Showing 33001 words to 36000 words out of 56004 words

Chapter 12 - GIDAN AUNTY BOOK 2- END BY MSS LEE

miss lee   

28 Jun 2024

11253

, itama tahee murmushi ta d an sakar mata , kafun ta tsugunna har  kasa tana gaishe da ko wannan su d aya bayan d ayan kukan da yake shirin kwace mata take  ko karin dannewa sabida kar su fahimci halin da take ciki, gabaki d ayansu cike da kulawa kowa yake amsa mata gaisuwarta.d ago idanuwanta tayi ko zataga Mimi Amma gabaki d aya ba Mimi babu alamarta. A wayance Ammi take Kare bakinta ta yadda basu fahimci cirewar hakwaranta ba, amma abunda bata sani ba Abbey da ummey sun gani shiru kawai sukai da bakinsu ganin kowa na cikin falon. Basu dad e da zuwa ba gabaki d ayansu suka nufi dinning area , kallan tahee ummey tayi kafun ta  kara sakar Mata murmushi  idan kika fita  nan gare na biyu ki kiramun saratu kinji ? Da Sauri tahee ta amsa mata gudun kar Ammey tayi magana yasa ta juya cikin sauri sauri ko tunanin ajje jug d in batayi gabaki d aya ta manta da wani jug a hannunta. Hadari hadari ne ya soma kad awa ga wata sanyayyiyar iska da take kad awa itama , part d in king da yake d an nesa da ita ta  kurawa ido , ynxu hawayen?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? da suke zubo mata batayi  ko karin dakatar dasu ba , tafi tsawan mintuna 5 tsaye a wajan ga inda take da d an duhu duhu,batayi auneba taji an janyota baya an toshe mata baki ta yadda bazata iya  ko karin guduwa ko yin ihu ba . Batasan ko wanene Sabida yadda aka rufe mata baki sosai har lokacin kuma jug d in kunun ayar na hannunta.kai tsaye bayan part d in uncle musaddiq aka jata ta ydda bazata iya Saurin guduwa ba , saida ya nisantata sosai daga wajan masu tsaro , kafun ya gwara kanta da jikin bango, yana  ko karin  kara ta bata kawai ta watsa masa kunun ayar hannunta gabaki d aya . Duk da fuskarsa a kulle take hakan be hana jajayen idanuwansa fitowa ba , rai a  bace ya ciro knife d in jikin wandansa yana nuna ta da ita, cikin muryarsa mara dad in saurare ya soma magana  dole aikina ya cika yau kamar yadda nake cika ko wace makafa haka Kema zanyi anfani da jikin ki wajan biyan bu katata, idan kika gigin guduma sai na kasheki , na kashe banzan sannan na binneki ta yadda babu Wanda zai ga ko da sassan jikinki ne . a tsorace tahee take bin fuskarsa da kallo tana san ganin fuskar wanda yake yake magana , ganin ya fara matsota ne yasa ta soma ja da baya, wata shegiyar dariya ya saki ko  ko karin akamasa bayayi, gadan gadan ya nufo tahee da niyar yaje hijab d in jikinta , take a Wajan kokawa ya  Barke tsakanin mutumin da tahee , adduar da take sanyima sai taji bakinta yayi nauyi ta kasa , suna cikin wannan kokawar taji ya saki  kara ya koma gefe , da Sauri ta kalli gefensa ,Mimi ce d auke da dutsen da ta buga masa , da Sauri ta furta tazo mugudu, da Sauri tahee ta mi ke ko takan jug din Ammey bata biba sai ma wani abu danaga ta du ka ta dauka kafun su saka gudu ita da Mimi Suka bar mutumin kwance a wajan dafe da kansa. Direct basu tsaya a ko ina ba sai a part d in ummey suna sakin ajiyar zuciya, dukda da wahalar gudun da suka sha hakan be hana Mimi kwashewa da dariya ba ,  amma anyi d an iska da banga lokacin da yaje janki ba da uban me zai miki? Wallahi Allah ya temaketa babu makami a wajena da babu abunda zai hana nayi masa sabuwar kaciya, wani saban dariya Mimi ta  kara kwashewa da shi , harararta tahee tayi  dad ina dake wani lokaci kamar auta Sabida wauta,shima d an iskancan koma wanene zan nemo shi, sai kuma ta bud e ta fun hannun ta tana  karewa zoben data d auka na mutumin kallo, wani irin jan zobe ne mara kyan gani , sai hotan idanu ako ina najikin zoben , kallan mimi tayi tana  kokarin yin magana tahee tayi mata alama da tayi shiru, shirin kuwa tayi tana bin tahee da kallo, cikin dabara yadda ba a ji sauti ba ta nunawa mimi lokaci da kiran da ake mata , da Sauri itama Mimi ta d aga mata kai alamar ta soma ta fiya, hakan kuwane ya faru tahee ta soma tafiya bayan ta  boye zoben da ta samu lokacin da take kokawa da wannan mutumin, gabaki d aya hankalinta a tashe yake  kenan akwai me bibiyata? Wanene wannan mutumin da ya kesan ta bamun martabata? Me yake nufi da cikar burin sa? , batayi aune ba kafarta ta daki wani d an step d in da zata hau , Adaidai lokacin da aka fara ruwa kamar da bakin  kwarya, azabar zafin da tajine yasa ta saki ihu tare dayin baya zata fad i, gabaki d aya ta sada kar faduwa zatayi , batayi auneba sai jinta tayi ta fad o jikin mutum .


