Showing 18001 words to 21000 words out of 155476 words
ya rage zuwa gida haryazo Yana jimawa sosai baijeba Dan kusan dangin kowa tayita kansa.
Anan yayi aurensa na farko kusa shekararsa bakwai da matar Allah bai Basu haihuwaba qarshe ta rasu sanadin breast cancer batareda ta haihuba..
Tun daga lokacin bai Kuma aureba haka yake zaune Yana cigaba da yiwa addini hidima.
Alh Asad shine kusan komai na malam Sanda Dan kuwa ko dawainiyar jinyar matar malam din shine ya dauki nauyi har qasar India sukaje Amma Hakan dai Allah yayi bamai warkewa bace.
Tsakanin malam Sanda da Alhaji Asad akwai kauna da shakuwa tareda mutunci sosai kamar Yan uwan jini haka suka dauki juna...
Alaqarsu tasaka malam Sanda cusawa Alh Asad kaunar addini Mai tsanani gashi Hakan yazo har Dan sa Aqeel Wanda kusan ayanzu yafi mahaifinsa daya rasu akidar karatun na addini gashi shi yanada kuruciya Kansa a bude yake sai ya zama har yanafin malam din riqe wasu abubuwa idan malam din ya Dan tsaya.
Farko Kai tsaye sha'awar aurarda Maminsa ga malaminsa Yashigesa Amma Kuma lura da su dukan kamar iyayensa ne sai bai fidda maganar kai tsaye ba sbd yanason fara Jin raayin Maminsa Dan bazai iya Mata abinda batasoba.
##MAMUH#
#LOVE
#AQEEL ASAD
#IDON NERA
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
9
Duk da Maminsa ce bayajin zai tsaya boyon zancen dake ransa gameda shawarar tasa,
Qari Kuma Daman zuciyarsa Bata kwanta da barinta gidanba sai ga wannan lamarin daya faru harya sakata cikin damuwa,
Sosai ta canja a kwanakin kwata kwata ta sake kame kanta sosai ta maida kanta a matsayinta na 'yar Aiki Mara gata ko mutuncin dayafi na Hakan,
Ta yarda cewan 'dan wani Baya taba zama 'danka duk da tanajin radadin raba kanta da tayi da Aqeel Amma Hakan shine kwanciyar hankali da mutuncin kowa duk da tasan bawa mutuncin take dashiba a gidan..
Tsakaninta dashi share Masa sashensa ta gyara takai Masa abincin ta jere saita komawarta cikin masu aikin gidan Yan uwanta.
Hakan Yana tsananin cizon ransa Dan hakama yake sake Jin nutsuwar shawartarta akan auren idan har zata aminta sbd rayuwarta ta inganta dan kuwa Allah bazai barsuba dagashi har mahaifiyarsa harma da umma Idan har suka Bari rayuwarta ta qare ahakan batareda sun Bata damar aure ta samu daidai iya nata farin cikinba.
Bai tuntubi Mamin da zancenba saida safe guraren 10 zuwa 11 haka Bayan tagama gyare koina na bangarensa zata fice ya fito daga bedroom dinsa sanye cikin casual wears qafafunsa sanyeda black footwears marasa nauyi na yawo cikin Palo da daki.
"Mami" Kai tsaye yakira sunanta Yana qarasowa tsakiyar palon inda ta tsaya tareda waiwayowa ahankali ta kellesa cikin yanayi na alamar akwai wani aikin ne?
Qarasowa yayi gabanta Yana kallon kyakkyawar fuskarta da sai yanzu yake ganin diban kamanninta da ummansa
Ahankali ya Kai hannunwan duka biyu ya kamo nata hannuwan Yana sake kallonta cikin kulawa da kauna irin ta uwa da 'da yace"
Mami Ni meye nawa da laifin maganar umma zai shafeni?
Tafiya fa zanyi zuwa farkon nxt year
Idan kina shareni haka bazan iya tafiyar nanba gaskia.
