Showing 102001 words to 105000 words out of 155476 words
tana motsawa ahankali...
Kirjinta ya dago ya kalla ahankali yace,
"Kece dai Kika juyo da kanki kika....
Batasan lokacinda ta daga hannuwanta duka biyu ba ta rufe Masa Baki Wanda hakan ya sake bawa kirjinsu hadewa dakyau..
Wani kallo yasake jefa Mata bakinsa na rufe da hannuwanta masu taushi da Ido yace Mata,
"Kashewa Mami 'da zakiyi??
Jin tayi kanta na namen bugawa da maganganunsa
Bata San me zatayiba sai kawai tasake fashe Masa da kuka tana janye hannuwanta daga bakinsa...Bata Gama aje hannunba ya kamo fuskarta da hannuwansa biyu ya Dora bakinsa kan nata tareda zura harshensa Kai tsaye cikin bakinta ya fara laso yawunta ya hadiye cikin bakinsa Yana lumshe Ido kafin yafara kissing dinta cikin wani irin sanyin salo Yana sake manneta da jikinsa.
Kamar mutuwar zaune tayi daga farkon Jin bakinsa Anata
Saidataji yanda yaka kissing Yana Shan bakin nata yasata fita hayyacinta cikin tsoro,fargaba,tashin hankali da fushin ba zata.
Ta bangare daya kasa motsawa tayi bare ta qwace kanta sbd wani abune yake faruwa da ita Wanda Bata taba yiba a rayuwarta,
Ita namiji ba gabaki daya rayuwarta jikinsa Bai taba ta'ba nataba.
Hawayane suka gangaro Mata daidai lokacin Kuma Kira yashigo wayarsa wadda take cikinsu Dan Haka vibrating dinsa yasashi sakinta ahankali Yana kallon fuskarta datai ja sbd kunya da kuka.
Numfashi ya sauke ahankali Mai sanyi kafin ya juya ya dauki wayar yaga sunan Maminsa.
Ajiyar zuciya yasake saukewa tareda Dan gyara muryansa dayasan Dole ta sauya kafin ya daga wayar a hankali cikin nutsuwa yakira sunanta Yana cewa,
"Aslm alakm Mami barka da dare..
Da sauri Amal ta dago ta kalli wayar kafin tadan kallesa shima ita yake kalla Yana cigaba da wayar.
Haj Zainab amsa gaisuwarsa tayi tareda tambayarsa aiki da tafiyan dayace Mata yayi tace,
"Tun dazu Ina Kiran wayar Bilkisu Bata Shiga na Amal ma yanzu inata Kira Bata daukaba Daman zatayi magana ne da likita anjima zai Dan Mata tambayoyi idan Babu matsala.
Ajiyar zuciya ya sauke Yana kallon Amal din datayi raurau da fuska tana hawayen kada yafadawa mommyn tana taredashi Dan Allah.
Nutsar da muryarsa yayi cikin kwanciyar hankali da nutsuwar dayansaba magana da ita yace,
"Karki damu Mami basai tayi magana dashiba insha Allah zaa Samar Mata magank idan baiyiba zataje taga likatan daga baya.
Ajiyar zuciya Haj Zainab tayi cikin Dan Jin Dadi tace,
"Allah yasa adace da Wanda zaka bincika din
Idan baiyiba nafison zuwanta din Daman akan wayar sbd ba komai zaa ganeba.
Jinjina Kai yayi ahankali Yana kallon Matarsa dake kan jikinsa yace,
"Hakane Mami insha Allah zaa Dace ma.
Cikin Jin Dadin zancensa da yanda ya shiga zancen tayi sallama dashi tana Jin hankalinta na kwanciya da zuwan da zai bar Amal din tayi taga likita.
Yana Gama wayar ya ajiye Yana kallonta hawayenta na sake gangarowa Tama rasa ya zatayi da rayuwarta.
"Kinji Mami ma tanason ki warke
Dan Haka ki.......
