wanene ya kunna tava , Ammey ce zaune cikin lambun sha katawarta tare da abokin sharholiyarta da ba a Ganin fuskarsa , labarin yadda zasu kashe king da abin cikin taheera suke tattauna , da irin tsarin muguntar da Suke shirin yi suke tattaunawa , cike da tashin hankali falon a ka d auki salati, basu gama shiga cikin tashin hankali ba sai lokacin da next vidoen ta y shiga lokacin da take kamar a haukace ta shiga d akin tsafinta gabaki d aya batasan ana ganin tava lokacin da take waya tana zayyane abubuwan da sukai , tun daga kashe baban tahee har da kashe yah moh da sukai , da  kokarin kashe king da abunda ke cikin tahee duk saida ta lissafa su ita kanta bata san lokacin da take zayyano gabaki d aya bad alar da sukai, next da ya shiga ba su abbey ba hatta su taheer jikinsu rawa yake lokacin da Suka ga Ammey na shan Jini, dariyar da ta  kyalkyalene ysa suka mayar da kallansu gabaki d aya Kanta daske dariyar take da ta kalli d aya daga cikinsu zata kara saka wani dariyar tana nuna su , da  karfi ta furta  na kashe su , eh na kashe su, bokanya ta cika mun aikina , saura kad an aikina ya cika kuka  batamun, gabaki d ayanku sai na kashe ku, saina kashe ku da kuka  bata mun shiri , lokaci d aya kuma sai ta cigaba da susar jikinta da takejin kurajan da suke jikinta suna mata  kai kayi, kallo d aya tayi Musu sai kuma ta saka gudu daniyar barin falon , tun kafun abbey ya bada umarnin a tare sukai karo da tahee da tashigo cikin falourn sanye da abayar da king ya bata , ga baki d aya falon mi kewa tsaye sukai su dada har yar rigan furta  tahee suke  Sabida tsananin mamaki, yadda Ammey taga tahee ne Yasa ta fara dukan kanta tana ja da baya cike da rud ani , itama tahee kallon ummey da taheer kawai take hawaye na sakko mata akan fuskarta, yadda idanuwanta sukai Jane saka gane ranta ba  karamin  baci yayi ba , a zuciye takalli Ammey ,  me mukai miki? Me muka tsare miki? Me mahaifina yayi miki da zaki kashe shi?  sai kawai tahee ta saki wata irin kara da ta razana kowa nacikin falon , kafin kace me ta sha ko wuyan Ammey da mugun  karfi, taheer ma da idanuwansa ya juye zuwa ja inda Ammey mn take ya nufa amai makon ya cire hannun taheera daga sha karda tayiwa Ammey shima ai yasaka duka karfinsa ya dam ki gashin Ammey , damka ba irin na wasa ba , har har fatar kanta sai da ta nuna haka sabida yadda ya dam ki gashin kanta , a d aya bankaran tahee kuma ta sha ke mata wuya , cikin wata murya kamar ta namiji tahee ta soma magana  me mukai miki zaki kashe mu? Me mukai miki? Me Nona tayi miki zaki rabamu da ita? Me mukai miki da zaki rabani da lulu?nace me mukai miki? Ammey sabida yadda Tasha azaba gudawace ta kwace mata , gabaki d aya nunfashinta neman d ajjesa yake a cikin falon babu Wanda yyi  ko karin da katar dasu dan gabaki d aya jikin kowa yayi sanyi a falon , cikin wani irin  karfi tahee ta wulwula Ammey ta buga ta da  kasa, bakinta da ya kasance babu hakwara biyu kawai tahee take bugu gabaki d aya bata cikin hayyaacinta, taheer ma da idanuwansa suka sauya hannun sa ya saka da mugun  kafi ya daki hanci Ammey take a wajan hancinta ya fashe da Jini gabaki d aya Ammey bata iya kwakkwaran motsi Sabida ydda ta jigata a hannunsu tahee , ganin sunan ko karin yin kisa ne yasa su khaleed suka nufi taheer da niyar  ban bare hannun da ya kama gashinta,abun mamaki duk yadda suke da wannan girman gabaki d aya yayi jira dasu , su mahma ma da sukayi niyar zuwa wajan ta kallo d aya tayi musu suka sha jinin jikinsu , kafun tahee ta mayar da kallanta kan Ammey da ta gama jigata , cikin muryar kuka ta furta  me mukai miki? Me yasa kika cutar damu haka ?  nan ma shiru tayi ta kasa magna sai faman zare idanu da take , hannayenta biyu taheee ta had a ta bawa Ammeey wani gigitaccen mari a fuskarta da ysa Ammey suma take a Wajan , wani marin ta bata take a Wajan Ammey ta farka, ganin abun zai wuce hankali ne yasa mahma kiran layin king Amma gabaki d aya bata shiga number tasa .



=ؖ?=ؖ?GIDAN AUNTY=ؖ?=ؖ?

07041879581
MSS LEE

BOOK 2

Page 19&20
=??