Kallonsa tayi Jin yanda Yar shagwaba take cikin sautin muryarsa
Duk saiya tuna Mata lokacinda yake yaronsa...
Sanyi jikinta yayi duk da tanajinsa cikin ranta fiyeda kowa Amma kuma kusancin nasu Yana neman zama damuwa ga kowa Dan haka har cikin ranta ta dangana zata danne zuciyarta akansa bawai Dan Bata son 'dan nata ba sai Dan mahaifiyarsa dake ganin kamar ta rabata da danta data Haifa abinda.
Janta yayi ahankali ya zaunar kan kujera cikin kulawa tareda zaunawa gefenta hannunta daya yasake riqewa ya Dan sauke numfashi tareda nutsuwa ya kalleta.
Take tagane maganar dazaiyi Mai mahimmanci ce Dan haka ta dauke kallonta daga Kansa Tana sauraron abinda zai fada.
Mami aure nakeson kiyi kamar umma..
A bazata taji sakar zancen cikin kunnuwanta.
Kasa kallonsa tayi sbd Bata Kama zancenba Tunda dai yafi kowa sanin Hakan kamar abinda bazai yiyu bane gareta,
Ina mijin?
Waye zai aureta tagama fita layin budurwai?
Waye zai Bata gatan yin auren? Sbd tasan Haj maryamah ba lallai ta Bari ba,
Ina ita Ina wannan gata da rufin asirin..
Ganin zancen bai shigetaba yasashi sake fuskantarta yakuma Kiran sunanta'
"Mami da gaske nakeyi Aure nakeson kiyi,.
Juyowa tayi wannan karon Tana kallonsa da alama kosawa da zancen Dan tasan ana maganar aure ne a inda akeda miji Kuma Idan har zaka auru kenan.
Kai tsaye yace'
" Mami Zaki yarda babana Malam Sanda ya aureki?
Nine waliyinki Kuma na aminta da Hakan idan kin yarda.
Kasa magana tayi sbd maganar tasa tafara girmama da Bata tsoro,
Aure Kuma?
Ita din ce zatayi aure?
Dama akwai ranarda sunanta Dana aure zai Hadu Koda da raha ne?
Duk da tasan Hakan ba lallai Abu Mai yiyuwa bane saidai kuma yanda Aqeel din ya tattara nutsuwarsa akan maganar yasata kasa cewa komai.
Tabbas da tanada ikon kanta a gidan dakuma gurin tafiya da tafiyarta zatayi sbd tasan fitinar da zaayi idan wannan zancen na Aqeel ya bayyana,..
Haj maryamah ba qaramin bacin rai zata shigaba Amma Kuma a yanzu da Aqeel din yake maganar tareda magiya sosai yasa takasa cewa komai bare ta musa masa,
Wannan Wace irin sabuwar qaddarar ce Kuma?
Zamewa tayi ta tafi tabar Aqeel din Yana sake binta da magiya qarshe dai dakinta Takoma ta zauna tareda rafka taguma Tana tunanin abubuwa da Dama.
Shi Kansa malam Sanda din dayakeson aura Mata kamar yafi qarfinta sbd yanada rufin asirinsa,
Tsaftataccen malami kyakkyawan bafulatani Mai haiba shine zai bige da aurenta ita data Gama rasa kanta a mace,
Wahala da aikin wuta duk yagama dafar da fatarta ta rasa kyanta na mace,
Duk wani adon da mace ke buqata Babu daya data samu Bayan kitso wadda shima matar Maigadin gidan Dan majalisar dake kusa dasu itace take Mata wanda shima sbd tsaftar abincinsu yasa Haj maryamah ta lamunce Mata zuwa.
Da gaggawa ta kori tunanin zancen Auren dayake neman shigarta sbd kaucewa fada da gorin da zatasha dagasu umma da Haj maryamah sbd zaa ce itace ta kitsawa Aqeel din zancen.
