Showing 126001 words to 129000 words out of 155476 words
ta rarrafo tazo tabude kofar ko tsayuwa Bata iya yi.
Kamata Dr tayo tayi Suka koma dayan bedroom din sbd Nan master bedroom dinsane ko wancan lokacin sbd yanayin jikin natane yasa Suka shigo.
Zaunar da ita tayi bakin gadon dayan bedroom din tana kallon yanayinta gabaki daya ta rasa karfin jikinta da kuzari.
Fara taba jikinta tayi taji zafinsa ta kwantar da ita tareda duba plse dinta take tagane tanada ciki ajikinta saidai tana bugatan sake tabbatarwa Amma kafin Nan abubuwa ta rubutawa Ahmed yaje asibitin ta yakarbo Mata a pharmacy yana kawowa drip tafara daura Mata ta zauna tana jiran yaqare jikinta ya Dan sake suje asibiti a can akwai abinda take buqatan dubawa.
Sai guraren 3 drip din yaqare Kuma tasamu karfin jikinta Sosai harma da isashen bacci
Wanka tayi jikinta ya sake sakewa tayi sallah Tasha yoghurt Mai sanyi sosai a fridge.
Har lokacin Dr tayo ce take tareda ita sbd AQEEL din daya bugaci hakan ita batama San yasan meyake faruwaba.
Fitowa sukayi tareda Dr tayo Suka nufi asibitin Dan itama tanason sanin matsalar Bata Saba ciwo Mai kashe jiki irin wannan dinba.
A motar Dr tayo din Suka tafi tabar Ahmed anan akan daga can Dr zata ajiyeta gida ta yanda mommy zatasan taje asibiti bama sai takaitaba any wani bude buden zance.Isarsu asibitin Kai tsaye dr tayo scanning Tai Mata
Dan tafison tagani Kai tsaye din.
Dr tayo na cewa scanning zatayi Mata taji gabanta yayi wani faduwanda yasata dakatawa daga Hawa gadon scanning din ta kalleta da idanuwanta dasukai ciki tsaban firgita ahankali tace,
"Scanning name zaayi??
Qarasa zaunar da ita akai Dr tayo tayi tana cewa,
"Naga alaman kinda ciki ne inason tabbatarwa.
Shiru tayi tana kokarin fahimatar zancen dakyau a bude bd qwaqwalwanta daya kasa daukan zancan lokaci daya,
"Ciki as in ciki na haihuwan baby??
Gyada Mata Kai Dr tayi tana Dan kallonta da mamaki tace,
"Kina mamaki ne?
Qasa riqeta gafafunta sukai ta silale zata zame Dr tayo tayi saurin rigota tana cewa,
"Ki kula fa karki illata kanki da babynki.
Tunda mommynta ta haifeta tayi wayo tasan kanta tun tana Yar Qarama harta kawo yanzu Bata taba kukan wayyo ita Allah ba sai alokacin.
Ihun kuka Mai garfi ta fashe dashi tana Hawa gadon dukkanin jikinta na rawa tace a duba din idan da da akwaisa Amma dai fatarta Allah ubangiji yasa Babu cikin Dan kuwa batajin a rayuwarta zata shiga masifar datafi ace cikine a jikinta.
Innalillahi wanna ilayhi rajiun" ta ringa maimaitawa dukkanin jikinta na rawa gabaki daya ciwon zazzabinta bacewa yay take tajita Ras sbd tsananin tashin hankali da firgici.
Yanda tashiga tashin hankali da firgici yasa Dr tayo
Jin firgicin itama tana mamakin meyene abin daga hankali a ciki musamman irin wanna da zaace
AQEEL ASAD ne ubansa ita sai take ganin kaman sa'ar IDON NERA's dinne atlast dai zasu hada jini da
AQEEL ASAD irin masu kudin dasukeso ace sunada alaga dasu,
Kuma garshe dai gashi sun samu jikan da suketa so daga Siddi Dan ko ita tayita duba siddin akan nema haihuwa.