Tashi tayi daga jikinsa da sauri batareda tabari taji qarshen abinda zaiceba
Kunnuwanta bazasu iya sauraran abubuwansaba.
Toilet take kokarin komawa batareda tasan me zatayoba
Tana Dora hannunta kan kofar toilet din yafada Mata abinda yasata fasa shiga toilet din ta juya ta nufi window ta tsaya tana kokarin dedeta numfashinta dake fita da sauri.
Alwala yayo yafito sbd lokacin sallar magrib dayayi Yana fitowa ya fice dakin ya nufi inda zasuyi sallah dasu Al-Amin.
Bayan sallar magrib Bai dawoba Saida yai sallar ishai daganan suka fita wani gurin shida Al-Amin.
Itama ganin Bai dawowab tanata jiran dawowarsa ta tabbatar Masa da gida takeso su Bata id card nata Amma Bai dawoba.
Qarfe Tara tashiga toilet tayi wanka da ruwan zafi ta fito ta shirya sharp sharp cikin Riga da wando na bacci masu tsantsi data saka aka kawo Mata daga boutique din cikin gurin sbd Bata iya bacci da Kaya masu nauyi sosai.
Noodle tayi order taci tasake Shan magani da plain tea tayi brush tazo tazauna kan sofa tareda rufe jikinta da abin rufa tafara gyangyadi a zaune sbd maganinta akwai Mai Dan saka bacci
Bata jimaba agurin bacci ya dauketa.
Sai after 10 yashigo bayan sun qarasa kammala duk abinda sukazo Yi.
Kallonta yayi yaga yanda ta takure tana bacci sbd kada tahau gadon yazo ya hau.
Toilet ya wuce Saida yayi wanka dasu brush yafito ya shirya shima cikin Riga da wandon bacci masu santsi black Kamar nata yaso tada ita taci abinci saiyaga alamar taci sbd cup din daya gani ajiye na tea datasha bayan Gama cin abinci.
Daukanta yayi ahankali ya nufi gadon da ita ya kwantar kafin shima ya hau ya kashe musu wuta tareda addua ya shige jikinta kaman baby ya kwanta shima ba jimawa baccin ya daukesa.
Bacci tayi sosai Bata farkaba
Ko asuba Shi kadaine ya farka yayi sallah da adhkars dinsa yagama yadawo ya kwanta tareda sake Shigewa jikinta.
Qarfe tara da mintina ta farka tajisa cikin jikinta ya lafe Yana bacci hankalinsa kwance.,
Mamakin ganinta kan gadon yasata saurin duba jikinta taga rigarta tana jikinta
Ta saki wani boyayyan numfashi tareda janye jikinta ta sauko gadon ta nufi toilet tayi brush da wanka ta sako pad ta fito da bathrobe ta nufi mirror Sharp sharp tashirya sbd kada ya farfka ya ganta ahakan.
Riga da wando ta saka tareda saka qatuwar jacket akai sbd akwai sanyi tana gamawa Yana farkawa shima.
Time yakalla yaga 10 harta wuce gashi jirgin 12 zasubi Dan Haka ya tashi ya nufi toilet yayo wanka dasu brush yafito daureda towel ash ya nufo gaban mirror din Yana kallonta tana tsaye tana hada kayan handbag dinta Dan yau ko Babu id saita tafi gida.
Ba zato ya rungumeta ta baya cikin kunnenta ya furta,
"Good morning Amal Sanda" ahankali qasa qasa kaman wanda baccin Bai ishesaba.
Shiru tayi Masa tana zamewa tace,
"Tafiya zanyi.
Juyo da ita yayi suna fuskantar juna Yana kallon kayan jikinta da Basu fitar da jikinta tako inaba ya shaqi qamshinta Yana dago fuskarta yace,
"Wa Zaki barwa Mijin idan kin tafi??