Tattara zuciyarta tayi guri daya ta dangana ta dauki qaddarar da Allah yariga ya qaddaro Mata Dan haka kwana biyu tayita kaucewa Aqeel kadaicewarsu sbd kada yasake tayar Mata da zancen Amma kamar a banza sbd Hakanan yanzu daya riga ya furta tareda qudurta zancen sai yakejin idan ba auren sukaiba hankalinsa bazai kwantaba....
Ganin Mamin tasa batada niyar amincewa hankalinsa ya tashi sosai ya dage tareda hanata sukuni da magiyarsa Wanda yasata shiga mamaki da tsoron ganin yanda ya qwallafawa ransa maganar auren Dan harkomawa yayi kamar zai zauna yayi Mata kuka Dan kuwa har cikin tsakiyar ransa yakejin so da buqatan auren nata da Malam Sanda.
Batada zabi ko qwarin gwiwar hanawa Aqeel dinta abinda yakeso Dan haka ta amince Bayan tashiga tsoro da fargaban abinda zai biyo baya sosai.
Kafin ta amince sharadin sai idan mahaifiyarsa ta amince tukuna zatai auren idan Haj maryamah Bata amince bazataiba.
Baibi takan shawartar Haj maryamah ba Kai tsaye yayiwa malam Sanda tayin auren Mamin tasa tareda rokonsa akan amincewarsa bawai Dan komaiba sai Dan kamar Yana rokonsa ne ya zama gatan Maminsa alokacinda baya Nan.
Malam Sanda yasa Aqeel matashi ne Mai nutsuwa da hangen nesa tareda tunani na masu ilimi Dan haka baiyi wani dogon Jan lokaciba yace idan Zainab din ta Aminta da aurensa shikenan Allah yabasu hakuri da zaman lafiya.
Take ya sanar masa ta Aminta Dan haka a washe gari ya karbi sadakin Maminsa a hannun baba Malam Sanda ya shigo dasu sai alokacin ya tunkari Haj maryamah da zancen sbd kamar aikin Gama ya riga ya Gama
Dan Idan ba Hakan yayiba tun farko ya tunkareta bazata aminceba da wuri zatai watsi da zancen.
Malam Sanda kuwa da baisan cewar Zainab din qanwar Haj maryamah bace baiyi tunanin Zainab nada dangiba Dan kuwa Dama kusan kowa sanin marainiya Mai Aiki ake Mata wadda aka dauko tun Tana yarinya har girman yanzu shiyasa ma ya amince da auren Dan shima ya bada tasa gudunmawar gurin inganta rayuwarta.
***
Tsit palon Haj maryamah ya dauka sbd wutar da itama ta Dan dauke ta wucin gadi,
Kudin sadakin Zainab da Aqeel din yake nuna Mata take kallon agabanta zuciyarta na neman toshewa da rashin iska na zallan mamaki da firgici.
Maida kallonta tayi kan Aqeel ahankali Tana nazarin yanda yariga yayi nisa aduk wani lamarin daya shafi Zainab baya shakkar kowa bare tsoron bacin ranta.
Daqyar ta iya bude bakinta tace"
Zainab tasan ta zancen??
"Tasani Amma nine na tilasa Mata amincewar......
Sbd Kaine ka haifeta ko?
To meye amfanin samuna da zancen yanzu Bayan kun riga kunyi shawara har Kai ubanta ka karba sadakinta.
Dan rintse idanuwa yayi ahankali Yana sauke Kai daga kallonta Dan a kala manta Yana iya jiyo tsananin fushinta da bacin ranta.
Kasa cewa komai tayi ta miqe ta shige bedroom dinta tabarsa a palon sbd wani tiriri da zafi zuciyarta ta dauka.
Sosai taji zuciyarta tayi zafi da Zainab,
Tafara gajiya da yanda take baa matsayin kowaba agurin Dan data dauka cikinsa ta haifa akan Zainab,
Ya maidata kwata kwata a Bayan Zainab,
Zainab itace first priority dinsa kafin ita,
To meye amfanin Zainab a rayuwarsa da zata fi Masa uwar data haifesa.
