Showing 42001 words to 45000 words out of 54100 words
bason kwana anan nake ba!
Da sauri take fadin a'a dan Allah karka tafi kabarni nikadai Ya ALI wlh tsoro nake bazan iya kwana nikadai agidan nan ba!
Ba akwai masu gadi ba yafada yana kallonta
Kamo hannunsa tayi tana fadin nidai dan Allah Ya ALI karka tafi aesu ba anan zasu kwana ba suna sashensu
Wani yar yaji ajikinsa lokacinda takama hannunsa kallonta yayi dakyau kafin yace shikenan !
Murmushi tayi tace yauwa Ya ALI nagode!
Sakin hannunsa tayi tana kokarin mika hannu ta d'auki wayarta da sauri yatare hannunta yana kallonta yace
A'a ba yanzu ba kibari anjima saiki d'auka amma yanzu ki kula dani kimun irin yanda Sajidah take mun idan ina gida kinsan fa ni dan gata ne tunda kin dage lalle saina tayaki kwana saikiji dani toh!
Baki bude take kallonsa saida yakare magana tace
Ni ban iya ba!
OK saina koya miki ae yafada yana kashe mata ido d'aya
Girgiza kanta tayi alamar a'a
Bakyaso Kenan yafada yana kallonta
Eh! tace
Mikewa yayi yana fadin shikenan ba damuwa mukwana lafiya
Tabayansa tarike rigarsa tuni tafara kuka tana fadin Ya ALI bazan iya kwana agidan nan ba kowa ba kazauna na yarda zan yima abunda Sajidah takema din...
Murmushi yasaki yakoma yazauna itama tazuana gefensa tana goge hawayenta saidai sun gagara tsayawa
Ahankali ALI yajanyota izuwa jikinsa yadago fuskarta yasaka harshensa yana lasar hawayenta
Lumshe ido HaYaT tayi tana mamakin ALI yanda ko tsantsani bayayi yakeshan ruwan hawayenta...
Saida ya tabbatar sun dena zuba tukuna yakai bakinsa cikin nata yashiga tsotsar bakinta hannunsa d'aya kuwa yana yawo cikin gashin kanta...
Jin d'adin yanayinda suke cikene ya mantarda HaYaT duniyarda take ciki balle hartayi kokarin hana ALI rawar gaban hantsi...
Sosai ALI ya iya sarrafa mace dan kuwa ya mantarda HaYaT tuna wacece ita dari bisa dari take goyon bayansa tareda taimaka masa itama
HaYaT tun tanajin dadin tsorsar bakinta dayake harta farajin zafi tafara kokarin hanashi
Shikuwa ALI alokacin nema yakejin yakai kololuwar jin dadinsa dayake da ita sam yanuna baisan kalar hausarda take ba
Ganin yaki denawa ne gashi harna shanunta sun fara yimata zugi yasa tafara kuka harda hawayanta, ba baki balle tamasa magiya...
Shimfidar da ita akan doguwar kujerar yana kokarin rabata da rigarta wacce tuni ya tattarata yamaida ita sama dan yasamu damar jin dadinsa dana shanunta yanda yakamata dikda har izuwa yau bawani girma ne dasu ba
Ganin yasaki bakinta yakafa kai gun na shanunta yana wasa dasu da lebensa yasa tasaka kuka tana fadin Ya ALI zafi da zafi dan Allah kabari wallahi natuba bazan kara ba banason katayani kwanan katashi katafi plzzz
ALI kojinta bayayi, ganin yafara kai makura ne yasa yadauketa kamar wata baby bai direta ko inaba sai d'akinta atsakiyar gado yamata masauki
Yana ajiyeta tamike zaune da sauri tana kokarin tashi tagudu
Ganin haka yasa ALI saka hannayensa dika biyu ya cicibeta yamaida ita tareda bin bayanta danko gabansa baya gani gabadaya hankalinsa baya jikinsa yanakan cikar burinsa...
Awanan daren ne ALI yamaida HaYaT cikakiyar Mace wanda ba karamar wahala tasha hannunsa ba, tun tana iya kuka tana kiran sunan Ammiey daddy Salimat
Harta koma kiran sunan Abbunta...
