Showing 30001 words to 33000 words out of 60071 words
gd nnan ya xanyi dasu
Nace nidai wlhkyau sukamun na ibo tace tom saidai insamu fridge din da ba komai in kunna insa su
Hakan kuwa nayi nasasu awani dan karamin fridge
Nashiga nai wanka nayi sallah
nafito nake tambayar ta wai amarsi bata fito bane tace dazu ta sauko tayi abun da zatayi ta koma bansake jin duriyarta ba
nan take gayamun Buf bayanan ynzu haka baya kasar danshi wata xubin inyace xaije yadawo tofa sai Allah
wata xubin saidai ka ganshi a tv
muna cikin maganar kuwa saiga news live ana nunoshi wai ashe Niger yaje
Mom hanifa tace oh ni wnn yaro ALLAH yatsaremun shi nadan tabe nace Amin dai
haka matarshi taita sintiri xuwa sama da kasa
ba aji mai gida ba da alama baima fada mata tafiya yayi ba
mudai bamuce mata cikanki ba sai dai taita safa da marwanta
Munsha hirarmu har karfe ta ra nadare tukunna muka kashe kayan kallon muka kwnta dan oga dai ya bugo waya saida safe xai shigo
Washe gari da wuri ya shigo PALACE din dan yana shigowa ya wuce sama dan ba Wanda yatashima
sai wajen karfe shadaya yasauko nikam nagaji shiyasa ko a wnn time din ban sauko ba
yasauko yaje gurin Mom hanifa ya gaisheta suka dantaba hira yawuce yaje yayi breakfast dinda Madam Aisha ta shirya kamar yadda tasaba
amarya ana gefe anci uban kwalliya shikam gogan sai hirarshi yake da Mom hanifa hakan yasa take ta cika take batsewa
yagama yakoma kujerar da yakan xauna ko ya kwanta inya najin xama falon
amaryar tace swthrt bazaka koma baccin bane yace ah jeki ke ki kwanta
tawuce fiiiiii ta haye sama ya dan bita da kallo yatabe bakinshi irin alamar ita tasani
can yaita kurawa side dina ido ko xan fito amma shiru bani ba labarina dayagaji saice ma mom hanifa yayi wai ina yarinyar nan take ne
tayi dariya
tace rukky ai tanacan tana baccin gajiya jiya tasha yawo har lambu sukaje da wajen swimming pool
ai a xabure yatashi ya kankance ido yace yawo kuma
Ita dawa waye yabata ixinin ta fita
ita kanta mom hanifa ta yi mamakin yadda kamanninsa suka canxa lokaci daya haka
candai tace ai bada wani bare taje gunba da Mr kabeer ne sai abokin su Mahmud ai a firgice yace maxa biyu ita kadai mace suka dunga yawo agurin a haggunce mom hanifa tace ban gane ba
Mr kabeer fa nace da abokin yaranshi
ai da sauri yace bazaki ganeba mom ina xuwa dai kawai da sauri yayi side dina ina bacci naji
wata irin gigitattar tsawa
ai ba shiri na farka a firgice ina ganinshi na kara murxa ido na dan intabbatar shidinne ko gezau yake mun
kallo na yashigayi cikin bacin rai yacemun uban waya baki ixinin fita palace dinnan
Cikin sauri nace wlh kawai jinayi inason indan xagayane indan mike kafa yace sbd jakanci irinnaki ba
Kinmanta wacce irin halitta gare ke kike fita haka ko kinsan xunubin da kike kwasa in namij ya kalleki kuma ya ji mur yarki
cikin wautata nace to meye aciki dannafita ko is kancinayi
kuma da kake fadin haka koshi Sadeeq din daya ce yana son muyi friendship dashi nayarda ne ko hotonan daya daukeni ai bada san rainaba tunda bansan ma ya daukaba kuma nace ya goge inma shi yagaya maka mun fitan