Sbd yanda ranta yayi tsananin baci daga shi har Zainab Babu Wanda takuma magana dashi ta dauki fushi Sosai.
Zainab kuwa batasan meyake faruwa ba Dan batamasan cewa harya karba sadakinba.
A bangaren Aqeel kuwa ganin yanda Haj maryamah tadauki zafi matuqa akan zancen yasashi sanarda Baba malam Sanda a daura auren zuwa jumaa Tunda saura kwana biyar juma'ar tayi.
Sai alokacin ya sanarda Mamin tasa yakuma Bata sadakinta a hannunta.
Shiru tayi tsawon mintuna tareda shiga tunani kafin ta tambayasa Haj maryamah Bata kirata tayi Mata maganar ba Bayan Dole saida izininsu da saka hannunsu zaayi duk wani lamarin.
Haka ya share zancenta Dan yasan Maminsa bazata amincewa aurenba kamar yanda yasan bazata taba aurar da ita dinba
Shikuwa bazai iya barin rayuwarta ta qare a Hakan ba tinda ba baiwarsu bace itama uwarsa ce,
Idan a baya batada gata ayanzu daya San Kansa shine zai zama gatanta daga Nan har lokacinda zai bar duniya inshallah.
Hankalin Haj maryamah bai Gama tashina da tsananin bacin rai saida Malam Sanda da Kansa yayi magana da ita ya sanar Mata yanda sukai da Aqeel tareda Bata tabbacin jumaa zaa daura auren.
Kudi ya fidda ya ajiye Mata daidai qarfinsa akan asiyawa Zainab din sitira.
Haj maryamah harsuka Gama magana ya tafi batasan haqiqanin me take cewaba Dan kuwa Aqeel yagama kasheta da mamaki wato har dangin mahaifinsa yasa malam Sanda yayi magana dasu akan auren Zainab din acan akai neman aure na manya aka sake bawa Aqeel qwarin gwiwar wannan aikin alkhairin daya hada tareda saka Masa albarka.
Kasa danne tsananin bacin ranta tai Dan bazata iyaba,
Duk wani rashin mahimmancinta ga danta ya nunawa duniya Tunda ya yanke wanan hukuncin shi kadai ya zartar.
Umma takira Tana hawayen qunci ta sanar Mata komai Tana jaddada laifin akan Zainab da zata iya yarda da buqatar Aqeel ta aure batareda saninsu ba.
Ita kanta umma mamaki Mai girma tashiga Jin Zainab dince zatai aure bada saninsuba,
Kenan duk kokarin dasukeyi akanta Bata ganiba shine ta zabi 'dan da aka Haifa a gabanta ya aurar da ita ga tafaffen malaminsa da baa San asalinsaba,baasan danginsaba baida kowa.
Wannan karon ummar da kanta ta Kira Zainab tayi Mata fadanda Bata taba yimata irinsaba...
Sai alokacin Zainab tasan da basusan da zancenba ashe
Hankalinta tashi yayi da fadan umma Dan kuwa maganganu marasa dadi da raunana zuciya ta fada Mata Wanda yasata kuka sosai.
Haj maryamah ta nufa dan Bata hakuri akan lamarin Amma Kuma bacin ran Haj maryamah din yafi na Umma Dan kuwa Kai tsaye ko wannan karon tabata zabi akan idan hartayi auren Wanda baasan asalinsaba Babu ruwansu da ita sun rabu kenan har abada.
Hankalin Zainab ya tashi Dan haka Bata tsaya shawara ko tunaniba tace ta hakura da auren ta fasa.
Hakan ya daki ran Aqeel sosai tareda Jin bacin rai da kunyar halayen mahaifiyarsa...