Qin kallon idonsa tayi ta janye tana cewa,
"Banda miji n....." Bata qarasa ba ya jefata da wani kallo wani lafiyayyan murmushi na sauka kan fuskarsa ya sake janyota ya shaqi qamshinta Yana zura hannunsa cikin rigarta ya shafo cibiyarta...
Numfashinta yakusa fizgewa daga kirjinta tayi saurin bude idanuwanta akansa tana kallonsa.
Sake shafa cibiyarta yayi Yana lasar wuyanta da harshensa
A wahalce ta fizgo magana daga bakinta tace,
"Stop please.."
Cikin kunnenta yace,
"Duk duniya waye ya Isa yayi Miki hakan idan ba Mijinkiba???
Bata San lokacinda ta gyada Masa kaiba qafafuwanta na rawa.
Wani murmushin Yakuma saki ya saketa tabar gurin da sauri.
Shiryawa yayi a natse yayi musu ordern breakfast
Ita tea da cake Tasha
Shikuma yaci fries da black tea suna gamawa Suka fito hannunsa na riqe da nata dukkaninsu cikin qananun Kaya kwarjininsa sai sake bayyana yakeyi Suka nufi inda al'amin ke jiransu tun dazu.
Bude mata mota yayi da Kansa tashiga kafin shikuma Al-Amin ya bude Masa yashiga
Shikuma Al-Amin yadawo yashiga gaban motar driver yaja suka wuce.
Sai a airport tagano id card dintama Yana hannun Al-Amin Ashe
Aka miqa Mata suka wuce.
Tunda suka shiga jirgi har lokacin hannunta na cikin nasa Kuma komai nasa a kame cikin nutsuwa kaman Wanda baya magana kwata kwata saima yadawo yana Bata mamaki.
Suna sauka Kai tsaye IDON NERA Rs suka fara Isa securities na ganinsa suka Masa barka da zuwa cikin girmamawa
Har sama ya rakata taqi barinsa shiga bedroom dinta tashige ta rufe
Ya juya ya tafi Bilkisu na Masa a sauka lfy.
##MAMUH#
INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES.
The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre.
DIPLOMA
1. Dental Surgery Technician
2. Medical X- Ray Technician
3. Health Information Technician
4. National Diploma Biomedical Engineering
5. Public Health Technician
6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW)
7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabook@Mamuhgee_*
52
Yana barin gidan Kai tsaye gidansa aka wuce dashi Daman Al-Amin qaninsa yazo daukansa airport shikuma malam Rabiu ne.
Suna Isa gida Yana fitowa mota Kai tsaye sashen ummansa yafara wucewa.
A Palo ya taddasu zaune itada umman Cameroon suna magana suna ganinsa sukai shiru suna amsa gaisuwarsa Kai tsaye fuskokinsu a Dan sake da kulawa ba kaman kwanaki ba
Da alama sun sauko tunda dai fushin Babu abinda zai qara ko ragewa saima sake nesantasu dashi Zainab din ta qarasa samunsa a bagas tunda suna fushi dashi,
Umman Cameroon ce tace gwara su sauya taku tunda masifa da balain ya kasa kwato musu shi daga hannun Zainab gwara Suma su koma Masa abin tausayi ta yanda Suma zai mutu akansu.
Barka da dawowa umma tayi Masa tana Dan tambayarsa ya hanya,
Amsawa yayi da dan mamaki kafin ya maida kallonsa kan mahaifiyarsa Yana karantar yanayinta cikin kulawa yace,
"Umma kina lafiya dai right??
Gyada Masa Kai tayi tana danne zuciyarta daga duk wani fushi da bacin ran rabata da akai dashi ta Dan saki fuskarta tana cewa,
"Lfy kalau alhmdllh,
Ya hanya?
Wani sanyayyan numfashi Mai sanyi ya saki a boye cikeda tausayin mahaifiyarsa da Koda yaushe take ganin kamar baya Sonta.
Cikin kulawa yace,
"Alhmdllh.
Umman Cameroon ya kalla itama shi tadan kalla din cikin kulawa itama yace Mata,
"Mutan Cameroon ya naki jikin???