=ؖ?=ؖ?GIDAN AUNTY=ؖ?=ؖ?

07041879581
MSS LEE


BOOK 2

Page 16

Runtse idanuwanta tahee tayi tana jiran jin fad uwarta , batayi auneba sai ji tayi ta fad o jikin mutum, kamshin turaran da bazata ta ba mantawa ba yana dukan hancinta, kara runtse idanuwanta tahee tayi , idan mafarki take ma bata so ta farka, a hankali ta soma kiciniyar bud e idanuwanta da sukai mata nauyi, Daidai lokacin da ruwa me  karfi ya fara sakkowa , ita kanta tahee bata san lokacin da ta rungumesa a jikinta ba , tana faman sauke ajiyar zuciya. King kuwa kasa motsi yayi gabaki d aya sabida yadda zuciyar sa take bugawa da sauri Sauri, shikansa besan dalilin ba , har ynxu kuma be kalli wadda take jikin nasa ba , amma tabbas sai yau zuciyarsa ta motsa, irin motsawar da bata ta bayi ba sai a kan mutum d aya sauyin bugun zuciyar ke canzawa . Da Sauri ya hankad ata baya batare da ya kalli ko fuskarta ba . Adaidai lokacin da ya hankada tahee kuwa bata san lokacin da ta ri ko rigar jikinsa ba gabaki d aya Sukai baya zasu fad i yayi azamar ri ko  kugu ta tare da zuba mata narkankun eyes dinsa za Suka canza kala zuwa ja, gabaki d aya king ya canza sosai , Hutu da kud i duk sunbayyana a jikinsa Amma gabaki d aya fuskarsa babu d igon murmushi ko alamun ya ta ba fara a a rayuwarsa , bin fuskarta ya soma yi da kallo kamar yadda itama ta zuba masa na ta eyes d in, yarda fuskarta ta nuna alamun tsorone yasa shi lumshe idanuwa tuno fuskar tahee duk lokacin da take cikin tsoro, da Sauri kuma ya ware idanuwansa akan kande da gabaki d aya hankalinta na kan kallan kyakkyawar fuskarsa, wani gajeran tsaki king yaja da sauri ya d auke hannun sa a cikinta take a Wajan ta fad i kasa Sabida yadda kwankwasanta ya bugu sosai har da  yar  kararta, yadda tayi karan ne yasashi juyawa a Suka ne yana kallanta, amaimakon ya shiga part d in dada kamar ydda yace musu zai shigo sai kawai ya juya zuwa part d insa . Yana shiga part d in gabaki d aya jijiyoyin kansa suka mimmike kamar yadda ya saba tun lokacin da ta  bata , fresh ruwa ya d auko tare da fito da wani robar magani a jikinsa , tablet uku ya had a lokaci d aya ya shanye su tare da jefar da ragowar magungunan, gashin kansa kawai yake cikurkud awa ,bai san dalili ba , he just need his wife back, lokaci d aya kuma ransa yayi mugun  baci ganin be tsinka wa kowace mari ba ydda ta fad o jikinsa haka,  why ! Why ! Why ! Shine abunda king ke furtawa ,sai kuma ya dafe kansa tare da lumshe idanuwansa.