Daga umma har Haj maryamah Babu Wanda yayiwa Zainab sassaucin bayyanarda bacin ransa Dan haka tashiga wani mummanan Hali na damuwa da qunci tareda 'dacin zuciya Mai tsanani.
Halinda tashiga yasa Aqeel akaro na farko tsayawa da raayinsa akan na ummansa da ummarta.
Dukkanin harkar tafiyarsa karatu ya sokesu da Kansa tareda sanarda mahaifiyarsa ya fasa tafiya koina.
Babbar sabuwar rigima lamarin ya koma Wanda ya haddasa bacin rayuka tareda koke kokenda yawanci Zainab ce tafi Yi Dan ita aka yabawa laifin wannan karon har dangin mahaifin Aqeel din ita suka dorawa aka ringa tofa Mata maganganun gori marasa dadi.
Karshe dai da rigima taqi qarewa har saida umma tazo da nata bacin ran hakama haj Maryamah har gadon asibiti sbd jininta daya hau sosai Dan kuwa tashin hankalin da bacin ran Aqeel babu wanda bai ganiba qarshe dai kusan Zainab din yakeda niyar zaba akan kowa Dan haka tashin hankalin Zainab da baqin jininta saiya qaru.
Dangin mahaifin Aqeel dinma sai suka maida zancen Kuma akan Haj maryamah suna sukar tarbiyarta da wadda tabawa Aqeel din tako Ina duk sai komai ya qara lalacewa.
A ranarda taga yanda Haj maryamah ke zubda hawaye akan Aqeel zai jikinta yayi sanyi Dan kuwa tasan zubar hawayen uwa ga danta fitinace garesa Dan haka ta yanke shawarar dakatar da duka tashin hankalin dayake gudana....Dan haka ta amince da auren Malam Sanda tabar gidan har abada kamar yanda Haj maryamah tace..
Amincewarta zata sakata nesa da Aqeel Wanda Hakan zai basa damar jituwa da shakuwar kauna da mahaifiyarsa dake ganin itace ta zama sanadin da Babu kauna Mai tsanani tsakaninta da danta.
##MAMUH#
#DR SHAYKH AQEEL ASAD
#AMAL IDON NERA
#LOVE/ROMANCE
#LIFE#SISTERS
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
10
Daga umma har haj Maryamah da Aqeel din Kansa Babu Wanda bai girgixa matuqaba da matakinda Zainab din ta daukaba a Karo na farko a rayuwart datai ikon kanta.
Kasa gasgatawa umma da haj Maryamah sukai farko
sbd Babu Wanda acikinsu yayi tunanin zata iya bude baki ma tayi wata maganar Bayan ban hakuri dazataitayi.
Umma cikeda mamakinta tace,
" Zainab kin fahimci abinda ake nufi ne da zakiyi gaban kanki da ikon kanki?
Magana fa ake akan Aqeel da duka tarbiyarkice da kikai masa anan yake nunawa Babu Wanda ya Isa dashi sai ke
Haka kika nuna Masa ko Zainab?
Babu me mahimmanci agurinsa sai ke da kikai wahala dashi
Mu duk bama sonsa,
Uwarsa data haifesa ma bata Sansa saike Tunda kece kika haifesa
Gashi yanzu ana magana Zaki zaqe kice aurenki kika zaba zakiyi Bayan kin lalata alaqar uwa da 'danta Zaki tattara ki tafi ko????
Ni ban Isa ba akanki da bazaki tsaya kiji raayinaba a zancen auren idan na yarda idan ban yardaba kin zaba aurenki da kanki..
Daga qarshe dai gashinan duk Rikon amanar danai Miki kin nunamin ba nice na haifekiba.
Maganganun umma ba zuciyar Zainab kawai suke duka harda gangar jikinta datayi sanyi Tana daukar rawa da zafi sbd acikin bacin Rai da mamakin butulcin da ita ake ganin tayi ummar ke maganar,
Haj maryamah kuwa idanuwanta jajir suke sbd kukan datai na bacin Rai da Dana sanin barwa Zainab danta da Yana qarami.
