Showing 111001 words to 114000 words out of 163158 words

Chapter 38 - KAUNA DA SO COMPLETE Hausa Novel

M SHAKUR   

06 Sep 2025

8210

my room or I will beat u and kick ur private part and u will cry hannunta Aliyu yarike bada karfi sosai ba, muryansa na fita chanchan kasa sounding like wani small boy shima kaman ba Aliyu ba yace  small tiny girl like you ni kikema rashin kunya ? Tana cika tana batsewa Amrah tace  I m not small tiny girl, is because I love you that s why I was so cool and calm for you but normally normally I m very stubborn and I know how to kick guys like you, now I don t love u leave me alone cikin wani small murya na gajiya da shauki cus yanajin sanyin yanda takemai maganganun Aliyu yace  bakiga yanda I beat Imam up ba you want me to beat you like that ? Turo baki tayi tace  I will give u one kicking, just one ooo and you will faint, I will kick your private part very hard, su Ya Chidi taught me how to do it cikin wata yar naked savage voice Aliyu yace  if you kick my private part, my private part will give you proper punishment .

Cikeda rashin ji Ziora ta tashi ta lura a kwance yake saikuma ta duka takai hannayenta saman jikinsa taji ba kaya gabanta yafadi amman haka ta cigaba da yawo da hannun tana neman private part dinsa gaban Aliyu na kadawa kaman inji, ta shafa kirjinsa har zuwa wajen flat cikinsa ahankali, tai proceeding saida takai daidai maransa tana jin hannunta yadan sauka akan wasu kwantattun gashin maransa tadan tsorata, bugawa kirjinta yayi sosai jin hair kaman yanda hair ke fito mata itama that means she s approaching his private part, dasauri tadauke hannunta zata sauka daga gadon Aliyu ya fizgota muryansa baya fita dan ba karamin kunnawa hannayenta sukayi ba yace  come here stubborn girl cikeda drama Ziora tace  leave me alone tashiga kokarin kwace kanta danta tsorata dashi sosai from voice nasa daya chanza gabaki dayama yawani kwantar da ita akan gadon yana hawa saman jikinta ya manna gabansa daya mike sosai wajen gabanta, Ziora taji wani murtukin abu that is so solid and so long, Aliyu yace  my private part will kick your own private part now sharp mouth tsoro ne ya dira azuciyanta sosai jin abinda yafadi tana kokarin tureshi muryanta na rawa dake nuna tsoro sosai dan bata taba jin private part na baban namiji ba, ita wlh kona kanninta banda sanda suke jarirai bata taba ganin nasu ba tace  leave me alone or I will call my Dadddy Yaya Aliyu ahankali Aliyu najin wani mugun mugun sha awanta jin gabanta ajike sosai kaman tai fitsari awajen yace  apologize for everything you said to me, I don t like when small petite girls like you disrespect adult, apologize Amrah ko namiki hukunci! Tana turesa sosai da usulin shagwba tace  ohh ohhhh dasauri Aliyu yakawo fuskansa saitin wuyanta ya manna mata kiss a wuya yanajin kamshin datakeyi jikin Amrah kawai yadauki shocking yace  apologize rera kuka tashiga yi cikin sigan mugun shagwaba dan haushinsa takeji tace  ooh ohhhhh, Dadddyyyyyyy comeeeeee tashiga kiran Daddy, Aliyu dake kallon yanda jikinta ke rawa murya chan kasa yace  how old were you when this tiny breast suka fara fitowa a kirjinki ? Yayi maganan zaikai hannunsa kirjinta dasauri Ziora takai hannunta zata rufe boobs nata Aliyu yarigata daurawa wani sandarewa Ziora tayi tanajin bulbul akasan ta kaman tana aman ruwa awajen, lumshe idanu Aliyu yayi sosai Ya Allah! Wlh nonuwanta daidai hannunsa sun cika hannun fammmm, gasu a tsaye dasu, shar dasu, ga harwani dumi garesu, nipples nata sun fito sosai, squeezing nonon yayi, Ziora taji wani irin dadi da zafi cus ba a taba matsemata boobs ba maranta na ciwo yana kadawa voice nata na cranking batare data hanasa ba tace  s& & t&   come here my Little Baby Amrah Aliyu yawani jawota da hannu daya zai hada bakinsu tamaida kanta baya tace  uhmm nooo! I hate your body, I prefer Imam than you! He s the best I don t want to mar& &  hada bakinta da nasa Aliyu yayi azuciye yana bude kafafunta kawai da bata gane mesa yakeyi ba amman taji ya ware kafafunta sosai yahau karanta addu a tanaji batasan addu an ba at all, kawai Aliyu yakai dick dinsa gaban vijay nata dayake ajike yana saitawa yaji she s a virgin, gyarawa yayi yadaura dick din kan hymen nata harga Allah he wants to leave her cus she s a small girl but kuma wani masifan urge yaji yatasomai na son yayi sex, gakuma sha awanta dayake ji from the way she talks, her body, her scent and her everything nata, ga bala in shagwaban datakemai, overall kuma he wanna prove abinda Imam yagaya mata ta yarda is very wrong baya kyamatanta, baya kyamatan mahaifiyanta or inda tafito, or wani nata, kawai yabuga gabjejin murtukin gindinsa gaban pussy Amrah tawani bankare a haukace sabida zafin dataji zata taso Aliyu yadanne ta da kyau yana fita hayyacinsa, for the first time kawai yaji yana matsanancin bukatan matarsa Amrah yana tsananin bukatan saduwa, yakoma baya yakai hannusa daya yana bude gabanta da kansa yawani buga mata gwatso Amrah ta buga ihun da saida gidan gabaki daya ya amsa.
EPISODE 7?? 2??



