Showing 1 words to 3000 words out of 52998 words

Chapter 1 - RAMIN ƘARYA HAUSA NOVEL

24 Oct 2025

76

??ࡱ?>??  ?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?WordDocument????1?
0Table????????Data
???????????????????? P?"KSKS?1?
???????rr    O c ??+$ ??????????$O?*r  ??    ?+?c +?c ?+c ?? c  ?^`????^Normal d??,CJmH sH nHtH_HOJPJQJ^JaJTA`????TDefault Paragraph FontOJPJQJ^Jfi`????f Table Normal :V ?4?
l4?a? OJPJQJ^J(k`????(No List  ?nT)?4pD?O?b?m?p.u?????"?&?????D???(?????p#%?4?Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FQae3SgaQbTKcN3EMxobzQ




=ث? *RAMIN ?ARYAR....* =ث?


Story & writing

By

Mrs Muttala (Amanar cool)



*YOUNG TALENT*
*WRITER'S ASSOCIATION*


20/5/2025


Alhamdulillah yanda na fara lafiya Allah yaba ni ikon kammala shi lafiya



Iyayena abin so da ?aunata, Allah ya ?ara muku lafiya da nisan kwana mai albarka.=?O?



Ina mi?o gaisuwar ban girma da jinjina a gareki Auntyna Aysharcool kuma uwar Wakina, ke Win ta da bance a wurina, Allah ya saka miki da mafificin alkhairi, ya biya miki dukkan bu?atunki na duniya da lahira, ina godiya sosai da irin gudunmuwar da ki ke ba ni, tabbas da bazarki ce na ke taka rawa,=؃? Allah ya ?ara Waukaka, wannan littafin sadaukarwa ne a gareki we love you so much.=?
?


Aunty Sarauta ina godiya sosai da shawarwari, Allah ya saka miki da mafificin alkhairi ya ?ara Waukaka.=?O?




(3E 'DDG 'D1 -EF 'D1 -JE



Free book
'?



Page 1&2


_____Misalin ?arfe sha Waya na dare, sawun mutane ya fara Waukewa, kowa ya fara neman wurin da zai adana ransa da sama wa gangar jikinsa nutsuwa. A yayin da wasu lokacin ne, suke gudanar da harkokinsu.
Madaidaiciyar harabar asibiti ce, Wauke da ababen hawa, na ma'aikata da wasu daga cikin majinyata. Tsirari daga cikin majinyata, na kai wa na komowa a harabar asibitin.
Daga wata baranda kuwa, wasu mutane ne a tsaye, cirko-cirko fuskokinsu Wauke da yanayi na damuwa, su na ta kai wa suna komowa a ?ofar wani Waki, da aka sanya alamar ba wanda yake shiga, sai iya ma'aikatan wurin.


Sannu a hankali take tunkarar Wakin, gabanta na tsananta faWuwa, tare da tunani a kan hukuncin da ta yanke, amma wata zuciyar ta ci gaba da bata ?warin gwiwa, da jin ba wani abu. Martabar fararen kayan jikin matar, ya sanya mutanen da suke tsaye a ?ofar Wakin, suka fara yi mata sannu da aiki.

Cikin sakin fuska ta amasa musu da "Yauwwa sannunku, amma dan Allah ko zaku koma barandar ?asa, ba ma bu?atar kowa a ?ofar wurin nan, idan muka kammala, zamu yi muku magana in sha Allah, sai ku zo ku gansu"

Cikin girmamawa suka ce, "To babu laifi, bari mu je" gaba Waya suka sauka, ya kasance babu kowa a wurin, ta saki ajiyar zuciya da jin, komai zai zo mata da sau?i.



...........




Dare mahutar bawa, a lokacin da galibin halittu su ka shige makwancinsu, domin samawa ruhi da gangar jikinsu nutsuwa, ita kuma a lokacin bacci ya ?aurace wa idanunta, balle ta samu wannan nutsuwar da hutu ga gangar jiki da ruhinta. ?wa?walwarta ta shiga karakainar tunanin halin da take ciki, da neman mafita.
?arfe biyu ne da rabi na dare, da ta kalli agogon Wakin, ta hasken fitilar da ya shigo ta taga.
Gaba Waya duniyar ta fita daga ranta, wace irin masifa ce haka take ciki?

Tashi zaune tayi, ta dubi ?ar uwarta dake baccin ta hankali kwance ji tayi, ina ma ita ce tasamu damar yin Bacci nan sai dai ina ba ta da wannan damar rabon da tasamu ishashen bacci har ta manta

?ara rufe idanuwanta tayi tana tuna abin da baba ya ce jiya kafin yayi tafiya

"Afnan yakamata ki fito da miji na aurar da ke.Duk sa'anninki sun yi aure.Wasu har da ?a'?ansu amma ke kin kasa fito da mijin aure, Dangi sai surutu suke a kanki to na baki nan da wata Waya cikin maneman ki ki fito da miji"

Ajiyar zuciya ta sauke ganin damuwar tayi, mata yawa yasa ta mi?e ta Wauro alwala ta fara jero nafilfili, ta daWe tana munajati da Ubangiji sai bayan sallan asuba ta samu bacci ya Wauke ta ?arfe 7:40 ta farka . Fitowa tayi, daga Wakin tana mi?a.

Mama da Maryam ta gani a zaune tsakar gida suna karyawa ta gaida mama, ta ce "Mama me yasa baki tashe ni ba, ki ka yi aikin da kanki? dan na san wannan ba taya ki aikin za tayi ba."
Tayi maganar ta na nuna Maryam dake zaune tana karyawa tayi shirin ta na zuwa school.
Maryam ta ce "Ta ina za'a tasheki, ai gara a bari ki rama baccin da ki ka kasa yi jiya, ai duk abin da ki ke yi ina jinki, wallahi Aunty Afnan kin Worawa kanki wahala."

Cikin takaici Afnan ta ce "Maryam ina wasa dake ne?"
Ajiye kofin tayi tana mi?ewa ta ce "Kanki ake ji, ni wallahi ba zan za Sa wa kaina rayuwar ?unci ba ina gama Candy zan yi, aure."
tana gama maganar ta nufi hanyar fita.

Duk abin da suke yi, Mama bata ce musu ?ala ba daga ?arshe Waki ta shiga dan lamarin Afnan mamaki yake bata,
Afnan kokon ta Wiba ta fara sha, bayan ta kammala ne ta share gidan tayi, wanke-wanke ta kammala duk wani aikace-aikacen da za tayi, sannan tayi wanka.
Kwanciya ta sake yi, da yake alhamis ce ba islamiyya boko kuma ta daWe da yin candy.

Tunanin da ya zame mata jiki ta fara, tayi nisa sosai a cikin tunanin muryar mama ta dawo da ita hayyacinta.
Ta Waga kanta suka haWa ido Mama ta ce "Wai ke Afnan me yasa ba kya Waukar shawara ne? Ke kullun ba ki da aiki sai tunani."

Shiru tayi, bata ce ?ala ba har Mama ta ?are faWan ta sannan ta ce "Tashi ki karSo min sa?o gidan kawun ki Sanusi" Sata fuska Afnan tayi dan har ga Allah ba ta son zuwa gidan kawu Sanusi saboda masifar sa shida Gwaggo duk da Gwaggo sun yi tafiya ita da Baba.
"Mama don Allah kiyi ha?uri ki jira Maryam idan ta dawo sai ta karSo miki"

Mama ta ce "Afnan bana son gardama ki tashi nace"
Jiki a sanyaye ta tashi, ba dan ranta ya so ba ta ?ara gyara jikinta.
Ta karSi kuWi a hannun mama ta fita.


A hankali take tafiya har ta ?arasa bakin titi, ta Wauki tsawon lokaci a tsaye kafin wani mai napep ya tsaya.
ta faWa masa wurin da zai kaita, suka yi ciniki.
Ko da ya kaita ta ro?i ya jirata ya mayar da ita, ba daWewa za ta yi ba.

Da sallama ta shiga gidan, sai dai babu kowa a tsakar gidan sai inna Hajara wani banzan kallo tayi wa Afnan, ba tare da ta amsa sallamar ba, Afnan bata damu ba dan idan da sabo ta saba kai tsaye Wakin inna Bilki ta nufa tana sake yin sallama, inna Bilki ta amsa cikin sakin fuska tana tambayarta ya Mamanta Afnan ta ce, "Lafiya ?alau ta ke yanzu ma ta aiko ni na karSa mata sa?o ne" inna balki ta ce "Yanzu dama na ke cewa idan Bahijja ta dawo zan aiketa ta kai mata, kayan"

Ta karSi sa?on suka yi sallama.

Koda ta fito mai napep Win na nan, wurin da ta bar shi, yana jiran ta. Ta shiga yanja babur Win suka bar wajan. A hanya su na tafe, mai napep Win sai janta yake da hira amma tayi banza da shi, ta madubin napep Win ya rin?a kallon ta, lura da hakan yasa tayi, saurin rufe fuskarta murmushi ya yi, bai ce komai. A bakin titin inda ya Wauko ta ta ce "Ya ajiye ta" amma fafur ya ?i ya ce, "Sai ya kai ta har gida" ba yadda ta iya haka ta nuna masa gidan.

Bayan sun iso ?ofar gidan ta bashi kuWinsa ya ?i karSa ya ce "Ki bar shi kawai adon gari" yayi maganar yana kallonta daga sama har ?asa.

duban sa tayi, ta ce "Dan Allah ka karSi kuWin ka bana bu?ata" tayi maganar tana Wan yamutsa fuska.

Maimakon ya ji haushi, sai yayi murmushi ya ce "Idan na?i fa?"

Ta Wan marairaice ta ce "Dan Allah ka karSa sauri nake yi "

?ememe ya ?i karSa jayayya suka ci gaba da yi, kamar tayi kuka tana yi masa magiyar ya karSi kuWin. Tun daga nesa Maryam ta hango su a tsaye. ?arasowa gurin tayi, tana faWin "Malam lafiya ina fatan dai ba wani abun ne ya haWaka da yayata ba" murmushi yayi, ya ce "A'a ba faWa bane, na kai ta unguwa ne shine ta bani kuWin na ce ta bar shi, wai ba za ta karSa ba, ai ba kyau mayar da hannun kyauta baya"

Wuff Maryam ta karSe kuWin da Afnan ke mi ?a masa
ta ce "Amma dai Aunty Afnan baki iya harkar arziki ba yayana an gode sosai Allah ya saka da alkhairi" dariya ya yi, ya ce "Ba komai ?anwata" ya ta da napep Winsa zai wuce da sauri Maryam ta ce "Yayana ji mana na ce, dan Allah ko za mu iya samun number ka ko da wani lokaci muna bu?atar zuwa unguwa sai mu kira ka, dan na ga da alama
za'aje da kai"
Murmushi ya yi, ya ce "To badamuwa"

Afnan ta ce "Maryam wai me yasa ki ke haka ne, baki da hankali ne" kallon ta Maryam tayi, ta ce "To wai ke an ce, Miki kowama gara ne irin ki haka kawai sai abar bawan Allah nan ba'a karSi number sa ba ai koba komai a rin?a zumunci"

Number ya rubuta ya mi?awa Maryam amsa tayi, tana dariya tace "To ya sunan yayan nawa"?

Ya ce "Aliyu Haidar amma an fi kira na da Haidar" Maryam tayi, dariya tana faWin, "Suna mai daWi ni kuma sunana Maryam Auntyna kuma A'isha amma ana kiran ta da Afnan"

"Ma sha Allah" cewar Haidar ya na faWin "Beautiful name ina son suna A'isha duk inda masu wannan sunan su ke a kwai su da dattako da kamala" duban Afnan yayi, da ta yi kicin-kicin da fuska ya ce "ina ba da gaisuwa mai babban suna"

Daga haka ya ja napep Win sa yabar wajan,

Kallon ta Maryam tayi, ta ce, "Amma dai aunty ki na ba da mata wallahi kina ganin mutum kyakyawa gashi da nutsuwa kamar shi ya yi, kansa amma kina wani shan ?amshi wata ?ila ma sonki ya ke yi, wallahi"

Afnan ta ce "Maryam Allah ya shirya ki shikenan ke arayuwa ba za ki taSa abin arziki ba"

Jeme baki Maryam tayi, ta ce "can ta matse miki ni dai Allah yasa ma ya dawo ya ce yana so na tunda ke ban ga alamar kina da cikakkiyar lafiya ba ga ki nan kullun cikin hijabi ni wallahi wani lokacin ganin ki na ke kamar mata maza" tayi, maganar tana shigewa cikin gidan,

Bayan ta Afnan ta bi tana mamakin ?arfi halin irin na Maryam kamar ba ciki Waya suka fito ba gaba Waya halin su ya banbanta maryam ba ta jin magana ga rashin kunya

Mama na ganin Maryam ta san cewa guduwa tayi, ba a tashe su ba. Afnan ta mi?awa Mama sa?on sannan ta dubi Maryam ta ce "Bani kuWina"

Maryam ta ce "Wane kuWin"?

"KuWin da ki ka karSa a hannuna mana"

"Dariya Maryam tayi, ta ce "Ai wallahi wannan kuWin sun haramta a gare ki"

Shiru Afnan tayi, bata koma magana ba Mama ta ce "Wane kuWin ta karSa"?

Afnan ta kwashe komai ta gaya wa Mama kallon Maryam tayi ta ce "Ke dai Maryam nasara wane hali ne dake haka wai ke ba za ki taSa nutsuwa bane kina girma amma abin naki sai gaba yake ke dai baki Wauko halin mai sunan kiba"

lnna Hajara ce zaune ita da kawu Sanusi tana bashi labarin yau Afnan ta zo gidan saboda rashin kunya ko gaida ta bata yi ba kawu Sanusi ya ce "Ita A'ishan ke nan hadda ita tabi layin ?ar uwarta to zan yi maganin su daga su har uwar tasu tunda shi yaya baya iya tsawatarwa gidansa ya kuma mijin ta ce, duk abin da mace ta ce shi ya ke yi"

lnna Hajara ta ce "Ai magani Waya kasa Gwaggo tayi, masa magana ya dawo nan gidan da zama tunda da ma Nan suka fara zaman tsabar kisisinar matar shi yasa suka bar nan Win"

Kawu Sanusi ya ce "Haka za'ayi bari Gwaggo ta dawo kin san tare suka je ?auye ziyara shima dan ta matsa masa ne akan su je tare tunda baya son zumunci ina ga gobe zasu dawo"
murmushin mugunta inna Hajara ta yi, tana ?ara ziga mijin nata akan lallai su dawo nan dazama


*******


_____ GRA wani katafaren gida ne mai Wauke da Sangarori daban-daban a ciki gidan ya haWu ba kaWan ba an ?awata shi da wasu furanni masu Waukar hankali ga wadataccen pilin parking da aka yi masa adandani da wasu fitullu masu kyau wani kalan haske na jan hankali suke fitar wa sai haWaWWen lambun sha?atawa iya tsaruwa gidan ya tsaru.

Wata matashiyar budurwa ce da ba za ta wuce shekaru ashirin ba sanye take da abaya ba?a tayi mayafi da Wan kwalin abayar.
fitowa tayi, harabar giWan dubuwa tayi, taga ba wanda ya ganta da sauri ta shige wani Sangare na giWan kwance ta same shi akan gado ba kaya a jikinsa kallon ta ya yi, ya kashe mata ido Waya da hannu ya mata alamar ta zo ba musu ta faWa jikin shi rungumeta yayi, ya fara shafarta a hankali kissing Winta ya fara tare da ?o?arin cire rigar jikinta rike hannunsa tayi, ta ce, "Yaya Mudan yakamata mu bar wannan rayuwar da muke, wallahi i am not feeling well abin da muke aikatawa bai kamata ba, ni fa ?anwarka ce ina tsoron ranar da asirinmu zai tonu"

Kallon ta ya yi, kafin ya ce "Hudah ni kaina ba na jin daWin Abin da muke aikatawa na rasa me yasa na ke kasa ri?e kaina ne akan ki a duk lokacin da na ganki ji nake kamar ana rura min wutar sha'awarki ne" shiru tayi, ba ta ce, komai ba shafanta ya cigaba da yi tun tana hana shi har ta bi lye masa suka aikata masha'arsu,

_____ Yau ne su baba zasu dawo da ga tafiyar da suka yi ?auye shinda Gwaggo su Afnan sai murna suke Mama kuwa da kanta ta yi, masa girki sai bayan sallah la'asar suka dawo sai da ya biya ta tsohon gidan su ya raka Gwaggo kafin yazo gida da murna suka tarbe shi bayan ya huta ya ci abinci, ya basu tsarabar da ya zo musu da ita an sha artabu da Maryam wurin rabon kayan dan ?ememe ta ce "Baza a ba wa ma?ota ba tunda ba uwar da suke tsinanawa mutane dan haka ba za'a basu ba" sai da ta ga ran Mama ya Saci sannan tayi shiru.

WASHE GARI

Kawu Sanusi ya same Gwaggo a Waki ya ce "Gwaggo magana nake son mu yi"

"Ina jinka Sanusi wani abinne ya rafu"?

"Eh to kusan haka ne dama magana ce akan yaya Abbakar bai kamata a ce kina raye ba a matsayin ki na Mahaifiyar sa kina kallon mace na juya shi yanda taga dama ba"

"Ki duba da a gidan nan ya ke tare damu amma wannan matar sai da ta yi, kicimurmurar da ya bar gidan nan"

"Ga yaran nan duk ta koya musu rashin kunya saboda babu mai tsawatarwa a tare da su shekaran jiya fa Afnan ta zo gidan nan ba ki ga rashin kunyar data yi wa Hajara ba"

Gwaggo ta ce "Ita A'isha Win wato bayan ba?in halin da ta ke da shi hadda rashin kunya ta fara"

Kawu Sanusi ya ce "Ita ma tabi layin ?ar uwarta Kuma laifin uwar su ne ita ce ke, koya musu rashin kunya
dan haka gwaggo ki ce wa yaya
dole ya baro wancan gidan ya dawo nan gidan tunda a kwai Wakuna a nan Win"

"Da zaman biyan kuWin hayan da yake yi, ai gara ya ?ara kuWin a jarinsa"

Gwaggo ta ce "Haka za'a yi kira mini shi a waya"


Amanar cool ce
'?
08163516796Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FQae3SgaQbTKcN3EMxobzQ


=ث? *RAMEN ?ARYA....* =ث?



Story & writing

By

Mrs Muttala (Amanar cool)




*YOUNG TALENT*
*WRITER'S ASSOCIATION*



Sadaukarwa ne ga Aysharcool




(3E 'DDG 'D1 -EF 'D1 -JE



Free book
'?


Page 3&4


_____Baba ya kammala shirinsa zai fita kasuwa ya ji wayarsa ta fara ringing, Wauka ya yi tare da yin sallama ba tare da amsa sallamar ba ya ji murya Gwaggo tana faWin "?an ladi ka zo yanzu ina son ganinka".

Ya amsa da "To Gwaggo" kafin ya kuma yin magana aka kashe wayar ya dubi Mama ya ce "Amina, Gwaggo ce take son ganina yanzu" ta ce "To Baban Afnan Allah yasa lafiya sai ka hanzarta . Ka gaishe ta" ya yi musu sallama ya fita.

Yana fita Maryam ta ce "Masifafiyar tsohowa Allah yasa ba wani .Tijarar zata yi masa ba" kallon ta Mama tayi ta ce "Gwaggon ce masifafiya"? "Eh mana ni wallahi Mama na matsu ta Waga ta bamu guri musha iska haba ina dalili duk da mum bar musu gidan bamu huta ba."

Mama ta ce "Yanzu ke Maryam ki na da bakin da za ki kira wani masifafe saboda baki da kunya ko?" Maryam zata yi magana Mama ta ce "Tashi ki bani guri kafin na make ki a nan."

Baba na fita kai tsaye tsohon gidan su ya nufa domin amsa kiran Gwaggo.

Gwaggo na ganinsa ta ?ara haWe rai zama ya yi, tare da faWin "Ina kwana Gwaggo."

"Lafiya ?alau" ta amsa masa gaisuwar ciki-ciki.

Shiru ya yi, yana kallon Gwaggo shi dai ya san bai yi mata laifin komai ba, sannan ya ce "Gwaggo Allah yasa ba wani laifi na yi, ba?".

"Dama ina son magana da kai ne akan na gaji da zaman ku a wancan unguwar ina bu?atar ku dawo nan da zama, saboda tun farko a nan kuke da zama, shegen Iyayi ne

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login