##MAMUH##*_Arewabooks@Mamuhgee_*
64
Dr tayo shiru tayi tana sake dubawa alokacinda ta tabbatarda cikine ajikin Amal din na sati biyar.,
Dagowa tayi ta kalli Fuskar Amal dake kallon screen din Amma Bata gane komai dake jiki ta sauke numfashi ahankali tana share Mata cikinta da tissue tace
"Cikin sati biyar ne da kwanaki inaga shiyasa gananun sickness din sukai yawa Amma daya gota hakan zuwa
4mnth ko fiyema Zaki iya denawa…....
"Ciki na haihuwa na sati bivar" takuma maimaita zancen cikin kanta tana Jin wani mummunan nauyi da tashin hankali mafi girma Yana rufeta,Hawayenta ne suka tsananta gudu ta sauko gadon
ahankali tareda saka Kiran Ahmed hannuwanta na
rawa tace yazo va dauketa sbd bazata iya nufar
gidansuba a yanzu.
Duk sauran bayanin Dr tayo daya biyo baya na yanda zata kula da cikin da kanta batai da batamasan me
take cewaba tadaiga bakinta na motsawa sbd Nisan
datayi ciki tinani Mai zurfi da tashin hankali.
Ringing din wayarta ya fargar da ita tana ganin
Ahmed ne ta mige tana Jan gafafunta ta fito batareda
ta daukaba kokuma yiwa Dr tayo din godiya.
Tana Isa motar ya bude Mata dasauri ta Shiga suna
fitowa asibitin ya tambayeta Ina Suka nufa Amma ba
amsa sbd Bata hayyacinta tayi nisa shiru Acikin
tunanin ya zatayi da rayuwarta a daidai wannan gabar
da abinda Bata taba kawo tinaninsa akantaba ko a
mafarki yahau kanta,
Innalillahi me zatayi?
Ya zatayi?
Me zatace?
Ko yanda ake cire ciki da inda ake zuwa acre din Bata taba saniba tayaya zata fara fuskantar wannan tashin hankalin daya girmi tinaninta.
Tafiya sukeyi batareda Ahmed yasan Ina suka nufaba sai yawon gari da bulayi yakeyi dasu.
Wani masifaffen nauyi kanta ya dauka tareda zafi ta rasa Ina zata saka kanta,
Wayarta taciro a karo na farko data Nemo numbernsa dakanta batareda Tama saniba ta saka kiransa cikin sa'a a daidai lokacin suke fitowa daga airport malam
Rabiu ya daukosa tareda Al-Amin.
Ganin Kiran nata shima a wavarsa a karo na farko yasashi sauke numfashi Mai sanyi sd vasan Dole akwai wani babban abin ne.Daukan wayar yayi tareda dorawa kunnensa kafin yayi magana ta sakar Masa wani kasalallan kuka tana rintse idanuwanta dasukai jajir ta.
Ahmed na Jin hakan ya nema guri Mai kyau yayi parking ya bude motar yafito yabata guri.
AQEEL najin sautin kukanta ya sake sauke wani nannauyan numfashin Kansa na daukan dumi ya kalli
Al-Amin da Idanuwansa dasuka Dan sauya take ahankali yace,
"Kira Ahmed kaji inda suke muje can yanzun Nan.
"Okay Sir" yace Yana Nemo numbern Ahmed cikin rashin Bata lokaci ya saka kiransa,Ahmed dake wajen motar daga can gefe Yana ganin
Kiran Al-Amin ya dauka da sauri cikin girmamawa kafima yayi magana A -Amin ya katsesa da jeho Masa tambayar inda suke,
Shima Ahmed din cikin rashin Bata lokacin yafada ta guraren dasuke
malam Rabiu na Jin inda Ahmed ya fada ya sake taka motar yana qara Mata speed.
Har Suka iso gurin bayan tafiya Mai Dan tsayi ba sosai ba Bai kashe wayartaba tana kunnensa Yana sauraran kukan datakeyi Masa ahankali takasa cewa komai itama.
Suna parking Al-Amin ya fito daga gaban motar zai bude Masa Bai tsaya jiransaba harya bude ya fito ahankali cikin nutsuwa bazaka iya gane abinda zuciyarsa da Ransa suke cikiba na yanayinda yashiga jin kukanta.Ahmed ma da sauri ya garasa motar ya bude Masa bayan motar inda take zaune daga dayan bangaren
Yana Masa barka da dawowa amma Bai sakaran
Yama jisa ba.