sankame wa yayi yakasa magana sai idonshi da suka fito sukayi ja jijiyoyi sukai ta tashi kamar a filin wrestling nikaina na firgita dana ankara da halin daya ke ciki
cikin karaji yace da badan inna kashi kiba kinriga kinmun barna da ba abunda xai hana yau ban aika ki lahiraba kuma baccin kinmun kankanta dayawa ba wlh saina shidar dake ko tafiya saita gagareki sai anmiki dinki wlh
cikin karaji yadaki drower ta sai gata ta tarwatse kan kace me BUF fa yafita hankalinshi
da alama yau haukan adakina xa ayishi a kwatina na yashiga wurgi dasu yana watsi da kayan yana wani irin ihu
tsoro iya tsor na shigeshi saboda ban taba ganinshi yana wnn haukan ba raayul ayni sai yau
mom hanifa tarugo da gudu tana tambayana mai namai
ai ba baki sai ihun nima nake ina nashiga uku dan Allah kayi hakuri kar kakashe kanka wlh nadaina baxankara fita ba saida ixininka
mom hanifa tarikeshi tana mai yn addu oin datasani dakyar ta samu yayi shiru yafada kangadona bacccin gadon mai tsada ne yaji hadi ba hainci aida shima kanshi sai ya rushe
yakere gadon sbd jarabar tsawo da Allah yamai lumshe ido yayi kamar yana bacci
Mom hanifa tafita takawo ruwa a cup Wai in mai addu a nidai na karba amma komai nawa ya dauke
fita tayi tana maijin jimamiin wnn hali na Buf ace kullum duniyar nan ina xa abata maka rai sai kayi kamar xaka kashe kanka
kai Allah ka yayewa wnn bawa abun nan da yake damunshi
Nikam ma nakasa komai saina aje kofin zanfice naji yace karki sake ki fita dakinnan yatashi ya xo ya figoni ya wurga agado ya fara cire mun kaya yana wurgi dasu
wani abu ya danna kidi ya mamaye dakin wanda tunda nake bantaba sanin da speakunnan ada kinba sai yanxu
yanxu nagane nufinshi wai dan kar aji ihu na
ai ina fahimtar hakan nakara kware baki na
amma abanxa kidin indiya ke tashi kai inka ji xakace kidan dan dadi akasashi
mom hanifa tayi mamakin jinkida natashi tayi daga karshe dai tashare abun tunawa da tayi Buf fa bahagon mutum ne xai iya komai
Saida ya cire mun komai dagani sai bra da short nika na yabarni nasa hannu nakare kirjina ina ta rusa ihu na wnd ba maiji sai Allah
wahala yashiga bani iya muguntar shi yau ai baxancan jin dadi
Dan wnn karon da mugunta yakemun Saida yagaji dan kanshi tukunna ya matse ni kamar wata matarshi bacci ya kwashemu muduka
____________________
ABIN YABO BOOKSHOP
Kasuwar Rimi Kano
Tel: 07038339244
SANADIN SONBANZA
By:
Shamsiyya Daheeru
(20)
Wasa wasa mun lula bacci nida Buf wani irin bacci mai cike da farin ciki
Mune bamu farka ba sai kusan azahar mom hanifa tazo taji kofa a garkame abun yabata mamaki buf yasamu sauki kenan har ya fice ita kuma wnn meyasa meta ta kulle daki haka
Kara komawa tayi side dinta dan ganin azahar ta gabato
Ni na fara farkawa naga halin da muke ciki shikam gogannaka baccinshi yake hankalinshi kwance yasani a kirji yanda kasan wata jariri ya haka nakoma akirjinshi Allah yataimakama inada dan tsawo
Fara kuka na nayi da iya kacin karfina ahankali yafara bude eye lashes dinsa yanda kasan yayi fixing
Yabude ido yana kallo na dage mun gira daya yayi alamar lpy
nace kasake ni xantashi ne
yace innaki fa
Nace Dan Allah kasakeni inje bayi fitsari nakeji