TAHEE
Ganin yadda yabar wajan yasa hankalin tahee tashi sosai fatanta Allah ya sa yana lapiya , kamar ta bishi taga halin da yake ciki Haka take jin ranta amma babu dama ganin duhu na  karayi , da kyar ta samu ta lalla ba ta mike Sabida zafin da  kugunta yake mata dan ba  karamun buguwa tayi awajan ba, da  kyar ta Samu ta Daidai tafiyar, ganin yadda lokaci ya ja haka sosai jikinta da ya bara  baci, tana shiga gabaki d aya suka zuba mata idanuwa, sosai ta tsargu da hakan dan batasan me zatace musu ba , amma amaimakon taga  bacin rai wajan ummey sai kyautar murmushi da ta samu , tun kafin tayi magana ummey ta Rigata  Hala ruwan sama da aka soma yine ya tsayar daku? Wata ajiyar zuciya Tahee ta sauke da inka kalleta sosai zaka fahimci Hakan , da Sauri kuma ta d aga musu kai tana sassaita muryarta " wallahi hajiya na fita ne sai zuwa ya somayi sosai shine na d an tsaya, da ya ragu kuma sai na manta  bangaran sai da nayi ta dubawa sannan na gane  , jinjina mata kai ummey tayi  Ina saratun? Zatayi magana saratu ta shigo cikin falon itama cikin girmamawa ta gaishe da gabaki d aya familyn,tare da bawa ummey hakurin rashin zuwanta da wuri, ummey bata  kara cewa komai ba ta mayar da hankalinta kan abincin da take ci,  ina leman da nace ki taho mun dashi ? Cewar Ammeey tana kallan tahee , sai alokacin tahee ta tuna da leman da ta watsawa Wanda ya bita , cikin d an rawar jiki tace  hajiya dan Allah da manzan sa kiyi hakuri , nazo sakkowa daga matattakala shine  kafata ta zame ya zube&  ta  karasa a hankali ganin wani irin expression d in kallon da ta samu wajan Ammeey , Ammey bata san lokacin da ta d aga murya kamar zata sha  kota ta furta  ya zube ? Menene ya zube ? Leman da nace ki rike ne kika zubar ? Kisan kuwa yadda akai na samo wannan maga& . Bata  karasaba tayi saurin toshe bakinta ganin  baran  baramar da take  ko karin tafkawar ganin gabaki d aya ilahirin falon sun zuba mata ido , sai ta wayance da  hope baki ji ciwo ba !? Kinsan irin wannan abun sai kina bi a hankali karya ji miki ciwo  , murmushi abeey ya saki ganin yadda Ammeey ke kula da lapiyar kowa na gidan , Sabida juyawr da tayi yasa yan falon basu kula da gibin taba , ummey kuwa idanuwanta ta zuba Ammeey na d an sakanni kafun ta d auke eyes d inta, itama Ammeey kan kujerar ta koma ta zauna ranta na mugun ta farfasa , wannan ce damar ta ta karshe da ta samu maganin da zata kashe king, sabida ba  karamar guba bace da ko tava ka yayi sai yayi maka illah musamman idan Akace wanine yasha a hankali take tsitstsinka jijiyon cikin mutum,ranta yayi mugun  baci sai  ko karin wantar da hankalin ta take , so take ciwan bakinta ya  kara kwanaki kafun taje wajan bokanya. Wayarsa Abeey ya d auka tare da danna wani kira kafun ya kara a kunnansa , bansan me nacikin wayar yace masa ba sai amsar da abeey ya basa  No son, you have to, zan sa akawo maka can side d inka  , kafun ya kashe kiran , yana kallan ummey  ku shirya masa abincinsa akai masa part d insa yanxu. Hakance kuwa ta faru da kanta ummey ta shirya masa tray d in hakan ya  kara  kuntata ran ammey sai bun idanuwansu Kawai take da kallo rai a bace,  yan Matan kuwa kowa sai kakkaucewa yake gudun kar ace shi zai kai abincin dan sunsan tabbas da kun burarran fuska zasu dawo yau ma , gabaki d aya king ya canza kuskure kadan Kayi masa sai ka gane kuranka a wajansa.kallan sumayya ummey tayi  sumayya taso ki mi kawa yayan ku abinci . Summy kamar zatayi ihu amma badamar yi haka ta kar bi tray din kamar zatayi kuka, wata dabara ce ta fad owa summy tayi saurin kallan tahee  kande d'an zo ki rakani . Kallan Ammey tahee tayi , taga ta sakar mata ya ke alamar suje, ajiyar zuciya ta sauke bayan ta kar bi tray d in hannun summyn , tunda suka soma tafiya babu Wanda yayi magana a cikin su musamman yadda tahee taji zuciyarta na bugawa da Sauri sauri, Daidai part d in king sumy ta tsaya tare da nunawa tahee part d in  ki shiga ki kai masa abincin sai ki dawo kinji?  , Toh Kawai tahee ta ce mata, sanyi na ratsa zuciyarta ,  zata gansa? Zata  kara san yasa cikin idanuwanta? Gabaki d aya tanbayoyine suka taru suka tsaya mata a zuciya ganin tana  bata lokacine yasa ta nufi dole d insa a hankali ta tura  kofar tashi sannan ta rufuto, a kan kujera ta hangosa dafe dakansa ga idanuwansa da yake a lumshe , ci gaba da kallansa har ta  karaso kan center table d in bayan ta yi sallama a hankali amma ko motsawa baiyi ba , balan tana tasaka ran amsawar tasa, inda yake ta nufa cikin sand a ganin idanuwansa a kulle, atunaninta ko yayi bacci ne shi yasa batare da tsoro ko fargaba ba ta nufeshi, fuskarta ta Daidai ta da tasa da take a kulle tun daga kan kyakkyawar sumar kansa ta soma bi da kallo har kyakkyawar fuskarsa tasa,ita kanta batasan ya akai ba sai jin hannunta tayi cikin sumar kansa tana sosa masa kan,da Sauri ya bud e eyes d insa , lokaci d aya sukai eye contact da mamaki yake kallanta  how dare she? Ita kuma tahee tsorone ya hana ta motsawa ganin tsananin bacin ran dake kwance kan fuskarsa , da Sauri kamar wacce aka tsikala kuma tayi baya zata fad a kan center d in cikin azama yajanyota da hannu d aya , bata fad a ko ina ba sai kan cinyarsa , ajiyar zuciyar da besan ko ta menene ba yasauke, itama taheen ajiyar zuciya ta sauke daddad an kamshin turaransa da bazata ta ba mantawa ba yana  kara shigar hanci, a ydda take tana jin yadda zuciyarsa take bugawa da Sauri da Sauri, gabaki d aya ta shagala hannunta d aya ta d ora a Daidai saitin zuciyarsa, cikin raunin murya hawaye na fara sakko mata ta furta  we missed you so much  , king be san lokacin da ya fincikota yayi wurgi da ida ba , dukda kalamanta sun shiga kunnan sa , cikin azama ya nufeta da shirin tsinka mata mari tayi saurin kulle fuskar tata cike da tsoro, yadda ta tsoratar ne yasa shi tsayawa kallanta ,  why is she behaving like her ? Why ? Me hakan yake nufi ? Tana ganin ya janye hannunsa ta mi ke a guje zata gudu ya ri ko hannunta, tasan tabbas ta tsaya komai zai iya faruwa da azaba ta fincike hannunta saka gudu, jikinsa ba kwari sosai shiysa ta iya fincike hannun ta , gabaki d aya  ko karin rasa control d in kansa yayi lokaci guda, mamakin wacce yarinyar ya soma yi , a tunaninshi aljana ce ma dan yadda ya gani kamar aljanace take masa gizo , da ya kulle idanuwansa yadda ta saka hannunta a saitin zuciyarsa ne yake fad o masa da lokacin daya d ora hannunsa a kan kugunta, yanasan ya hukunta koma wacece koda kuwa aljanar ce , amma duk lokacin da yayi yukurin yin hakan , wifey d inshi ce take masa gizo, why? Yake tanbayar kansa kafun yasaka both hannayensa cikin gashin kansa yana ya mutsasu.