Gabaki d aya anrasa Wanda zai kwace Ammey , oumma ce dakanta a wannan karanta karasa inda suke , da  karfi ta dam ki hannun taheee , itama tahee zata kwace hannunta oumma ta d auketa da mari tare da daka musu tsawa ita da taheer , gabaki d ayansu sunkuyar da kansu sukai kamar had in baki , musammann hannun tahee da oumma ta ri ke , alama tayi wa su khaleed akan su d auke taheer, hakan kuwa akayi khaleed da sha aban ne suka d aukeshi, sai faman zazzare idanuwa Ammeey take musamman wajan idanuwanta da ya fara kunbura ga le benta shima da ya tashi, duk adon da tayi ya  baci sai muninta ya fito sosai, zahra tayiwa alama da tazo , taso wan kuwa tayi dan ita abunda su tahee sukai wa Ammeey taji dad in sa, a cewarta ma dama idanuwan Ammey suka tsokale kowa ma ya huta. Tana  karasowa oumma tayi mata nuni da ta d akko mata Rubutun ta, kai zahra ta d aga mata kafun ta bar falon da Sauri , sha aban yana ganin futarta da minti d aya shima ya bi bayanta, taheer kuwa gabaki d aya tashi zai bar falourn oumma tace ya koma, ko da ya koma d in Wajan small mom yaje , itama small mom gabaki d aya jikinta yayi sanyi da abubuwan da suke gani yanxu kamar almara , shiyasa ta ri ke hannun taheer d in kar yace zai  kara tashi, itama tahee da fuskarta take a had e kallan Ammey da haryanxu take sauke nunfashi tayi,  kara tahee ta saki tana dafe kanta , tare da fincike hannunta a hannun oumma , gadan gadan ta nufi ammey, ydda take abu kad ai zakasan ba ita kad ai bace , da Sauri cikin mawuyacin hali Ammey ta mi ke zata musamman yadda taga tahee ta nufota, itama taheen bata dena binta ba daina Sauri da ta  karawa tafiyarta, Daidai lokacin da king ya shigo falourn , gabaki d aya falon sauke a jiyar zuciya sukai tunda suka ga yashigo , shima fuskartasa gabaki d aya babu walwala da rahma akan fuskar tasa , Ammey na ganinsa ta nufo sa da Saurinta tana sakin masa kukan  karya  son kaga abunda yarinyar nan tayi mun? Bazaka  kara zama da ita ba , ka duba kaga yadda tayi mun son ? Kalli irin dukan da tayi mun , bata  karasa ba tayi kamar zata cafkota Sabida fusatar da tayi , da hannu d aya king ya saka ya janyota jikinsa , shima d in  ko karin kwace wa take kamar wacce ta fita daga hayyacinta, ganin Dagaske hannunta zata kwace ya sa duka hannunsa biyu ya ri ke ta sosai tare da daka mata tsaya , a Daidai lokacin da yayi mata tsawan alokacin jikinta ya tafi kamar zata fad i ya ri kota , take a lokacin tahee ta suma a jikinsa. Tallafe ta yayi sosai kafin ya kall Ammey da idanuwansa da suka gama yin ja Sabida  bacin rai, su zahra ne suka shigo ita da sha aban da yake d auke da ruwan da oumma tace, a d an kausashe king ya furta  come in , zaki ne ya shigo cikin falourn bakin sa d auke da sallama , hannunsa kuma wanine da ya gama cin duka wajansu fuskarsa a kulle , kwance abunda fuskar zaki yayi kafin ya hankad o mutumin  kasa ,gabaki d aya salati falourn suka d auka , bakin Abbey har karkarwa yake wajan furta  saleem? , d ago da kansa uncle saleem yayi da ya gama cin duka a hannun su zaki, itama dada salati ta soma taki  tahanuni me nake gani haka ?  Kanin baban naka zaka sa ayiwa wannan dukan? Lapiyar ka  kalau kuwa ? , yadda ran king yake a  bace ne yasa gabaki d aya be bawa dada amsar taba sai ma jijiyoyin kansa da suka tashi sosai,  DADA , muryar da dada tajine yasa ta mi ke tsaye a firgice abbey da su dady ma duk mi kewa sukai tsaye ,ummey gabaki d aya jikinta karkarwa yake tana nuna sa da d an yatsa, Allah sarki samreen da Sauri ta  kara inda yake kafun ta furta  Akhiee , yadda tayi hugging d insa ne yasa ta d an sakar mata murmushi duk da ransa da yake a jagule, kallan ummey da jikinta ke rawa yayi , kafun ya kalli abbey yana sakar musu murmushisa kamar da, hawaye ne suka fara sakkowa akan ummey, kafun ya kalli king da shima shi yake kallo, sai alokacin uncle saleem yaja dogon nunfashi a wahale daga suman zaune da yayi, Ammey kuwa gaba ki d aya jikinta karkarwa yake , lokaci d aya  Kai karin jikinta yafu na farko , da Sauri ta fara susar jikin ta Sabida azabar zafi da yake mata, arud e uncle saleem ya fara duka yah moh , be san lokacin da bakinsa ya furta  baka mutu ba ? Me yasa baka mutu ba ? Da nasa su kashe ka basun nuna min vidoen  konaka da sukai ba ? Murmushi akhie ya sakar masa tare da girgiza kai  har yanxu ina raye tun lokacin da kasa a kasheni kai da ita sabida asirinku da na sani  , ya  karasa yana nuna Ammey da ke faman susa, d an kwalin kanta tuni ya cire ya koma gefe shima . Rai a bace abbey ya kalli uncle saleem  kai kasa a kashe mun d ana dama? Me nayi maka da na cancanki wannan cin amanar , shima uncle saleem a zuciye ya kalli abbey tare da nuna

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login