Yace kuji mun yarinya wai xatai fitsari ina ruwana da fitsarinki
nace wlh xanyi anan
yace yi mana dama ai kinjike ko bakiyi fitsarinba ajike kike nace ni wlh ba ajike nikeba tunda banji komaiba
Waro ido yayi yace ynz duk uban dadinnan da kika ji baki jike ba amma wlh kin cuceni
To yanzu kuwa dole na ki jike dan baza ki mun barna abanxa ba
kuma jawo ni yayi yace gwamma ayi me gaba dayan kowa ya huta
short nika na yake kokarin cirewa na rike hannunshi nace don ALLAH kar ka kashe ni
zare ido yayi yace ai dole xan kashe ki saboda kin san dama a tsakanin mutuwa ko rayuwa kike kin manta ne tashi yayi yana kokarin cire riga nayi saurin mikewa nace haba Dan Allah kai fa dan wrestling ne yaza a yi ka tube mun rigarka anan
dariya ta ba shi sosai amma sbd tsabar mugunta ya murtike yace kin cefa ba ki jike ba to buf yayi romance mace bata jike ba aiko bai yi ba akallona kawai ma mace ta jike balle romance kuma
Nayi saurin cewa wlh na jike sosaima yace ingani nace wlh ba zan iyaba
Yace karya kike kenan haka nai ta mai rantsuwa da kyar ya kyale ni yace bari inje masallaci ki wuce kiyi wanka kada lokaci yashige
Saida yakai kofa yace ynz in matata ta gan ni da riga duk squeeze me xance Mata
raina na ji ya baci ban san lokacin dana ce mai kace fyade na maka
miskilin murmushin nan nasa yayi yace woooow dama kin san mata kuwa ynx susuke maxa fyade dan ni ma ansha kawo mun hari Allah ne ya kiyaye ni
Nidai ba ruwana in aka kama ki tunda yanzu kin xama kwartuwa me saka mijin macce a daki
takaici daya ishe ni ai sai na fasa ihu da sauri ya rufe kofar yana fadin kar ki fasa mun kunne plsss nayi nan
Yana fita na tashi harda rawana nace shegiyar amaryarka ko banxa yau na mori mijinki kuma inba wasa ba wlh saina dunga satarmiki miji mubakki can bau da baki ni baccin ma ina tsoron Allah wlh da sai ya kwana a dakin nan kuji haukana dan Allah
Bayi nashiga nayi wankan tsarkina dan ba karya fa na jike jagaf🥴
Shi kam yana haurawa yawuce dakinshi cike da annashuwa yayi wanka Sharp Sharp ya canxa kaya har xai wuce masallaci ya leka dakin yr amaryarshi ganta xaune sai shiru sai ta bashi tausayi karon farko yace xai bata waya ko dan kadaicin da take ciki tunda iya shegenta ba zai barta ta sauka kasa ba tai hira gurin mutane falon sama kuma shi baicika amfani dashi ba amma xai bude mata shi ma ta dunga xama basaita sakko kasa ba
sbd tsaro badan tsoro ba shikanshi Saida yamakanshi dariya
tana ganinshi tataso tana tambayar shi ina kashigane yace to uwata bari indawo ingaya maki inda naje
tace daga tambaya yace eh
Nan dai gidan masallata ne gwara mutum ma ya koyi yinsallah akan lokaci ehe
yakada kanshi yayi tafiyarshi yabatta nan tana maijin haushin irin yadda yake mata cinkashi sai kace itama ba musulmar nan bace
Ya isa yaya Yusuf na karasa kiran sallah ganinshi yasa yahada da tada ikama dan danan aka hada sahu oga BUF yaja sallah 😂
Yau dai ban fitoba har dare Saida mom hanifa taxo tace mun lpy nace mata Lau
tace yana kare da Buf dazu ai sai na rikice nace mata ai wucewarshi yayi nikuma na koma na kwanta
Allah yataimakeni tayarda sbd tawuce side din ta bata san abunda ke wakana ba tace plsss indaina bata mai rai Dan Allah