Yana shiga Ahmed ya rufe Al-Amin ya kalli malam
Rabiu yace sutafi ya ajesa gida yaje ya maida motar.
Yana Shiga motar ta dago jajayen idanuwanta ta kallesa tana sake fashe Masa da kuka Mara garfi
ahankali ya janyota jikinsa ya rungume Yana kokarin
Hana Kansa rikicewar gangar jiki gabaki daya Dan yariga yashiga rikicewar zuci da ruhi daga lokacinda
•vail kukanta vasauka cikin kunnensa ta wavar
Kuka take Masa sosai ahankali harda shesheka
Baice komaiba sai sake shigar da ita jikinsa yay Yana shata bayanta bugun zuciyarsa na wani irin tsananta sauya bugawa sbd ita din.Kiran Ahmed yayi yazo ya jata motar Suka nufa hanyar gidan karatunsa Yana kallon time sai alokacin
5 na yamma tayl.
Har suka Isa Bata Dena kukanba harta gaji jikinta yayi sanyi hawaye kawai takeyi.
Daukota yayi da Kansa daga motar ya kawota har
Palo ya ajiye ya zauna tareda janyota ya zaunar gefensa tareda rigo hannayenta duka biyun cikin nasa Yana kallon idanuwanta dasuka sauya sod kukan ya sauke Ajiyar zuciya da numfashi a lokaci daya ya Ciro handkerchief dinsa Mai gamshi ya fara share Mata hawayen ya sake kallonta cikin wata irin kasalalliyar murya data Gama kashe Masa jiki da halinda ya ganta aciki yace,
"Kuka va lsa Haka,
Tell me meya faru?
Menene kikewa wannan kuka?Jikin naki ne?
Dr tayo Bata zo bane.
Girgiza Kai tayi ahankali hawayenta na sake saukowa cikin qunci Mai tsanani da damuwa.
"Mami ta gano kina kwana watara baa gidan bane??
Was hawaven masu zafine Suka Kuma gangaro
Mata ta rintse Ido tana Jin Ya zatayi da rayuwarta.
Sake sarke hannayenta Acikin nasa yay yana kallonta cikeda kulawa yace,
"Menene?
Hakan ne?
Mami ce???
Uncle ne ko su Anty Fareedah?
Waye ya gano? Meyasa Zaki damu idanma hakan ne a gurin Mijinki kike kwana waye baisan me ake nufiba da matsayin mili da aure acikinsu??
Girgiza Masa Kai tayi tana Nemo kuzari da qarfin halin dazata iya sanar dashi abinda yake faruwa din amma
bazatama iya furta kalman ciki ne ajikintaba.
Shirunta yasashi yin shirun shima sai kawai yaci gaba da rarrashinta Yana taba goshinta zuwa wuyanta yaji temperature dinta is normal sbd masifar data kunno
Mata ta warke zazzabinta take.
Qarfe 6 ta nace akan gida zata ta fito da Kansa yakaita har gate saidai ta hanasa shiga sbd mommy na gida ta hango motarta a harabar gidan.
Bayason bata ranta musamman yanzu datake cikin wannan halin Dan Haka sai kawai ya juya din ya tafi bayan ta shige.
Yana juyawa Kai tsaye Al-Amin yakira ya tambayesa
Dr tayo batazo ta duba Amal din bane?
Tazo" ya basa amsa Kai tsaye Yana sake basa
tabbacin zuwanta sbd tace saisunie asibiti da Amal
din ma amma batace komaiba Bayan hakan.
Kashe wayarsa yayi ya ajiye tareda taka motar da
speed Mai Dan garfi ya dauki hanyar asibitin sbd
bazai iva Bata lokacin nemanta a wayaba zai sameta
yaji abinda ya samu matarsa.
Itama tana shiga ba kowa a gasa suna sama
acan dinma tana hawowa ta samu duk suna Palo
kowannensu zuba Mata idanuwa sukai sbd yanayinta
daya nuna Batada lafiya da Kuma Jan da idanuwanta sukal.