Dan washe Baki tayi na farin cikin zancenaa tana Kuma son Hana sake Masa fuska sosai tace,
"Lafiyata kalau bazan mutu ba saina sake ganin sauran 'yayanka duk da so kake ka aikani da wuri akan rigimarka.
Dan gajeran murmushi kawai ya sake tareda miqewa ya fice Bayan yasake musu sallama.
Yana Isa sashensa tun a babban palon farko mufeeda ta tarbesa fuskarta ba Yar sakewa sosai tayi Masa barka da zuwa tana kallon ummenta data fito daga bedroom dinta itama ta nufosa tana zuwa tayi hugging dinsa tana Masa barka da dawowa cikeda so.
Amsawa yayi Yana dauke kallonsa daga kanta Dan baiga bacin ran fushin abinda tayiba.
Sama suka wuce tare tana riqeda hannunsa suna shiga bedroom dinsa tabarsa yayi shirin wanka ko sallah da lokacinta yayi ta sauko zuwa kitchen Dan bada umarnin abinda zaa dafa Masa tinda ya dawo.
Bai jimaba yafito ya nufi masallaci yayi sallah yadawo yakoma ya huta sosai sai laasar ya fito yaci abinci tareda Bilkees da mufeeda.
Bai bar gidansaba sai bayan sallar ishai da yayi yaja mota da Kansa ya wuce gidan Maminsa.
Yana Isa Kai tsaye ya shigo tun a palan qasa daya kusanto saman hancinta yajiyo Mata kusancinsa dasu
Ta juyo da kanta kadan ta kalli kofar shigowa saman
Daidai shigowarsa din sanyeda qananun kayan Nike masu kauri fuskarsa fresh kaman Wanda ya taso daga bacci lokacin.
Shima ita ya kalla tana zaune tareda Bilkisu tana cin white rice da egg sauce cikin Dan qaramin plate
Bilkisu Kuma kallo takeyi tana Taya Amal din zama.
Miqewa Bilkisu tayi ganinsa
Cikin girmamawa ta gaidasa tareda sulalewa tafice daga palon.
Dauke kanta tayi daga bangarensa taci gaba da cin abincinta ahankali cikin nutsuwa tana Hana kanta sake waiwayowa.
Ahankali ya qaraso ya durkuso kadan ba zato yayi kissing kumatunta tareda furta Mata Saida safe ya juya ya fice sbd Idan yayi Wasa zai iya raba dare a gidan baisaniba.
Harya fice Bata dagoba Bata Dena cin abincinta ba.
Dawowar Bilkisu ce ta tabbatar Mata daya bar gidan gabaki daya Dan Haka tana gamawa batai wani doguwar firaba ta shige ta kwanta.
Washe gari Kiran Ahmed tayi qarfe goma ya iso Suka wuce makaranta.
Acan ta wuni sai yamma sosai ta dawo
Shima ranar wani irin busy ya zama Dan Haka Bai samu zuwa gidanba saida daddare bayan harta kwanta yashiga har dakinta yayi kissing goshinta tana jinsa harya fice tukuna bacci ya dauketa.
Washe gari ma Haka ta wuni makaranta sbd zaman gida Babu Dadi tunda Babu kowa,
Haka ta ringa rayuwar kadaici agidan Babu kowa shiyasa take wuni makaranta sai yamma ta dawo,
Shima ayyukane masu zafi suka Sha Kansa shiyasa iyakacinsa yazo da safe yaganta kokuma da daddare,
Su Haj Maryamah kuwa ganin sun nuna Masa tuba da sallamawa akan komai Yana nuna Mata kauna da kulawa fiyeda kowane lokaci Dan tausayinta yakeji yanda ta Hana kanta sukuni,
Ita kanta umma Cameroon yanzu ne suke gane Masa sai suka gano masifar wani lokaci batayi,
Da wannan Haj Maryamah ta ringa lafewa yau ciwo go lafiya ta ringa cinye lokacinsa tana hanasa zuwa gidan Zainab batareda ma sunsan Bata qasar ba.