Tahee kuwa tana fita sai da ta sassaita nutsuwar ta kafun ta nufi part d in dada lokacin gabaki d aya sun kammala cin abinci suna tattaunawa , dining din data ga su mimi suna gyarawa ta  karasa wajan, cike da iskanci Mimi ta  kurawa tahee kallo kamar tasan fuskantar wani abu, hararar da tahee ta buga wata lokacin da d aya daga cikin masu aikin ne Yaso saka Mimi dariya amma ta danne tare da d aga wa tahee gira d aya , d auke idanuwanta tahee tayi akan Mimi tasan ta biyewa Mimi zasuyi abunda zai jawo hankalin mutanan gidan ne Wanda ko kad an bata san hakan ya faru. Sun dad e sosai a part d in dada gabaki d aya yadda bikin ilham da wasu abubuwan suke tattaunawa akai. Sai wajan 11 suka koma part d insu , har lokacin Ammey bata  kara ce mata komai ba , itama taheen bata damu da hakan ba ta nufi makwancinta , sai da ta tabbatar da ta kulle ko ina na dakin kafin ta cire abun fuskarta, tunaninsa abunda ya faru a tsakaninsu ne yai ta kaikawo cikin zuciyar ta, ita kad ai sai faman sakin murmushi take , jan zoban nanne ya fad o mata a rai da Sauri ta d auko shi a inda ta  boye tana  kara binsa da kallo haka kawai taji zuciyarta bata kwanta da zoban ba, da Sauri ta sallaba ta shiga kitchen bayan ta mayar da face d inta , ashana ta d auka ta koma dakin nata ganin babu Wanda ya ganta sai faman sakin ajiyar zuciya take , gabaki d aya windows d in d akin ta kulle hatta fanka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login