Mommy kafeta da idanuwa tayi sbd takasa gane kan
Amal din gabaki daya kwanakin,
Komai nata ya sauya yanzu Kuma ciwo yaqi ci yagi
cinyewa ga jan Ido Kuma yau.Kiranta mommyn tayi tareda cewa tazo.
Dakatawa tayi daga inda take tsaye tana kasa hada
Ido da mommyn ahankali tace,
"Mommy daga asibiti nake banajin Dadi sosai please abari na Dan nutsu sai nazo Dan Allah Mommy."
Qarasa zancen tayi idanuwanta na cikowa da hawayen data kasa riqewa.
Tashi hankalin Hai Zainab da siddi yay ta taso ta nufota tana rigo hannuwanta tace,
"Meyake damunki ne Amal?
Meyasa kikaje asibitin ke kadai ai nace nice Zan kaiki sod musan Meye wanna sabuwar matsalar data bullo,
Me akace a asibitin to?Me aka gano Yana damunki???
Hawayen dake ciko idanuwanta ne suka gangaro takasa cewa komai sai kawai tace,
"Ciwon maratane ya taso shiyasa naje,
Yanzuma ciwo nakeji sosai mommy inason na kwanta.
Kallon Hai Zainab siddi tayi cikin kulawa da tausayawa tace,
"Mommy abarta ta huta da alama tanajin jikin please,
Idan ta tashi ta huta ciwon ya Dan fada anima sai kiyi maganar da ita.
Kyaleta Haj Zainab din tayi ta wuce dakinta ganin da gaske din da alamar Jin jiki atareda ita.Tana Shiga dakinta zubewa bakin gadonta tayi tareda sake sabon kuka Mara sauti tana rinse idanuwanta dake radadin kukan datasha.
A dakin sai data Jima tana kukanta kafin ta tashi tashiga toilet tasake wanka tayo alwala tayi sallar magrib tayi karatun Qur'an kadan tasamu zuciyarta ta
Dan sake tasamu qwarin gwiwar fitowa tana Dan nuna dauriyar samun sakewa Acikin familynta.
Abinci sukaci Banda ita da fruits kawai Tasha ganin
Mommy na kallonta sai ta Dan sakura abincin tana basarwa.
Fira sukai a Palo dukkaninsu kaman yanda Suka Saba
Amma ita tana gefe kwance tareda Fahat suna firarsu kaman vanda Suka Saba Amma shine Mai surutun yau sauraronsa kawai takeyi.
Suna zaune suna firar saishi Bilkisu ta bude Masa kofar dayayi knocking Yana shigowa dukkaninsu Suka gaidasa Banda Amal datake neman rikicewa bd idanuwansa daya kafe akanta batareda damuwa da
Maminsa da sauran jamaar gidan nagurin ba.
Jin idanuwansa har lokacin akanta yasata dago nata da Basu koma daidaiba har lokacin ta Dan saci kallonsa sai gashi idanuwansu yashiga cikin na juna ta janye nata tana kallonsu Anty Fareedah da hankalinsu ke kan zancen dasukeyi na wani kayan da
zasu siya a waya.
Gurin mommy da uncle ta maida kallonta sukuma magana sukeyi dashi bilhaqqi batareda sun lura da idanuwansa na kanta ba.
Sake kallonsa tayi ganin kallon nasa kusan ya banbanta dana koyaushe..Wani tunani ne yashigeta na ko Dr tayo tayi magana dashi take gabanta yay wani irin mummunan faduwa jikinta ya dauki rawa a boye tasake kallonsa taga irin kallon dayake binta dashi idan Bata bar gurinba zai iya tasowa ya dawo gurinta agaban kowa Dan Haka ta janye Fahat daga jikinta ahankali tareda miqewa tsaye tana gin sake kallon gefensa ta daga gafafu a sanyaye cikin toro da fargaba ta nufi stairs zata
Haye..
"MARYAMAH" ya ambaci sunanta cikin wata irin nutsuwa hankali kwance Wanda fadan sunan yasa dukkaninsu kowa ya juvo Yana kallonsa sbd Babu
Wanda ya taba kiranta da sunan sun ma manta da ance sunan nata na asali MARYAMAH ne Dan har lokacin Hai Zainab Bata fadar sunan a bakinta Koda na wanine daban ta yafe fadarsa.