nawani cimagani nace ina ruwana dashi da harxan wani bata mai rai tace a a itadai ta rokenine koda magana yamun indaina musa mai kuma kar inkara fita wajen tunda bayaso nace mata kaji mom hanifa r nan sai kace wani ubana nan take gaya mun wai ashe saida yaje gun su Madam Aisha yatada masu da hankali wai sai sun nuna mai yaron da yazo muka shiga yawo dashi a mansion dinnan
wlh su Madam Aisha sun tsorata Allah yaso ma sun san gidansu yaran Saida yasa escorts dinsa suka daukoshi ya mishi warning masu xafi akanki kuma ya karbi waya rshi dungurogun saidai akabashi wata irinta exactly
wai yarasa ta har abada shida ita takan pics dinki daya dauka saidai yabashi sim dinsa
Inda ma ya mai hallaci wlh yabashi wata koda yakarbi wnn din
saida iyayenshi sukaxo bada hakuri dasukaga Buf ya tabo
yakuma masu gargadin kar yasake ganinshi a Mansion din gabadaya
Madam Aisha taita bashi hakuri yace mata baccin yanajin kunyarsu wlh dasai ya shafesu abunda yaronnan ya aikata amma bazai iyaba saidai kawai sukiyaye tace INSHAAALLAH hakanma bazata kara faruwaba
sakin baki nayi ina kallon mom hanifa wai duk akan wnn yr fitar damukayi akai wannan uwar watsin lalleima mutumninnan to ina ruwanshi dani nema wai
koda shi yakawo ni mansion dinnan ai indai suka gama kess dinshi da abbun dole yamaida mu inda ya daukomu aiko
mom hanifa dai taitamun nasiha wai inkiyayeshi wlh in inason xama lpy nidai jinta kawai nakeyi
tasani na fito muka xo falo madam Aisha tace me xa a kawomun yau tuwan shinkafar naija ta mana ai da sauri natashi nace wlh xanci
tana mun dariya tace gashi kuma miyar water leaf tayi nace ah kice yau naija muka koma tayi dariya tace oga yace ayi ai
nace to nidai axubo mun canta matse meku kuda ogan naku mai matse yr mutane
sun sauko shi da amaryarshi ana manne a kafada sai faraa take ana ta wani jin dadi da alama alheri yamata dannaji tanata godiya wai yanxu xata dunga bugawa gida tana hira da su inbayanan araina nace lallaima mutuminnan waya ya bata kenan mukuma ba wani mai waya a gdn saidai landline muke amfani dashi duk da dai mom hanifa tace ita waya bata cika damuntaba Dan yataba bata taki karba inzatai waya da yn uwanta saidai ta karbi ta Madam aishi
murmushi nayi Dana tuna kila tarko yahada ma banzar bata saniba dan Buf bai cika yin abu kai tsayeba batare daya san abunda xai iyakai komo ba
duk illahirin mansion dinshi duk wayar da xatafita kotashigo yana da masaniya da ita dan maganar dazakayi da wacce xa amaka duk sai yashigo masa yayi connecting din abubuwa dayawa masu matukar hatsari Wanda ba Wanda yasansu dagashi sai yaya yusuf dan shima kwaro ne kan computer shiyasa yasan wasu abubuwan amma shima bawai duka ba
Sun isa dinning tana rike dawata irin waya me xafi tana juya ta tana fadin kai inda a naija ne ai xan yaki mutane da wnn wayar dan su acan sai manya ke riketa
yace to ya isa haka xanci abinci dan inkika isheni xanfa iya karbar abata kinsan zan iya ai
ai jikake tsitsitsit
kai Buf bala I ne akwai iya dizga mutane wlh
