Showing 159001 words to 162000 words out of 243403 words

Chapter 54 - DUK KARFIN IZZATA BOOK 2 COMPLETE

02 Feb 2025

46782

sa cikin rigar ta. A sukwane ya ɗago kai jin ta dayayi empty babu pant itako ko ajikin ta sai ma kara shiga jikin sa da tayi tana shafa lallausan gashin kan sa

hauran da hannun sa yayi saman tula tulan ta lokacin guda ya kiɗime ya fita hayyacin sa ya fara murzan ta da kyau.
Duk abun da ya mata tana kokarin wajen mayar masa da martani kamar yarda Aunty farida tace mata
lokacin guda ta tashi kan sa ta ruɗe shi ta kiɗima shi ya fita hayyacin sa sai surutu da sambatu yake mata ita kanta ta fita hayyacin ta dan Aryan ya kware wajen sarrafa mace "my jidda you are special I love everything about you my jidda pls suck my penis" yayi maganar tare da kama hannun ta ya daura awajen bata cikin hayyacin ta bata ɗauke hannun taba sai ma wasa da abun nashi ta farayi kara yayi tare da mikewa cikin zafin nama ya juyar da ita daga sama har kasa ya yage rigar barcin jikin ta hayewa kanta yayi da karfi ya shige ta azaban zafin dataji ne ya sa ta dawowa cikin hayyacin ta Ihu tayi tana kokarin turesa amma ina ta kasa sucking nata yake da karfi karfi sai nishi yake yana gurnani da sambatun kuka take masa da karfi tana faɗin "yaya Aryan zaka kashe ni na tuba kamin a hankali wlh ba zan sake gudun kaba dan Allah kayi hakuri ba zan iya jurewa ba wayyo Ammi na yaya Aryan zai kashe Ni innalillahi" shiko aikin sa kawai yake baya jin me take faɗa ma bare ta sa ran zai tausaya mata.

Almost 1h and 30mins ya ɗauka akan ta kafin yayi releasing na spam nashi ko da yayi bai sauka kan ta ba har sai da ya kara 10mins sanna ya zame bananan sa a hankali ya sauka ya koma gefe ya kwanta yana mai da numfashi. Diyana ta sha wahala kamar bazatayi rai ba har da suma tayi kamar basu taɓa karoba.

Lokacin da ya dawo hayyacin sa yaga aika aikan da ya sake yi akaro na biyu yayi nadamar kusantar da karfi da yayi shafa kan sa yayi yana faɗin "my jidda ke ɗince ta daban daɗin ki yayi yawa dole haka ta faru yau zan sha dirama kam na sani" ya kai karshen maganar tare da mikewa ya ɗauke ta chak tana sume ta sake jiki kamar gawa ya nufi toilet da ita.

Ba Kamar yadda yayi tunani ne ta faruba a tunanin sa idan ta farka zata masa kuka tace bazata sake yarda da shi ba sai kuma yaga akasin hakan kukan zafi kawai take,abun har mamaki ya bashi.

sau uku yana gasa mata jiki da ruwa mai zafi idan yayi sanyi sai ya chanza mata wani mai zafi har sau uku sanna ya mata wankan tsarki ya naɗota a towel kamar baby suka dawo ɗaki, saman sofa ya ajiye ta ya nufi gadon yana kokarin cire bed sheet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin "yaya Aryan ka bari zanzo in chanza wani bed sheet ɗin" a sukwane ya juyo tunani ya fara yi "anya bada aljana na kwanta ba kuwa? idan kuma ba aljana bace to ina bukatar sanin me Aunty farida ta faɗawa jidda ta ta sauyata tashi ɗaya haka" yayi nisa cikin tunani bai ankara ba sai ganin ta yayi a bagan sa tana kokarin cire bed sheet ɗin tana yi tana cheza laɓɓa saboda zafin da take ji rungumota yayi a jikin sa yana faɗin "aa my jidda kinga baki jin daɗi bari na mai daki saman sofa ki zauna sai ina canza bed sheet ɗin idan yaso gobe sai ki canza mana wani" shiru tayi bata yi magana ba dan yana ɗaya daga cikin abun da Aunty farida ta faɗa mata idan yaya Aryan yace abu to kar ta masa musu. Ɗaukan ta yayi chak ya mai data saman sofa ya dawo ya chanza bed sheet ɗin.

2am

Duniya tayi shiru bakaji komai sai karan ruwan sama dake zuba kamar da bakin kwarya iska mai matikar sanyin gaske ke kaɗawa gaba ɗaya ƴaƴan Abba masu mata kowa ya rungumi matar sa suna cikin bargo dan yau Hajj fateema ta kori kowa saura hiyana.

Kwance yake saman katafaren lallausan gadon sa ya kasa barci sai juyi yake,ya rasa meke masa daɗi ko ta ina ya juya kyakkyawar fiskar hiyana yake gani tana sakin cool murmushi dogon tsaki yaja tare da mikewa zaune ya jawo phone nashi ya kunna wutar screen ɗin 2:05am mai da wayar yayi ya ajiye ya dafe kan sa yana mai karanto addu'ar data zo bakin sa ko zai samu ya dai na tunanin hiyana. amma abun mamaki tunanin nata ma karuwa yake sosai
A ɓangaren ita ma hiyana zaune take tsakiyar gado barci ya kauracewa idon ta tun 11pm ta farka banda tunanin kyakkyawan face ɗin mijin ta ba abun da take,
har 2:30am tana zaune kafin ta tashi ta ɗauro alwala tazo ta fara gabatar da sallah ta mai rokon Allah daya zaɓa mata mafita akan lamarin auren ta ya zaɓa mata abun da ya fi zama alkhari agareta

3am dai dai bgs ya gama wahala sai haɗa zufa yake ya rasa mafita wayarsa ya kuma jawowa ya fara kiran layin hiyana wayar ta akashe tsaki yaja ya kira layin Aunty farida bugu ɗaya ta ɗaga cikin nuna isa da izza yace "Aunty farida ki bawa sister waya ina son yin magana da ita ko kuma ki turomin ita yanzun nan" daga ɗayan ɓangaren cikin muryan barci Aunty farida tace "eyeee to sannu Abba wlh Prince ka fita ido na ka fita ido na ina faɗa maka wato umarni ma kake bani kenan to wlh ba wanda zai haɗaka da hiyana idan kana son magana da ita kaje kabawa Abba hakuri itama ka bata hakuri komai ya wuce idan ba haka ba daga nan har ka kawo mata takardan ta baka sake ganin ta ko yin magana da ita" cikin fushi yace "hakuri kuma ni ina never wlh" "never ko to kaje never karka sake kirana" tana kai karshen maganar ta latse kiran. Tun bata katse kiran ba yayi wurgi da wayar sa ya koma ya kwanta ya cigaba da juyi har asuba kamar yadda yaga rana haka yaga dare.

Washe gari 8am ya fito shirye chikin wando jeans baki da ɗan ratsin fari sai t-shirt fara tas mai laushi yayi kyau sosai kamar dan shi akayi kayan ya tara gashin kan sa ya ɗaure,kallo ɗaya zaka masa ka gane yana cikin matsanancinyar damuwa har yar rama yayi saboda rashin barcin da bai samu yayi ba daren jiya.
yazo zai wuce ya shiga Part ɗin Ammi ya hango kamar mutun a garden na gidan kallon wajen da kyau yayi tabbas itace awajen ta dukar da kai kamar mai kuka sanye take da jihabi har kasa ajikin ta ga Abdurahman ɗan mijin Hajj fateema kusa da ita da alama tambayan ta yake ko rarrashi ta, lokaci guda face ɗin bgs ta sauya karara kishin ya bayyana akan face nashi cikin fushi ya isa wajen
Wata rikitattiyar tsawa ya daka musu wadda yasa hiyana ɗago kai ta kalle sa "me kike yi a nan!!!? Wanene kuma wanna!!!?" Da gudu hiyana ta miƙe ta bar wajen dawo da kallon sa kan Abdurahman yayi "kai wanene kai!!?" da turanci Abdurahman yace "sorry sir I'm not hearing hausa language" kallon uku goma bgs ya masa kafin ya wuce ya nufi wajen sojojin dake tsaron gidan ba tare da ya sake cewa Abdurahman komai ba.
Umarni ya bawa sojojin akan su kama Abdurahman su kullesa tare da basa horo mai tsanani dan ya kula matar Brigadier general.

ba tare da ɓata lokacin ba sojojin sukayi wa Abdurahman diran mikiya suka kamasa yana faɗin "what happened?what wrong I did?" Ko kallo arziki bai samu sun masa ba bare su bashi amsa haka Shahram ya ɗaga sa sama suka wace da shi.

bgs kuwa bin bayan hiyana yayi a palo ya same Aunty farida Hajj fateema Aunty mardiya Ammi sai hiyana data shigo yanzu ta kwanta kan cinyar Ammi tana goge ido cikin tsawa yace "ke zonan!!" a razane ta mike daga cinyar Ammi ta ruga zata shiga ɗakin su "ki zonan nace ko!!! Ya furta ciki wata gigitatchiyar tsawa chak hiyana ta tsaya tare da sakin kuka mai sauti ta kasa juyowa kuma ta kasa tafiya kuka take mai tsuma zuciyar mai sauraro tsawa ya kuma daka mata "wai ba dake nake magana bane!!!? "Shige ɗaki hiyana" cewar Ammi a fusace ya ce "kizo nan nace!!!" Tirkashi Ammi na kokarin sake yin magana Aunty farida ta dakatar da ita ta hanyar sufe mata baki dan tasan bgs baya hayyacin sa idan Ammi ta biye masa Za'a iyayin ɓatacciya,mikewa Aunty faridan tayi ta nufi hiyana dake tsaye kamar gunki sai kuka take,hannun ta ta riko tajata da sauri suka wuce cikin ɗakin su.
a zuciye ya juya ya bar ɗakin ba tare da ya sake magana ba a ransa yana tunanin abun da zai yiwa su Aunty farida

Yana fita part nashi ya koma after 30mins ya fito hannun sa ɗauke da glass cup mai ɗauke da lemun kwalba kai tsaye part ɗin Ammi ya wuce,yayi Sa'a alokacin babu kowa duk sun tafi palon Abba yin breakfast,kai tsaye ɗakin su diyana ya wuce
Zaune ya sameta saman gado ta kifa kai da guiwa kamar mai kuka kasa kasa yace "ansa ki sha" a sukwane ta ɗago kai da zata masa gardama amma ganin fuskar sa babu alamar wasa ne yasa ta ansa ta sha raɓi ta miko masa sauran "duk ka zaki shanye" "yaya Prince bazan iya shanye wa dukka ba ya....bata kai karshen maganar ba ta saki kofin ta faɗi saman gadon kamar bata da rai guntun tsaki yaja kafin sanya hannu ɗaya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafatar sa ya fice da ita

Kai tsaye cikin motar sa ya sanya ta ya shiga da kansa ya tada motar ya bar gidan da gudun gaske da ita


To masu karatu sai mun haɗu Monday idan mai dukka ya kai



💋 Duk Karfin Izzata 💋


💋The talent troupe writer's 💋



By
Star Lady



Page 45


"Ya na ganku gaba ɗaya ban ga hiyana ba ina take?" cewar Abba kallon diyana Ammi tayi kafin tace "jeki kirata tazo taci abinci tana ɗaki" da kyar diyana ta miƙe tana ɗingisa kafa tana kokarin barin waje Aryan yace "dawo ki zauna Auta jeki kirata" kallo juna Yusuf da Khalid sukayi suna guntse dariya dan sun san aika aika Aryan yayi kenan shi kanshi Abba abun yaso bashi dariy, mikewa Zahra tayi ta nufi waje bata kai ga fita palo ba ta fara tikar aman abincin da taci har rige rigen karasowa wajen ta samarin Abba suke har da Aunty farida da Aunty mardiya da Hajj fateema Ammi ce kawai bata ko kalli in da suke ba ta cigaba da cin abincin ta amma aranta tana tausayin autan ta tana jin amai da take har cikin ranta.