A kofar gidansu Aliyu Isma ila gateman yayi parking yasauka daga kan yar machine dinsa yana kamo Imam dayayi lilis yabuga gate dinsu security su nafitowa yaga Imam dasauri yazo yatayasa kamasa yace  meya faru ? Isma il baima iya magana ba haka sukakai cikin gida har zuwa flat din yayi knocking Samha ce tabude kofa tana ganin Imam tace  Innalillahi dasauri Mama dake zaune ta harde kafa tana kallon gidan Badamasi ta kallo wajen ganin Imam yasa tawani tashi tadafa kirji tace  Innalillahi wa innailaihi raji un shigo dashi sukayi Mama tai wajen tana kama Imam din da jikinsa yayi rudu rudu kamatunsa sun kumbura har zuwa lips nasa tace  meya sami d ana haka? Yaushe yadawo daga Lagos? What happen to my son tell me? Daga ina kuka kawosa? Security yanuna Isma il yace  shiya saukesa da machine Mama ta kallesa dan bamata sansa ba tace  ubanme yasami d ana daga ina ka kawosa? Cikin matsanancin tsoro yace  agaskiya ban sani ba amma Dr Aliyu yabani shi yace na kaisa gida jikin Mama har zabura yake takalli Imam dake layi tace  waya maka wannan dukan Imam? Cikin wani irin murya da bata da kwari yace  Yaya Aliyu wutane kawai Mama bata kama dashi ba tace  wlh wlh idan na yarda menake Aliyu ya dakanmini d a haka? Halakaka yakeso yayi ko me? Shina haihowa kai dazai kama ya buga haka? Bari nakira ubanku bani wayana Samha kiga tazaunar da Imam tana kiran Abba da har wayan tagama ringing bai dagaba akaro nabiyu yadaga tace  wlh wlh Alhaji bazan yarda ba, bazan yarda ba kaga kalan dukan da Aliyu yama Imam kuwa? Ko kazo ka dauki mataki ko najefa case dinnan a police station duniya taji abinda ke faruwa agidanka, uban kowa ma yasan meke faruwa don nagaji shiruuu Abba yayi saikuma ahankali tace  gani nan nakusan gida ya katse wayan Mama ta jefar da wayanta kasa tajuyo takalli Imam dake kan kujera Amira na fitowa da ruwan zafi a kitchen da towel ke ciki Mama tace  dakata bari Abban ku yazo ya gansa ahaka tukunna yagani da idanunsa abinda Aliyu yamasa duk tsayuwa sukai akan Imam charko charko suna kallonsa Mama takara jan uban tsaki tace  katon banza katon wofi, da girman ka da wayonka imagine kana kiran kanka dan kwallo zaka tsaya wani d a namiji yamaka kalan dukan nan, shashasha kawai soko ana haka sukaji ana bude gate
Abba yadawo sauka yayi yataho direct flat nasu yana gyara babban riga yabude kofa yashigo falon idanunsa kan Imam Mama tace  kaga abund& .. hannu Abba yadaga mata dan baison surutun banza yamaida kofa yarufe yataho wajen har zuwa inda Imam yake kwance akan dogon kujera, yaduka ahankali yana kallon Imam dake kallonsa da kananun idanunsa dan basa buduwa sosai hawaye nabin gefen idanunsa, anatse Abba dake kallonsa yace  me kama Yayanka Maheer?  Bangane meyama yayansa ba Baban Imamu ? Mama tai maganan cikeda tashin hankali tana kunfan baki tace  Aliyu ya haifamin yaro na dazai kama yamasa wannan dukan aika yaro barzahu? Wlh bazan yarda ba saidai& &   kimin shiru nace Hajara! Abba yadaka mata tsawa hakan yasa tayi shiru.