Nidai ina can ina cin tuwona dama ni bancika son a ware mun tuwo daban miya da ban nafison ahade mandshi inrika cin abuna inmiya tarage in ta sha dan inada shan miya shiyasa Abbun yakance ma aunty xee inxatayi tuwo ta cika miyan yafi yawa sbd ni
tom haka natashi da wnn da bia tashan miya
Ina can ina shan miyata hankalina kwance naji ance bar gurinnan banma xata dani yake ba saida naga idonshi akaina tukunna nasan dani yake
ya kuma ce mun banza kazama mtsswwww tsaki yayi
nikuma natashi na yi tafiyata inayi ina juya ukkuna dan inkona ma matar rai dannaga da alama taji dadin dizgin dayamun
kasa cire idonshi yayi daya bini da kallo har saidamatar tadan tsargu
shima dayake dan duniyane sai ya fuske yaci gaba da cin abincinshi
Washe gari naganshi yashigo wajejen karfe tara da alama daga gurin motsa jiki yake dan three Quarter ne a jikinshi sai da singlet fara tass
ni wlh kyauma ya mun shi komai kyau yake mai sai kace mace
Shigowa yayi da leda a hannu da kuma wata irin jakka me kyau ta makaranta amma tamata ce ta hadu
Yaza zzage ledar uniform ne me kyau riga da sket rigar peach color sai sket din baki mai kyau iya gwiwa
Sai yr cort din sama itama baka sai sandals me kyau kai inba idona ke mun gixau ba kayan makarnta ne Buf yashigo mun dasu komai cikin aji da kudi haka ya yi munsu
can dayaga natsaya dai Ina kallo kuma ina mamakin ikon ALLAH
yace eh kalla da kyau makaranta xaki ai saina daskare atsaye nace da gaske kake ya Dan kankance idonshi
yace wlh kinfa rainani dayawa ko nace yi hakuri abunne yaban mamaki abunda bantaba tunani ba xanyishi arayuwata ynz ace xan yi ai kaga dole inyi mamaki
yace badole akillace kuba tunda abbun dinnaki yasan baida gsky
Yace ba murna xakiyi ba sharudda xan sa maki masi xafi wanda inkika tsalleke daya kingama xuwa makarantar nan har abada
Kuma sai na fanshe kudin da nayi asara aranar wlh bama xa aje da nisa ba dan kiji
shine sharadi na farko ina fata kin fahimta nace eh
nabiyu da hijab xaki dunga xuwa har cikin aji xaki dunga xama dashi saboda sai da nabiya kudi sosai kan hijabin da xaki dunga sakawa kudin makarantar ki yafi na kowanne dalibi amakarantar sbd da shigar da xa ki dunga yi suka cika mun wnn uban kudin duk Dan dai ba a so musulunci ya bunkasa ni kuma nayi amfani da daukiyata kan dole sai an barki kin yi shigar cikkakun musulmai shi yasa suka tsuga mun kudi na kuma amince ahaka kinga ko kika saba wnn dokar tofa wlh sai na nuna maki asalin true kalana
nan ma nace eh na yarda baki ba magana da dalibi ko malami ko daya imma yaxama dole to kar ki kalle shi ido cikin ido kar ki yarda wani ya taba ki tunda kin san kina da lalura ta wnn fannin
nace eh yace oh kin sani in na taba ki kike pretending ko
Nace ai ba kowa nake jin hakan ba wlh. yace sai kan wa nace kai mana
yace ke dai kika sani ni dai karma ki xata wani abun ne ni tausayi kawai kike bani nake maki wnn hidimar
Ai kinsan ina da tausayin ko nayi saurin cewa sosaima tunda har yanxu baka kashe mu ba kuma gashi xaka sani makaranta kuma ka sa mamma yaya Yusuf aiki gsky kai Dan aljanna ne wlh
ai dayake ke kike rabawa dabaxakice INSHAAALLAH BA
nayi sauri nace au InShaaAllah
yace harda wnn haukan yasa xan maida ke school ki kara wayo dan