Ita kanta cak ta tsaya bugun zuciyarta na wata irin tsananta take idanuwanta suka ciko hawaye matugar ya bude Baki yayi maganar data danganci abinda take boyewa to zata iya yanke jiki agurin tsabar tashin hankali da mummunar kunyar duniya.Fatanta da adduarta a lokacin shine ya kasance baiyi magana da Dr tayo ba Dan kuwa tsabar tashin hankalin data Shiga yasa ta manta Bata fadawa Dr tayo din karta sanar da kowaba.
•Ha Zainab kallonsa tayi lokacinda ya dawo da fararen idanuwansa dasukai wani irin sanyi akanta Yana kallonta Kai tsaye yace,
"Amal zataje gain likitan da nay alqawarin zataje akan matsalarta,
Ta shirya gobe da safe zamu wuce Zan kaita da kaina...
Daga Hai Zainab harsu siddi da Anty Fareedah da uncle Lulu kallonsa sukai
Ita kanta Amal din juyowa tayi ta kallesa cikin yanayi biyu sod tariga ta saddakar maganar cikin jikinta zaiyi saikuma taji wanna zancen Wanda shima ta tabbatarda idan akaje duk likitan da zata gani take zai tabbatar da cewa akwai ciki ajikinta.•Hai Zainab kuwa Dadi da akasinsa ne tareda mamakin Yaya Amal zataje taga likita Babu kowa atareda ita saishi Kuma bawani sabo ko magana sukeyi da junaba babu yanda tafiyar zata yiyu a hakan
Dole saidai idan ta shirya ta bisu kokuma Fareedah ko
Siddi.
Magana zatayi uncle ya dakatar da ita da cewa,
"Amal dawo zo.
•juyowa tayi ahankali jikinta na sake mutuwa da wannan abubuwan wani bayan wani datake shiga,
Shikuma uncle ko ya taba ganinsu ne kila shiyasa shima yace tadawo.
Innalillahi wanna ilayhi rajiun" tafada cikin ranta hannuwanta na rawa ta saci kallon AQEEL dayake kallonta Kansa tsaye da alamar yariga yagama magana takuma sani tafiyar Nan sai Allah idan baayita ba Amma itama batason zuwa koina yanzu ta cikin jikinta take tukuna.
##MAMUH#
* ZAFAFA BIYAR **_Arewabooks@Mamuhgee_*
65
Dagowa tayi ta kalli Fuskar AQEEL dake kallon screen din wayar sa batare da ya dago ya kalle, taba sauke numfashi tayi ahankali tasa kanta ta hau sama,
"Cikin sati biyar ne da kwanaki inaga shiyasa gananun sickness din sukai yawa Amma daya gota hakan zuwa
4mnth ko fiyema Zaki iya denawa…....
"Ciki na haihuwa na sati bivar" takuma maimaita zancen cikin kanta tana Jin wani mummunan nauyi da tashin hankali mafi girma Yana rufeta,Hawayenta ne suka tsananta gudu ta sauko gadon
ahankali tareda saka Kiran Ahmed hannuwanta na
rawa tace yazo va dauketa sbd bazata iya nufar
gidansuba a yanzu.
Duk sauran bayanin Dr tayo daya biyo baya na yanda zata kula da cikin da kanta batai da batamasan me
take cewaba tadaiga bakinta na motsawa sbd Nisan
datayi ciki tinani Mai zurfi da tashin hankali.
Ringing din wayarta ya fargar da ita tana ganin
Ahmed ne ta mige tana Jan gafafunta ta fito batareda
ta daukaba kokuma yiwa Dr tayo din godiya.
Tana Isa motar ya bude Mata dasauri ta Shiga suna
fitowa asibitin ya tambayeta Ina Suka nufa Amma ba
amsa sbd Bata hayyacinta tayi nisa shiru Acikin
tunanin ya zatayi da rayuwarta a daidai wannan gabar
da abinda Bata taba kawo tinaninsa akantaba ko a
mafarki yahau kanta,
Innalillahi me zatayi?