Daga karshema ko motsin kirki takasayi sai idanunta kawai ke zubarda hawaye
Saida yagamsu dan kanshi yabarta saidai shida kanshi yasan yabata wahala ba karama ba, abunda yaji gameda HaYaT baijisa gunsu Faridah da Sajidah ba jinta yayi kamar ba aduniyar nan yake ba gabadaya, hakan yasa yakasa barinta saida yaga tana neman shidewa tukuna ya sarara mata badan yakoshi ba...
HaYaT kuka take marar sauti yajanyota ajikinsa yayi yana shafa kanta alamar rarashi amma sam yakasa bude bakinsa yayi magana sai ajiyar zuciya yake saukewa akai akai yanajin wani irin bala'in dadi naratsa dik illahirin jikinsa har izuwa wanan lokacin, shibai gaji ba jiyake kamar yasake maimaitawa kuma yana tausayinta
Wata zuciyar ce tace dashi matarka ce fa kuma ahaka ne zata saba dakai tun yanzu idan baka koya mata juriya ba sai yaushe zata saba da larurarka Kenan?
Ahankali yafara shafa jikinta kafin yakai bakinsa kunnenta yana fadin HaYaTyyy kiyi hakuri nakara koda kadan ne wanan karon bazaki zafi irina farin ba kinji?
Jin abunda yafada ne taji wani irin karfi yazo mata kuka tasaka mai sauti tana kakorin rabashi da jikinta
Ganin haka shikuwa yasa yasakar mata nauyinsa tareda kokarin shige mata gadan gadan
Ganin batada karfin iya hanashi abunda yayi niya ne yasa takama kanshi da hannyenta dika biyu akunensa take fadi cikin muryar kuka
Dan Allah Ya ALI kaji tausayina kaji kaina karufa mun asiri kabarni hakan nan wallahi zafi idan kace dole saikayi zan iya mutuwa gabadaya kanaso in mutu Kenan ba tareda nabiyaka Babynka ba?
Takarashe maganar muryarta na rawa sosai
Dakatawa yayi daga abunda yake yamirgina gefenta ya kwanta badan yaso ba...
Kusan awa d'aya tukuna ya tashi yayi wanka yafito yadauketa dakanshi yamata wanka yacanza zanin gado yashimfida sabo saboda wancan dikya bace da jini saida ya saka mata kayan bacci masu nuna tsiraici sosai ya kwantar da ita HaYaT sai rufe kirjinta take da hannayenta har alokacin kuma bata dena kuka ba
Wanke zanen gadon yayi ya shanyashi acikin toilet din yafito bayan yayi alwarlla
Saida yayi sallah raka'a biyu yajima yana adu'oin samun nasara... tukuna yamike yahau gadon
HaYaT har lokacin fuskarta bata dena zubarda hawaye ba saboda tsananin zafinda kasanta yake mata yahana bacci yad'auketa
Ganin har alokacin kuka take marar sauti yasa yamike yakunna wutarda yakashe kafin yahau gadon ya yaye bargonda tarufa dashi yana fadin
HaYaTyy kardai na jimiki ciyo ne? barina duba nagani!
Janyota yayi tareda gwale kafafunta ahankali yana dubawa yaga bawani ciyo dataji kawai raki ne da shagwaba irin tata
Itakam HaYaT kunya da takaici ne suka mamaye zuciyarta gashi batada karfi kodaya balle ta hana ALI tabata
Saida yagama yakashe wutar yadawo ya kwanta tareda janyota jikinsa ahankali yake shafa bayanta da kalamu masu dadi da sanyaya zuciya yana saka mata albarka tareda bayyana mata irin zumarda da gamsar dashi datayi
HaYaT kisani fa ni mijinki ne ba haramun bane dan wanan abun yafaru tsakanina dake Allah ne kadai yadan irin dunbum ladarda muka samu musaman ma ke Allah yamiki albarka
HaYaT naji abunda ban tabaji gun wata mace ba tattare dake Tabbas ke din ta dabance
Bazata yaji tajefa mishi tambayar harda Aunty Sajidah kake nufi?
Cikin dasashiyar murya tayi magana
Saida yaleka fuskarta yaga idanunta arufe yadanyi murmushi yace
Harda ita Sajidahr!
Amma banaso innai magana ki tambayeni harda wance kinji ko?