Bayan ta gama amai ɗin ne Khalid bai damu da zata ɓata masa jikiba ya ɗauke ta chak Kamar yar baby sukayi waje sai sannu su Aunty farida ke mata
kallon Abba Fahad yayi kafin yace "Abba meke damun auta?" wucewa Aryan yayi ya nufi table ɗin cin abincin yana faɗin "ina ruwan ka da abun da ke damun ta!? Hararan Aryan ɗin Aunty farida tayi tana faɗin "ina ganin karuwa muka samu Fahad" har suna haɗa baki shida Yusuf da Ahmad wajen cewa "Alhadulillah Alhadulillah Allah yasa twins ne" da sauri Abba ya juyo yana faɗin "kaji ƴaran nan har da haɗa baki wajen addu'ar Allah yasa Twins ne to idan ma twins ɗin ne ai diyana muke sa rai ta bamu twins mu samu little Aiman da Aryan" "Abbba na kasan me? Cewar Aunty farida girgiza kai Abba yayi ya nufi table yana faɗin "aa my daughter" "Hajj fateema ta bani labarin yan uwan ta first born na mamansu triple ne second born twins sai yayan ta wanda take bi sai ita da husainan ta suma twins ne sai autan su ita ɗai, ina addu'ar Allah yasa su amrat duk su gaji gefen maman su kamar yadda Hajj fateema ta samu twins Ayaam da Ayana suma su haifo mana twins twins kawai ni ko yan huɗu ma ina so wlh" "sannun ki farida sannu da kokari wato ko yan huɗu ma ke kam kina so ko? gaki sarkin son ƴaƴa su kuma jikin su ya gaya musu baki damuba ke dai su haifa miki kawai ki ɗauka ko!?" Cewar Ummi da sauri Aunty mardiya ta ansa zancen da cewa "wlh Aunty farida na da gaskiya ni har na lissafa ƴaƴan da zan ɗauka akalla zan kwashi 5 wanna ma na ɗauki kaɗan dan kar ace nayi son kai na dayawa" kasa kasa Aryan yace "muku ma sai mu zuba muku ido ku kwashe mana ƴaƴa kenan ko? da yake ce muku akayi mu bamuson rike kayan mu to ni dai idan ma zaku ɗauka ban da nawa ƴaƴan na" Dogon salati Ammi taja kafin tace "oh ni Aisha Allah ka nuna min ranar da yaron nan da Aryan zasu ce suna kunyan wani abun,yara kwata kwata basu san hanyar kunya ba wato baza ku bada ƴaƴan ku ba eyeee to feeda kun dai ji" Abba dai sai murmushin yake dan wanna rigimar tasu ta fi karfin sa yasan mawuyacin abu ne bga da Aryan su yarda a ɗauki ƴaƴan su koda kuwa ƴaƴa 100 zasu haifa yana tabbacin baza su iya bada ko ɗaya yaje ma wani waje da sunan yaje hutu ma,ba zasu yarda ba bare ache kyau ta su Aunty farida suna wahalar da kan sune kawai "Amrat tashi kije ki kira mana hiyanar nan yanzu tana can ta sawa kan ta damuwa ta fito muci abinci" cewar Ummi da sauri Amrat ta miƙe ta fice.

Jim kaɗan ta dawo tana faɗin "Ummi nifa na duba ko ina a gidan nan ban ga Aunty hiyana ba" a sukwane suka juyo a tare Aunty farida tace "kin duba Part ɗin Ummi!?" "Eh na duba har ɗakin yaya Prince naje babu kowa kallon Aryan Abba yayi a fusace yace "ina ɗan uwanka ya kai min ya!!? dan nasan idan bata gidan nan shi kaɗai ya fita da ita tun da su biyu ne basu a nan" "Abba ni fa ban sani ba ni tun jiya rabona da shi kila fa wani wajen ta shiga tana toilet ko wani wajen" Ummi ce ta ansa zancen da cewa "eh gaskiyan Aryan ne,ba lallai shi ya ɗauke taba amma Fahad yaje ya tambayo security masu tsaron gate muji shin ta fita daga gidan ne ko tana ciki" "Hauwa'u daman ke kike goyawa Safras da Aryan baya a gidan nan babu in da hiyana zata shiga a gidan nan dan ko Part naki kin san bata cika zuwa ba sai an aike ta kullun tana ɗakin su,bata fita tun da Amrat tace bata nan tofa bata gidan nan ne kai Fahad tambayo security nan muji wlh idan Safras ne ya ɗauke ta ya fita da ita ba da yardan taba sai ransa ya ɓaci" ita dai hajj Fateema tana ganin ikon Allah mutun da matar sa wai dole dole sai an musu iyaka yaro yana son matar sa itama tana son mijin ta amma Abba ya dage sai ya musu gab to. Mikewa Fahad yayi cikin sauri ya fice daga palon ya nufi gate.
Jim kaɗan ya dawo ya zauna saman kujerar table ɗin yana faɗin "Abba Shahram yace min bgs ya ɗauke ta sun fita" kallon kallo suka fara yi a palon da sauri Aunty farida tace ku nemosa domin kafin mu taho nan sun samu yar tangarɗa da shi da hiyana ransa a ɓace ya bar part ɗin Ammi kun dai san Prince idan ran sa ya ɓaci baya ji baya gani karyaje yayiwa hiyana illa Aryan ka kirashi" tun Aunty farida bata gama magana ba Aryan ya fito da wayar sa dan yafi kowa sanin halin bgs baya son yayiwa hiyana hakan.

Duk wani layin bgs da ya sani daga na gida Nigeria har na ƙasashen waje Aryan ya kira amma dukka a kashe nan take hankalin sa ya kara tashi mikewa tsaye yayi ya fara kiran sojojin dake da kusan ci da bgs amma ina duk wanda ya kira sai yace rabon sa da yayi magana da bgs kusan 1 week kenan daga karshe ya kira babban office nasu na uk ko da ya kira sai ma ce masa sukayi suma neman bgs suke dan akoi wani babban criminal na kasa da kasa da sukayi nasarar kamawa suna neman bgs daya zo ya yanke masa hukuncin daya dace da shi da wuri tun kan yan uwansa su samu labari suyi yunkurin kawo masa ɗaukin yadda zasu kuɓutar dashi amma shiru shiru tun safe suke kiran layin bgs a kashe, a fusace Aryan ya katse kiran ya kira Hisham bugu ɗaya Hisham ya ɗaga ko sallama Aryan bai yi ba yace "Hisham ka samu labarin bgs zai shigo uk ne!? daga ɗayan ɓangaren Hisham yace "aa ni tun da kuka tafi bamuyi magana da shi ba" tsaki Aryan yaja ya katse kiran ya kira babban airport da suke sauka a uk ya tambaye su ko sun samu labarin tashin jet ɗin bgs ne, nan ma suka ce masa aa gaskiya jet na bgs bai ta shi ba,jirgi ɗaya ne zata sauka a nan yau kuma ba daga Nigeria jirgin ya taso ba, tsaki Aryan yaja tare da katse kiran ya kira Malam Aminu Kano International Airport dan yaji jirage nawane zasu bar Nigeria yau, nan suke sanar da shi jirage uku ne suka tashi da safe ɗaya ya tashi 7 ɗaya 8:30 ɗayan ku 9 kuma dukkan su kasashe daban daban zasuje, a fusace Aryan ya gashe kiran yana mai jin haushi bgs ya iya sawa mutane tracker a jiki amma shi bai sawa kan sa ba bare anemo shi. ya juyo ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login