Ya zatayi?
Me zatace?
Ko yanda ake cire ciki da inda ake zuwa acre din Bata taba saniba tayaya zata fara fuskantar wannan tashin hankalin daya girmi tinaninta.
Tafiya sukeyi batareda Ahmed yasan Ina suka nufaba sai yawon gari da bulayi yakeyi dasu.
Wani masifaffen nauyi kanta ya dauka tareda zafi ta rasa Ina zata saka kanta,
Wayarta taciro a karo na farko data Nemo numbernsa dakanta batareda Tama saniba ta saka kiransa cikin sa'a a daidai lokacin suke fitowa daga airport malam
Rabiu ya daukosa tareda Al-Amin.
Ganin Kiran nata shima a wavarsa a karo na farko yasashi sauke numfashi Mai sanyi sd vasan Dole akwai wani babban abin ne.Daukan wayar yayi tareda dorawa kunnensa kafin yayi magana ta sakar Masa wani kasalallan kuka tana rintse idanuwanta dasukai jajir ta.
Ahmed na Jin hakan ya nema guri Mai kyau yayi parking ya bude motar yafito yabata guri.
AQEEL najin sautin kukanta ya sake sauke wani nannauyan numfashin Kansa na daukan dumi ya kalli
Al-Amin da Idanuwansa dasuka Dan sauya take ahankali yace,
"Kira Ahmed kaji inda suke muje can yanzun Nan.
"Okay Sir" yace Yana Nemo numbern Ahmed cikin rashin Bata lokaci ya saka kiransa,Ahmed dake wajen motar daga can gefe Yana ganin
Kiran Al-Amin ya dauka da sauri cikin girmamawa kafima yayi magana A -Amin ya katsesa da jeho Masa tambayar inda suke,
Shima Ahmed din cikin rashin Bata lokacin yafada ta guraren dasuke
malam Rabiu na Jin inda Ahmed ya fada ya sake taka motar yana qara Mata speed.
Har Suka iso gurin bayan tafiya Mai Dan tsayi ba sosai ba Bai kashe wayartaba tana kunnensa Yana sauraran kukan datakeyi Masa ahankali takasa cewa komai itama.
Suna parking Al-Amin ya fito daga gaban motar zai bude Masa Bai tsaya jiransaba harya bude ya fito ahankali cikin nutsuwa bazaka iya gane abinda zuciyarsa da Ransa suke cikiba na yanayinda yashiga jin kukanta.Ahmed ma da sauri ya garasa motar ya bude Masa bayan motar inda take zaune daga dayan bangaren
Yana Masa barka da dawowa amma Bai sakaran
Yama jisa ba.
Yana shiga Ahmed ya rufe Al-Amin ya kalli malam
Rabiu yace sutafi ya ajesa gida yaje ya maida motar.
Yana Shiga motar ta dago jajayen idanuwanta ta kallesa tana sake fashe Masa da kuka Mara garfi
ahankali ya janyota jikinsa ya rungume Yana kokarin
Hana Kansa rikicewar gangar jiki gabaki daya Dan yariga yashiga rikicewar zuci da ruhi daga lokacinda
•vail kukanta vasauka cikin kunnensa ta wavar
Kuka take Masa sosai ahankali harda shesheka
Baice komaiba sai sake shigar da ita jikinsa yay Yana shata bayanta bugun zuciyarsa na wani irin tsananta sauya bugawa sbd ita din.Kiran Ahmed yayi yazo ya jata motar Suka nufa hanyar gidan karatunsa Yana kallon time sai alokacin
5 na yamma tayl.
Har suka Isa Bata Dena kukanba harta gaji jikinta yayi sanyi hawaye kawai takeyi.
Daukota yayi da Kansa daga motar ya kawota har
Palo ya ajiye ya zauna tareda janyota ya zaunar gefensa tareda rigo hannayenta duka biyun cikin nasa Yana kallon idanuwanta dasuka sauya sod kukan ya sauke Ajiyar zuciya da numfashi a lokaci daya ya Ciro handkerchief dinsa Mai gamshi ya fara share Mata hawayen ya sake kallonta cikin wata irin kasalalliyar murya data Gama kashe Masa