Ita kanta Bilkisu ganin yanda yake da iyayensa sun shirya sosai taga hankalinsu kaman ya kwanta saita hau murya Dan kuwa tasan warwarewarsa dasu Zainab ne kawai zaisa su umman su sake Haka Dan Haka itama saita kwantar da hankalinta ta ringa zuba Masa iyayi da kissa kala kala duk da Bai dawo yanda yake a baya da itaba sbd zuciyarsa dake shakkar kishinta ysata fidda zancen nan Amma dai duk da hakan lafiya kalau suke zamansu Babu tauyewa ko wani dogon sauyin.
Sanin ya Saba zuwa duk dare yasa yanzu tasamu kanta da Bata shigewa sa wuri bacci saiyazo sbd batason Yana shiga dakinta Dan Bilkisu dake iya gani karta fadawa mommy kosu Anty Fareedah da Siddi ayi tinanin wani abin.
Yana wucewa take Shigewa ta kwanta Kuma har wannan lokacin magana dai bata hadata dashi Dan haryanxu Bata karbi auren nasaba.
Satinsu Haj Zainab biyi da kwanaki suka dawo
Tayi farin ciki da murnan dawowarsu sbd Ba'a taba tafiya batareda Babu dayansuba acikinsu sai a wannan karon Kuma Suma sunyi kewarta.
Ranar dasuka dawo baizoba sbd tafiyar Rana daya dashima yayi.
Jikin mommynta ta lafe tana zuba Mata shagwaban barinta dasukai.
Ita kanta Haj Zainab din daqyar tayi kwanakin sbd tunanin yanda Amal din take rayuwa ita kadai duk basa Nan gashi AQEEL dinma yayi tafiya alokacin tasan ba lallai yasamu time din zuwa dubatab.
Washe gari qarfe goma ta ajiye siddi airport ta wuce Abuja gidanta
Suna ajiyeta Ahmed ya juya da ita zuwa school.
Da wuri ta dawo yau din Dan Haka tan yin wanka ta fito sukaci abinci a dining atareda Anty Fareedah da itama ta fita sai alokacin tadawo.
Suna gamawa gurin mommy suka dawo suka zauna suna fira.
Da daddare kowannensu ya halarta a dining zasuci abinci Banda ita sai gashi ya shigo a natse sanyeda fararen hoodie Balenciaga sweater da wandonsu.
Kyansa da sauran kuruciyarsa ne suka bayyana sosai qamshinsa yana tashi ahankali.
Cikin farin cikin ganinsa Haj Zainab ta tarbesa tareda jansa Suka nufi dining Daman Bai samu yaci dinner ba sbd ayyukan da sai ayau yasamu sakinsu ya sallama.
Anty Fareedah ma gaidasa tayi cikin sakewar fuska da girmamawa,
Hannu ya miqawa uncle Lulu suka gaisa kafin ya zauna gefen Maminsa data ja Masa kujeran da kanta.
Haj Zainab ta zuba Masa abincin da kanta kafin ta zauna.
Amal ce ta sauko sanyeda farar chiffon blouse da skinny jeans blue sai qaramar hula akanta da wayarta a hannunta.
Bata Ankara dashiba Saida tazo zata zauna taji qamshinsa agurin ahankali ta dago Kai tana dubawa idonta ya Shiga nasa.
Satar kallon Mommy da uncle Lulu tayi taga hankalinsu na kan abincinsu Dan Haka ta zauna ahankali tanaqin kallon inda yake.
Abincin sukeci ahankali Wanda kowa yayi tsit sbd AQEEL dake table din.
Suna kammalawa ita tafara miqewa tabar gurin text yashigo wayarta tana dubawa taga abinda aka rubuto Wanda yasata dakatawa gabanta na faduwa sbd gane Wanda ya turo din.
"Yaya zaayi da goodnight kiss Din Matata yau?