Abba dake kallon Imam sosai yace  mekayi yayanka yamaka wannan dukan? Hakanan Imam jiyayi gabansa na fadi yana mugun shakkan yagayama Abba abinda yayi amma he knows wat to do, Abba yace  bazakai magana ba kosaina saba maka? Runtse idanunsa yayi ahankali yace  Abba inason Amrah! Abba looking seriously suprise bawai sunada wata Amrah a family su bane ko wata Amrah dat is related to Aliyu banda matarsa ba but kawai bayamason yayi believing ita Amrah Imam ke nufi yasa yanamai wani kallo yace  wace Amrah kake nufi Maheer? Gaban Mama fadi yashiga yi tahau cutting ma Imam eye alamun karya fadi cus tasan halin Babansu amman imam bayako kallonta saima kokarin tashi zaune daya shiga yi Mama tace  abar maganan nan Babansu kaga yaron nan nafama da kansa yanzu kawai akira doctor yadubas& &  hannu Abba yadagama mama alamun tamai shiru yakalli Imam daya tashi yazauna shima Abba yatashi daga duken dayake yace  bani kujera Samha dasauri Samha takawomai kujeran dinning yazauna gaban Imam yana facing nasa sosai yace  wace Amrah Maheer?
Imam yasan waye Abban sa akwai hikima akwai ilimi da gane abu hakan yasa cikin yar muryansa data galabaita yace  Abba nasan you will be angry amman ka tsaya na fadamaka tsakanina da Allah listen to my side of the story Abba ya gyadamai kai yace  go on ina jinka ai I Ijiyan zuciya Imam yasauke yace  Abba wlh wlh nina fara haduwa da Amrah a golf club rannan ina tare da Nabeel ma.

Abba I was there harta tafi, sannan Abba rannan data hadu da Mami a saloon har Mami ta suma takai Mami hospital tadauko Mami tadawo da ita gida nine agidan dani tahadu, Abba dani kadai take shiri agidan nan agaban Mami muke wasa da dariya da ita idan tazo gidan harma na sata kuka, Mami knew inason yarinyar from yanda nake bata attention da tsananin kulawa, na dauketa na sauketa a makaranta da menene menene all this while where was Yaya Aliyu? No where, absolutely no where, ko kallo yarinyar bata ishesa ba, kuma yanada budurwan dayakeso Doctor ce itama like him har gidan yakawota ta gaida Ammi sunanta Habiba yana kiranta da my Bee ko Beeba, amman shine suka yaudareni, basu fadamin komiba, saidai kawai naga ka kaini gidansu yarinyar daurin aure after everything dana musu, agidan nake zama, ina tayasa kula da Mami, nayi baby sitting nata sabida yaje hospital amman sukaci amanata, saisa nai karya natafi lagos amman ina garin nan bansan ya akayiba yau sai Yaya Aliyu ya iskeni a apartment din danake anan Abuja yazo yasameni kan maisa na daina daukan wayan su he was worried menene menene Mami ma nata nemana da kyar dai Abba yasa nafadi masa ai nine ke son Amrah sun sani suka yaudareni meyakeyi da Amrah bayan masan baya sonta yace menakeso shine nace ni yasakan mini Amrah ta na aura nasan baya sonta so ba abinda ya shiga tsakaninsu Abba yawani gyara zama kallon Imam kawai yake bayako kyaftawa, Imam yacigaba.  Abba atake awajen Yaya Aliyu yamin alkawari yaji amman nabasa lokaci zuwa Mami dake hospital tasami lpy, tunda Mami tasaka sa ya auri yarinyar zai sanar da ita tukunna akan yasan bazata hanasa ba saiya saketa na aura, shine muka shirya mukaje hospital wajen Mami tun alokacin naga yanata tunane tunane Bandai ce komiba har lokacin tafiya shine nazo nashiga motansa mukaje gida yayi parking yafito nima nabiyosa nace ba kowa a flat na Mami anasa flat din zan kwana ba Mama da Abba ba hatta kannansa Samha da Amira kallonsa suke kaman tababbe, Imam yace  kallon dayamin was somehow yadai wuce abinsa nabiyosa muka shigo yawuce sama yabanni akasa sai nafita ma dan dauko jakana a motansa, dana dawo saina hayo sama sai yayi shiru Abba nawani kallonsa yace  ina jinka saika hayo musu sama saikai mene m? Dan kallon Abba yayi baiso yayi magana Abba yamai wani tsawa da saida dakin ya amsa yace  saikai mene Maheer?!

EPISODE 7?? 3??