Aqeel kuwa Kansa a qasa yake yanajin ciwo da radadin kalaman da ake fadawa Mamin Amma Kuma tarbiyarsa ba irin wadda zai iya musu ko sai'insa da manyansa bane,
Yasani komai zai fada bazasu bar Mamin da fada da maganganu marasa dadi ba
Yayi yayi sun kasa fahimtarsa saima laifi dayake qarawa Mamin idan Yana tsaya Mata Dan haka yayi shiru zuciyarsa data Mamin dake tsayayar hawaye da girmamata suna dukan zucuyarsu.
Zainab Bata iya ko motsawaba Bayan hawayenta dake gangarowa kan fuskarta,
A yanda zuciyarta da gangar jikinta sukai sanyi ta tabbatarda ta gaji,
Rauninta yayi yawa,
Batason fitina,
Batason koyaushe ta zama sanadin fadan Antynta da 'danta,
Har abada bazata taba son Aqeel dinta ya samu raunin karatun da su Haj maryamah din ke cewan shine ci gabansa,
Wannan sadaukarwar ta amincewa da auren ta zabi subarta har abada sbd Aqeel din tayita sbd matuqar Basu aminta da aurenba tasan kome zaayi bazai tafiba Dan shi din Dan kaifi daya ne,
Suma Kuma tasan bazasu taba amincewa da auren nataba sbd Babu Wanda zai iya yiwa Haj maryamah din bauta yanda takeso har abada kamarta....
Dan haka wannan hukuncin data zabarwa kanta shine mafita da maslahar ahalin gidan gabaki daya da hankalinsu ya tashi akan fashij tafiya karatun Aqeel din.
Sbd su Kansa dangin mahaifinsa a yanda suka dauki zafi da akace itace take zigasa Hakan
Sun bada tabbacin matuqar Aqeel bai tafi karatun ba zata bar gidan.
Tayi kukan da koyaushe aka tashi yiwa rayuwarta barazana sai ayi Mata barazanar Kora...
Duk yanda umma zata dage da nuna fushi da bacin Rai akan Zainab bazatai aurenba
Zainab tsayawa tayi akan ta zaba auren sbd shine maslaha.
Aqeel Tunda ta amince da auren hankalinsa ya kwanta Dan haka ko zama sosai ya rage Yi a gidan motarsa yake ja ya fice zuwa gidan kakarsa sai dare yake dawowa.
Haj maryamah da umma kuwa kyara sosai da fada Mai tsanani Koda yaushe suke rufe Zainab din dashi akan bazaayi aurenba Amma dai batacewa komai.
Har malam Sanda umma Haj maryamah sukai magana dashi akan ya janye Amma Kai tsaye ya sanar musu Tunda Zainab ta zabi aurensa bazai janyeba zai aureta insha Allah.
Ayanda yasan komai da komai na rayuwar Zainab tun haihuwa har girma zuwa yanzu bayajin zai iya kasa aurenta Koda kuwa zasuyi Mata Baki ne sbd maraicinta tallafi yake nema sosai...
Sun kashe rayuwar yarinya qarama tun daga quruciya harta girma ta wuce layin ya Mata sbd son Rai Dana zuciya da Wasa da haqqin maraya.
Haj maryamah tasan wanene malam Sanda,
Sam ba malamin Wasa bane,
Baya wani daukar zancen kowane idan har yaga akwai son Rai aciki,
Tasani Tunda yace zai aura Zainab din bazai taba fasawaba matuqar ba Zainab din ce tace batasoba ta fasa.
Dan haka sai suka sake maida pressure din kan Zainab musamman umma wadda a fili take bayyanarda Dana sanin Rikon Zainab din dasukai har girmanta..
Ayanzu da Haj maryamah zatafi buqatarta shine ta nace da wannan auren na malaminda komaima baida sai Dan rufin asiri..
Idan Aqeel ya tafi Abuja taso komawa gurin mijinta