Shiru tayi bata ansa shi saima gyara kwanciyarta tayi akirjinsa dan baccin wahala ne daf idanunta
Shikuwa ganin maganganunsa na shigarta yasa yacigabada yabonta da kalamu masu dadi har saida yaji tasaki jikinta alamar bacci yad'auketa tukuna yayi shiru
Mika hannu yayi yad'auko wayarsa yana haska fuskarta yana wani tunani tattare da ita nadaban...
Yajima ahakan kafin yasauke ajiyar zuciya yakashe wayar ya ajiye yamusu adu'ar bacci yashafa musu tukuna shima ahankali bacci barawo yayi awon gaba dashi....
Ana kiran sallah asuba cikin ikon Allah HaYaT ita tafara tashi saidai takasa motsawa tazubama fuskar ALI ido tana kallonsa kome take tunani oho
Ba zata taga yabude idanunsa yasaukesu akanta da murmushi dauke afuskarsa yace wanan kallon fa? Haushina kike ji ko? Jiya nabaki wahala
Kiyi hakuri HaYaTyy kowace mace saita taka irin wanan matakin arayuwarta kafin tacimma dadi nan gaba...
Rufe idanunta tayi dasaurin tana fadi aranta ALI bayada kunya bayada tausayi ashe haka yake...?
Ganin tarufe fuskarta ne yasa yayi shiru yana dariya kasa kasa yasauka kan gadon yana fadin kitashi karmu makara sallah...
Tana ida sallahrta wanan karon ko adu'a batayi ba tahaye kan gado ta kwanta har bacci yafara d'ibarta mai dadi taji kamar ana shafar jikinta
Cikin tsoro tabude idanunta tareda yunkurin tashi amma ina
ALI taji yana mata rada akunne yana fadin
Ke matsoraciya nine da wa kike tunanin zai iya shigo d'akin nan inba niba?
Komawa tayi ta kwanta ba tareda tace dashi komai ba tasauke wata irin ajiyar zuciya
Cigaba yayi da shafa jikinta cikin wani irin salo
Jin abunda yake mata tasan me yake nufi yasa tasaka kuka tarike hannyensa dika biyu
Kwace hannayensa yayi yana girgiza mata kai dan bazai iya yin magana ba...
Dik yanda HaYaT takaiga kokarin hana ALI saida hakarsa tacimma ruwa saida yasake biyan bukatarsa da ita tukuna hankalinsa yakwanta daga baya yashiga rarashinta
Itakam HaYaT banda kukan azaba ba abunda take tana Allah ya isanta ga ALI
Tana kuka ahaka bacci yad'auketa
Shikam tashi yayi
Yayi wanka yafito falo daso yayi yayi aikin gidan saidai yaga ba inda yake bukatar gyara ko ina agyare yake yasa yayi zamansa yakunna TV yasaka tashar Aljazeera yana kallon labarai, wajen karfe bakwai tukuna ya shiga kitchin yahada musu karin kumallo mai sauki yagama yajera a table
Komawa falon yayi yad'auki wayarsa yakira Sajidah
Sajidah na bacci taji wayarta tayi kara lalabota tayi tadaga jin muryar Babynta ne yasa tawartsake daga baccinda take tana gaishe dashi da sannu da aiki
Ansawa yayi cikin sakin fuska yana yafadin Baby ya kwanan kadaici?
Kamar yana ganinta tashagwabe fuska tareda janyo fillow tarungume tana fadin kaima kasan dole ba dadi dan bazance dakai lafya kalau ba!
Amma ae yakamata ace yanzu kana gida ko?
Saboda naga aikin dare kayi!
Eh hakane amma bazaiyu nazo yanzun nan ba! Sai zuwa shabiyu saboda yanayin jikin masu jinyar
Ayya toh Allah yabasu lafiya, amma kasani nayi matukar kewarka Baby
Takarashe maganar cikin shagwaba
Tuni ta tadama ALI tsuminsa lumshe idanunsa yayi yana tuna kwanansu da HaYaT yanajin wani irin dadi na ratsashi...
Hello hello Baby kana jina kuwa?
Ah yi hakuri Baby ana nemana zan kashe wayar sainazo ko?
Shikenan tace badan taso ba ta kashe wayar...
Mikewa yayi yanufi daki dan yajiyo motsin HaYaT da alama ta tashi daga baccinda take
Hakane kuwa, tasaka kayanta bayan tafito daga wanka tana shafa mai agaban madubi yashigo tana kallon shigowarsa ta madubi tahade rai tareda d'auke kallonta daga inda take hangosa
Daga bakin kofar yatsaya yana kallonta yana murmushi ganin fushi take dashi
Sannunki HaYaTyy harkin tashi Kenan?
Bata ansa ba saima mikewa datayi takowa tashigayi ahankali tana cije lebe saboda zafinda takeji akasa ga yunwa shiyasa takeso tafita danta samu abunda zataci
Kallon yanda take tafiya yayi tausayinta ne yakamashi sannu yashiga jero mata ba kakautawa
Kamar jira HaYaT take yafara mata sannu sai rakin ya tashi kuka tasaka cikeda takaicin yanda ALI yamaida ita marar lafiyar karfi da yaji
Kamo hannunta yayi yana mata sannu ta fusge
Yi hakuri HaYaTyy bazan sake ba kinji?
cikin shagwaba tasake tamika masa hannunta tace kad'aukeni dan Allah bazan iya cigaba da tafiyar nan ba Ya ALI.
Abunda yakeso Kenan! D'aukarta yayi yakaita falo yasauketa tukuna yaje yadauko kayan break
HaYaT abun nema yasamu yau gabadayama ta manta dawani Hamdan balle zuwa makaranta sai zuba shagwaba take iya son ranta ALI yana biye mata abincinma shiya bata dakanshi taci saida takoshi tukuna yaci.
Ko motsin kirki tayi saiya mata sannu, ahaka har kusan shadaya yamata dabara dazaije yasiyo musu abincin rana daga nan kuma zai leka asibiti yaduba marrasa lafiya
Kuka HaYaT tasaka tace kafarta kafarsa saita bishi inda zaije
Wayo yamata yace idan taje asibitin akwai wani ogansu idan yaga tana tafiya ba daidai ba zaice dole sai an mata allura kusan biyar awaje d'aya saboda tasamu
Zaro ido HaYaT tayi takoma ta kwanta tana fadin amma dai bazaka jimaba ko?
Eh yace da ita yana dariya...
Yana fita gidansa yanufa yatarda Sajidah tana jiransa dan harda girki tamasa mai rai da lafiya, danya faranta ranta yasa ya zauna yakwashi girki yana gamawa yashiga dakinsa yayi wanka yafito yatarda Sajidah zaune cikin wata irin shu'umar shiga mai tada hankalin d'a namiji tana jiransa...
Ba ita tabarshi ba harsaida yabiya bashinta daya d'auka jiya dan ka'ida ne yasaba mata kullun ba daren banza atsakaninsu da ita.
Saidai ALI wanan karon saiyaji bata gamsar dashi ba kamar kullun saiyaji gabadaya HaYaT tafita nesa ba kusa ba, aransa yace lallai ya yarda matanma suna suka tara...
Lokacinda yasamu Sajidah saiyaji gabadaya tafi masa Faridah gashi ita kuma Sajidahr HaYaT tafita d'andano nesa ba kusa ba...
Wasa wasa shida yayi da HaYaT bazai jima ba saigashi har karfe biyar bai dawo ba
HaYaT tasha kukanta harta gaji
Yauma wata karyar yasake shararama Sajidah kafin yafita
Yana zuwa yahadu da rigimar HaYaT saida yayi da gaske tukuna tasauko daga fushinda take dashi shikansa yasan bai kyauta mata yanda yabarta gashi abincinma saida yazo taci na rana
Da sukazo kwanciya akirjinsa yajanyota da harta fara kuka azatonta zai maimaimata abunda yamata jiya ne
Saida yayi da gaske gun nuna mata ba abunda zai mata tukuna tayarda bacci yakwasheta...
Yau kusan kwana hudu kenan ALI yana kwana gidansu da HaYaT, gabadaya neman abunda zai rabata dashi take saboda tagaji da jarrabarsa kullun batada hutu gabadaya ya hanata zuwa scul dikda taji sauki yanzu tadena jin zafinda takeji kuma tafiyarta tadawo normal yanzu
Amma kiri kiri ALI ya hanata tafiya wai acewarsa saita warware sosai tukuna, gabadaya yatare agidan safe da yamma yana makalle da ita yana kwasar ni'imarta...
Yau sati daya kenan da tafiyan su Ammiey suna waya dasu ba kamar Salimat da kullun suna chat da ita
Malam Hamdan kuwa HaYaT karya tashararo masa tace ae tafiyar da ita akayi shiyasa tadena zuwa makaranta bawan Allah ya yarda da ita dikda yanuna rashin jin dadinsa dabasuyi sallama da ita ba...
Kamar kullun yana dawowa bayan sun gama cin abinci yabukaceta zuwa daki
Kuka HaYaT tasaka tana fadin Ya ALI ba dazun nan da rana ba mukaje? Kuma yanzu kace mukoma ni wallahi nagaji bazan iya ba!
Takarashe maganar cikin shagwaba
ALI bai bata ansa ba daukarta yayi yadireta tsakar gado tareda kashe wutar dakin saida yajanto jikinsa yake mata rad'a akunne
Ke Matar nan kin cika raki dayawa wlh! Nikam ba haka Sajidah take mun ba, nasaba kullun tana kula dani ta wanan fannin in kinga bazaki iya d'aukar larurata ba shikenan abune mai sauki saina tashi natafi kinga asubar nan zanyi sammakon zuwa inda suke nad'auko matata danke naga alamar raguwa ce sosai!
Jin abunda yafada ne batasan lokacinda tajanyosa jikinta dakanta tahada bakinta da nasa tashiga tsotsa aranta tana fadin bazan yarda kaje kabarni cikin katon gidan nan nikadai ba Ya ALI...
Tahaka ALI yake samun sa'ar HaYaT kullun......
Saida tadauki sati biyu tukuna yabarta takoma scul dakanshi yake kaita yana zuwa d'aukarta yamaida ita gida
Sosai ya iya takunsa dan har izuwa lokacinda su Ammiey suka dawo ba wanda yaganesa...
Saidai sosai yake bala'in kishiruwar HaYaT yau kusan wata d'aya kenan yarasa yanda zaiyi sukebe da ita
Itama tashiga damuwa saboda ALI yakoya mata jarraba irin tasa kullun da tsanin bukatarsa take kwana idan abun yadameta saita saka kuka ita kadai adakinta ga waya ba abun takira ALI tasanar dashi abunda ke damunta yarenata ba
Gwarashi ALI da yanada matarda take d'ebe masa kewa adik lokacinda yabukata, saidai tun lokacinda yahada shimfida HaYaT yadena jin Sajidah kamar da...
Hamdan yafara ganin sauyi gun HaYaT ayanzu tadena sakar masa fuska dabashi lokacinta gabadaya gun chat ko kiransa suyi hira dashi kamar yanda suka saba
Wanan dalilin ne yasa yashiga damuwa sosai dako abincin kirki baya iyaci saboda tunani...
Kamar kullun yau kusan karfe shidda ALI yazo gaisheda iyayensa HaYaT tana falon bayan sun gaidashi itada Salimat takuresa da ido jitake aranta kamar taje tafada jikinsa
Amma saidai ba damar yin hakan, haushi ne yakamata, gashi yasaba mata da abu kuma yanzu gabadaya yajanye mata yabarta cikin damuwa... haka kawai taji tanason yin kuka
Salimat dago kanta dazatayi taga HaYaT sai sharar kwalla take
Cikin damuwa da mamaki tace Sis HaYaT lafiya? Meya sakaki kuka?
Hankalin Ammiey da ALI ne yadawo kansu
Ammiey ce tace kuka kuma?
HaYaT zo nan
Ba musu HaYaT tamike tanufi inda Ammiey take har lokacin kukanta take marar sauti
Ahankali tatsuguna tazauna tareda d'aura kanta akan kafafun Ammiey kafin tayi magana tace
Ammiey kewar Yayana nake inaso naganshi dan Allah Ammiey kicema Ya ALI yakaini naganshi mana?
Mamaki ne yakashe ALI da kallo yake binta jin abunda tafada yana fadin Yayanta kuma?
Shafa kanta Ammiey tayi tace shine abun kuka HaYaT?
Batayi magana ba saima kara narkewa kan cinyar Ammiey tayi tanajan majina tacigaba da kukanta marar sauti
Kallon ALI daya saki baki da hanci yana kallon HaYaT Ammiey tayi tana fadin ka kaita gun Yayanta taganshi ALI yanzun nan idan kunje kace masa ina gaidashi kuma ina gayyatarsa gobe cin abinci dare agidan nan kaji?
Ba ALI ba hatta HaYaT datake dramarta saida taji maganar Ammiey tadaketa na acema Yayanta yazo
ALI kam ba abunda ya iya fadin sai toh Ammiey
Yauwa HaYaT tashi kije kafin magrib kudawo
Ba musu HaYaT tamike tashiga dakinta tadawo sanyeda mayafinta
Ammiey zan bisu Salimat tace tana kokarin tashi
HaYaT kamar tafasa kuka ta kalli Salimat dan idan taje ta tabbatar bazata samu abunda takeso ba...
Saidai jin abunda Ammiey tace ne yasata ajiyar zuciya
A'a tafada idan kinje girkin fa? Kinsan Yaynku Haidar ba hakuri ne dashi yanzun nan zaidawo yanemi abinci
Nikuwa kinga bazan shiga kitchin ba
Kamar Salimat tayi kuka tana kallonsu HaYaT harsuka fita ita kuma ta tashi tashige kitchin.........
βπ»
[8/1, 7:01 AM] Hayat: πππππππππ
πππππππππ
*AyNuL HaYaTπ*
_MATAR ALI GADANGA_
πππππππππ
πππππππππ
*-_-_-_-_-_-_-_-_-_-*
*LaBaRi Da RuBuTaWaβπ»*
*-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_*
*NeEnA_CoOlπ©π»βπ¦±*
*-_-_-_-_-_-_-_-_-_*
*_______________________*
*π³πͺNiGeR Ma FiErTΓ©π€π»*
*Ψ§ΩΩΩΩ
Ψ₯ΩΩ Ψ£Ψ³Ψ£ΩΩ ΨΨ¨Ω ΩΨΨ¨ ΩΩ Ω
Ω ΩΨΨ¨ΩΨ ΩΨΨ¨ ΩΨ¨ΩΩ Ω
ΨΩ
Ψ― Ψ΅ΩΩ Ψ§ΩΩΩ ΨΉΩΩΩ ΩΨ³ΩΩ
.*
*ΩΨΨ¨ ΩΩ ΨΉΩ
Ω ΩΩΨ±Ψ¨ΩΩ Ψ₯ΩΩ ΨΨ¨Ω ΩΨ§Ψ±Ψ¨ Ψ§ΩΨΉΨ§ΩΩ
ΩΩππ»*
π·π·π·π·π·π·π·π·
_DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN KAIβπ»_
π·π·π·π·π·π·π·π·
Neenacool280@gmail.com
2β£0β£
Sajidah data gama waya da ALI yace tadaura mishi ruwan Tea daga yazo Tea yakeso yafara sha sai jiransa take kusan awa daya bayan dasuka gama waya yace da ita cikin minti biyar zai iso saboda yana hanya
Gabadaya tadamu kuma takira wayoyinsa dik suna kara ba'a dagawa daga karshema saijin wayoyin nasa tayi akashe, sosai ta damu saidai abunda taka aranta shine bai wuce wani marar lafiya aka kawo asibitin aka mishi kiran gaggawa yatafi dan tasan halinsa gameda aikinsa bayada wasa
Anan falo ta kwanta zaman jiransa har bacci barawo yayi awon gaba da ita...
Ammiey ce ta tashi zumbur daga baccinda take tana nanata inalillahi wa ina iallaihi raji un...
Gabadaya jikinta gumi yagama jikashi kamar ba AC acikin dakin saboda wani irin mumunan mafarkinda tayi gameda ALI
Janyo wayarta tayi danufin takirasa dikda ta duba agogon wayar taga karfe biyu da rabi ne na dare
Saidai tafasa, tashi tayi tadauro alwarlla tazo tafara gabatarda sallah saida tayi raka'a hudu tukuna ta zauna tashiga jero adu'oin kariya da fatan tsari daga Ubangiji akan ALI da neman tsari daga mumunan mafarkinda tayi
Tajima tana adu'oi kafin tashafa