Ahankali kaman wanda lips dinsa yasoma samin matsalan magana Imam yace  shine nawuce direct dakin danaji motsi nai knocking nace zan shigo Yaya Aliyu sai kawai nabude kofa nashigan musu dak& & . Wani mari Abba ya yanka masa saida Mama tai ihu.  Alhaji kashesa zakayi bakaga yanda kumatunsa yayi ja ba haba nuna Mama Abba yayi yace  wlh kika sake magana awajen nan abakin aurenki yakalli Imam yace  ciwon hauka ne yakamaka? Kuncinsa Imam yashafa yana goge hawaye zuciyansa namasa mugun radadi yayi huci yadake yace  Abba amanata akaci fa, yace zai saketa na aura, to meyakeyi tareda ita? So yake yayi abunda zata haramta agareni? Menama Ya Aliyu dazaici amanata haka? Cikin tsananin fushi Abba yace  kaci uwaka da amanan naka da akaci, are you mad Maheer? Wannan ne tarbiyan dana baka? Ko Amirah yanzu bazata tashi tafada dakin ma aurata kai tsaye batare da an mata izinin shigowa ba ballekai zangadeden namiji dakai, what is your problem? Now I see dalilin dayasa katashi kabar wajen nan rannan daurin aure, wani amanan ka akaci waka sanar kanason yarinyar? Ka gayama Mami? Ko kagayama Aliyu? Ka gayamin? Koko ita yarinyar ka gayamata kana sonta cus ni naga yarinyar Aliyu takeso not you! Dan ubanka angayamaka aure abin wasa ne iyye? An gayamaka iyayenta basu san darajan yarsu bane da zaka dauka Aliyu zai saka su dauka su bama kannin Aliyu, kwallo ce ita? Aliyu yasaki Amrah wani kalan kallo kakeson family ta sumana? Maganan yare ya tabbata akan hausawa kenan auri saki mukeyi, suma kara da passing mata akeyi a family, wa yasaki kani ya aura ko? Ka dauka ni karamin mutum ne? Do you have any idea waye mahaifinka kuwa? Agabana da raina ka dauka zan taba bari kuyi wannan haukan ne? Anya bazan kaika asibitin mahaukata adubaka ba kuwa? Bakasan menene kaddara ba mai kyau ko mara kyau bakada imani da yarda da Allah? Matar mutum kabarinsa as long as an rubuta Amrah Matar Aliyu ce wlh babu wnada ya isa ya chanza not from her family or our family, munje gidan nan banga mahaifiyar yarinyar nan ba saidai step mom dinta that means mahaifiyarta itama bada son ranta akai auren nan ba amman anyi aure ga Amrah na gidan mijinta to kai waye da zakace dole a sakan maka ka aura eh shashasha Aliyu bai burheni ba dabai karairayaka ya tattaromin kasusuwanka a tsumma u will take you to any hospital nabiya kudi a gyara ka Wawa kawai solobiyo, ga dubbannin mata aduniya me zakai da wacce wanka yariga ya aura iyye? Barakai hakuri ba a irin dai yanda kake da yayanka Aliyu har mace zata iyasa kafara haukan nan? Cikin kukan bakin ciki Imam yace  Abba wlh wlh Ya Aliyu baya son Amrah fa, Mami ta tursasasa ya aureta, bayason auren kabila, bayason inyamurai, bayason kiristoci kyama suke basa Abba yace  look here Mr Man! Yabugi kirjinsa yace  Aliyu is my son jinina ke yawo ajikin yaron nan, manta da baya wani zuwa nan he s busy da mahaifiyarsa amman nasan waye yarona ciki da waje, Aliyu bazai taba zama ya gayamaka maganganun nan ba karya kamai, sheri kamai, this is just your assumption, hatta rashin son dakake cewa bayayi ko yanada wata, Aliyu ba yaro bane da likitan yakeso daya aureta, amman ya auri Amrah, dan haka babu ruwanka a lamari da sha anin auren su, ko baya sonta ka barsu, shi soyayya Allah ke hadawa kabisu da fatan alkahiri, ko kafanka nakara ji ance angani a flat din Matar Aliyu ban yafe maka ba Maheer, iyakanka zuwa gaida Mami shima ba kullum ba kuma kwana agidan ma dagayau na hana dama chan mahaifiyarka bataso ninace ta barka dan haka nahana, ka kara kwana a gidan nan ban yafemaka ba Maheer! Eh ban yafemaka ba! Yafadi yana kallonsa sosai Abba yace  yes Aliyu might not have loved the girl, sannan Aliyu might not have been the first person daya hadu da ita, ko yayi hira da ita amman kasan dalilin da yasa Allah yahada _u a aure kasani? No, akanme auren dabakai kahada ba kace sai yamutu, kafada dakin ma aurata da daddare Innalillahi wa innailaihi raji un! Abba yafada hankalinsa atashe yace  kazubar da soyayyan banzan nan aranka inba hakaba saina mugun saba maka shashasha kawai mutumin banza mutumin wofi Abba yamasa mugun kallo yawuce sama abinsa, Mama itama ta kallesa cikeda takaici tace  karabani da inyamura fa Imam, inkai inyamura ina? Suda sukaga zasu iya suyita yi amman wlh kayi kadan ka kawomin wata kabila amatsayin suruka ballema irin wannan yarinyar datake shiri da makiyata Allah ya kyauta tashi mutafi asibiti fizge hannunsa yayi daga na Mama yace  baza a jeba yawuce abinsa fuuu azuciye yayi sama duk ran Mama abace tabisa da kallo daman da ragowan karfinsa ya sheme kaman yana shirin zuwa lahira? Yaushe Imam ya koyi makirci haka? Saikuma taji tadamu sosai tasake bin benen da kallo tajuyosa yana maida kofa yarufe.

Bayi yashiga yamaida

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login