Kasa juyowa tayi sbd mamaki da tsoron kada wani ma ya iya fahimtar meyake faruwa.
Sama take kokarin hayewa wani sakon yashigo.
"Ko a bedroom dinki ne zanzo na Bata sbd na Saba kuma.
Ahankali ta juya ta wuce kitchen sbd tasan Babu abinda zaisa ya shigo kitchen Dan wlh ta gwammaci kwana a kitchen din har sai yabar gidan,
Ko kallonta batason yanayi gabansu mommy bare a dauka wani abin
Sam ta tsana hakan.
Ahankali ya saka hannunsa cikin plate din daya Gama cin abinci ya Dan shafa maiqo ya dago ya kalli Haj Zainab cikin fuskewa yace,
"Mami Ina buqatan wanke hannuna inaga maiqo ya taba.
Miqewa tayi cikin kulawa tana cewa,
"Ohh akawo ruwan anan inaga saika....
No Mami inaga Bari naje kitchen kawai.
Miqewa yayi Yana cewa,
"Zaunawanki zanje da kaina inaga.
Anty Fareedah ce ta taso tana cewa,
"Let me lea.....
Itama katseta yayi cikin nutsuwa da cewa,
"No thanks Zan iya.
Dawowa tayi ta zauna tana cewa ok.
Kitchen din ya nufa a natse ya Shiga.
Tsaye take jingine da fridge tana sake karanta sakonsa wani irin kunya na dabaibayeta ita kadai
Batasan dashiba sai jinsa tayi ya dagata ya Dora ya zaunar kan freezer dake gefen fridge din.
Tsayewa yayi gabanta tareda janyota jikinsa suka hade ya cusa Kansa cikin wuyanta yafara shaqar kamshinta ya lumshe Ido tareda sauke ajiyan zuciya Mai sanyi kafin ya dago Yana kallon fuskarta data sauke idanuwanta taqi kallonsa zuciyarta na bugawa.
Hade fuskarsa yayi da tata ya sakar Mata numfashinsa Mai dumi a kan fuska kafin ya goga Mata hancinsa ya bude Baki ahankali yace,
"Gudowa kikayi Nan boyo kokuma godowa Nan kikayi dan nasameki??
Dago Idanuwanta tayi ta kallesa batasan lokacinda ta bude nata bakinba itama ahankali tace,
"Waya nazo Yi anan.
Yana kallon bakinta ya zira hannunsa daya ya zare wayar dake hannunta ahankali ya saka cikin aljihunsa Yana cewa,
"Kodai numberna kike kokarin haddacewa??
Dukansa tayi a kirji da sauri tana neman Bata fuska da abinda ya fada din...zatayi magana ya Dora bakinsa akan nata tareda kamo harshenta Yana tsotsa..
Shiru kitchen din ya dauka sbd shaanin dake wakana acikinsa
Bilkisu data kwaso kayan da aka Gama cin abinci dasu a dining ta shigo kitchen din Kai tsaye Bata ankaraba sai data kawo tsakiyar Kitchen din
A rikice ta saki kayan hannunta tana sauke Kai da sauri ta juya zata koma
Amal tayi saurin dirowa da gudu ta riketa tana hanata juyawa.
Anty Fareedah ce tashigo da sauri Jin barin kayan tana shigowa ya fice hankalinsa kwance kaman Babu abinda yake aikatawa.
Yana fitowa Saida safe yayiw Maminsa da uncle Lulu yafice.
Tambaya lafiya Anty Fareedah takeyi tana kallon kayan dake qasan
Amal hade fuska tayi tareda Hana Bilkisu magana ta juya ta fice daga kitchen din itama ta haye sama tana gyara rigarta data juye sosai.
Bilkisu cikin daburcewa tacewa Anty Fareedah Babu komai Bari ne kawai tayi.
Dan fada sama sama anty Fareedah tayi Mata kafin ta juya ta fice.
##MAMUH#
INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE