Showing 1 words to 3000 words out of 54681 words

Chapter 1 - Mutallab Asad Part 2 Complete Hausa novel

05 Oct 2025

35

??ࡱ?>??  
?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F WordDocument????1? 0Table????????? Data
???????????????????? P?:W KSKS?1? ???????????7777?$?$7?? ? ? ? ? ? ? ? ? $??*?77? ? 7777? ???? ? ?? ? 7  *MUTALLAB ASAD*
_Part 2_

Na

NANA DISO
BILLY S FARI.

SHAFI NA ?AYA.

Misalin ?arfe 5:00 dai-dai na marece jirgin su Mutallab ya sauka Nigeria, dan duk sakkon daya so suyi hakan bai samu ba sanadiyar kiran gaggawar daya samu daga wajen shugaban ?asar ta Niger akan wata kwangila da yake son bashi ta gina manyan-manyan shaguna da yake son yiwa ?an kasuwa acikin birnin Niamey, wanda ganin tsarin shagunan da Mutallab yayi a mabanbanta wurare cikin ?asar dake da matukar Waukar hankali da duk inda kaje zaka gane nasa ne yasa shugaban kasan sha'awar bashi kwangilar saboda ya yaba maguka da ingancin shagunan nasa da yaji labarinku ga manyan makusantansa suna yaba aikin, haka ba ?aramin daWi yasa Mutallab ji ba lokacin da shugabar ?asar keyi masa bayani tare da gabatar masa da ?udurinsa na bashi kwangilar, yayi masa godiya sosai bayan yagama saka hannu a takardun yana mai bashi tabbaci akan cewa za'a gudanar da aikin fiye da yadda yake tsammani da zaisa yayi farincikin aiki dashi in sha Allah. Hakan yayiwa wasu daWi yayin da hakan ya ba?antawa wasu zuciya ganin a matsayinsa na wanda ba Wan ?asa ba lokaci Waya yazo yana samun Waukaka acikin ?asarsu har ma yana nema yafi suna acikin ?asar. Shi dai yayiwa Allah godiya sosai don yasan daga garesa ne duk wani samu, buWi da kuma nasara suke zo masa.

Wannan dalilin ne yasa Mutallab bai samu dawowa gida ba sai wajen ?arfe Waya na rana bayan ya biya wajen Dada yayi mata sallama tare da labarta mata zancen samun kwangilar da yayi tanata sanya mashi albarka, nasiha tayi masa sosai akan ?ara ri?e amana dayin gaskiya adukkanin lamurransa sannan ta sake jaddada masa amanar jikarta A?cha tace ya kwatanta adalci a tsakaninsu hakan ne zaisa ya samu zaman lafiya acikin gidansa kafin sukayi sallama, minti goma bai ?ara ba da shiga gida suka wuce airport dan dama shi suke jira su sun riga sunje sunyi Sallama da Dada tun kafin ya dawo, sai daya kira Jalil ya sanar dashi gasu a airport cikin jirgi sannan ya kashe wayar haWe da kallon A?cha dake tsorace ganinta acikin jirgi a karo na farko rayuwarta ta ?wabe fuska tana kallonsa haWe da langaSe kai kamar tayi kuka, Wan murmushi ya saki yana ri?o hannunta alamun ?arfafa mata guiwa ganin jirgin na ?o?arin tashi, runtse idanuwa tayi sosai tana salati acikin zuciyarta dake neman fitowa ta cikin ?irjinta saboda tsananin tsoro da tashin hankali yayin da shi kuma ya tsurawa Kyakkyawar fuskar tata kallo yana murmushi gani yadda ta rufe idanuwa tare da ?an?ame hannunsa sosai. Daidaitawar jirgin saman a sararin samaniya yasa a hankali A?cha ta fara buWe idanuwanta suka sauka akan Mutallab dake kallonta, hannunsa da har lokacin take rum?e dashi ya kalla tayi sauri saki ta sinne kai, "Sorry." TafaWa cikin wani irin yanayi, dariya ya Wanyi mata tare da yarfa hannun nasa yana cewa, "Allah yasa baki karyawa Dada ni ba a hannu." ?an cuno baki tayi haWe da Wago kai ta kallesa yayi nodding kansa alamun tabbatar mata da zancen.

Suna isowa kai tsaye sashen su Dada da Jalil yasa Fannah ta gyara masu shi tas A?cha tabisu sanin cewa akwai wadda zata kula da mijin nata acikin gidan, Meenal na kwance taji shigowar tasu amma da yake har yanzu tana fushi dashi akan ?arin auren da yayi sai tayi kwanciyarta tana jin wani irin irin ba?inciki da kishi na tokare mata zuciya duk da kuwa yadda zuciyarta ta kwaWaitu da mararin don ganin abin ?aunar tata, sai da taji alamun isowarsa ciki yana ?o?arin wucewa sashensa sannan ta lallashi zuciyarta tami?e ta fito, ba laifi gyare take tsab cikin riga da sket na atamfa da suka matseta sosai tunda dama can tana son gayu gyara ne kawai bata iya ba, tana fitowa sashenta yana kawowa zai haura sama zuwa nashi sashen, wani irin kyau taga yayi mata haWe da murjewa ya Wanyi ?ar ?iba kaWan, 'kenan hankalinsa akwance ko tunaninta ma baya yi tunda yayi sabon aure gashi shi yasa yai fresh abunta' tafaWa cikin zuciyarta tana jin Sacin rai tare da jin tsanar ko waye wadda ta aure mata miji tana mai Waukar alwashin sai ta fitar da ita acikin gidan. Tsintar kanta tayi da sake jin haushinsa dan haka ta kasa cemasa ?anzil har ya haura sama shima yanayi kamar bai ganta ba dan har yanzu yana jin zafi da raWaWin salwantar masa da d'a ko d'iya da tayi. Takaici ne ya sake rufeta ganin yadda ko kallo bata ishesa ba ranta na sake Saci tabi bayansa. Tsaye ta sameshi abakin ?ofar daga ciki ya zuba hannayensa cikin aljihun kayansa yaba ?ofar baya yana mamakin yadda palourn yake a hargitse ga wata irin ?ura da yai ba'a gyara ba, jin motsin shigowa cikin Wakin ya sashi juyowa yana zuba mata idanuwa, wani irin kwarjini yayi mata da yasata saurin ma?ale maganar dake abakinta da tayi niyar yimasa, "What?" Ya faWa har lokacin idanuwansa na kanta, ta rame kuma ta Wanyi duhu yafada aransa wani gefe na zuciyarsa yana Wan jin tausayinta dan yasan yadda take masifar son shi, kawai bata san yadda zatayi amfani da son nasa bane wajen dashi farinciki da kuma kulawa, "Saboda kaje kayi aure shine zaka wuce ka nuna kamar baka ganni ba dan tsabar cin amana irin taku ta maza." Mutallab ya tsinci Muryar Meenal tafaWa cikin Saci rai tare da Wago kai tana kallonsa, runtse idanuwa yayi haWe da cewa, "Get out in my room idan wannan ne ya kawoki Meenal." "Dole kace nafita tunda bakada bu?atata yanzu.." bata ?arara ba ya sake daka mata tsawa yana nuna mata ?ofa cike da Sacin ran complain Win da take yimasa, shi baiyi ?orafin rashin tarba da sannu da zuwan daya kasa samu da wajenta ba sai ita, to meye amfanin nuna yasan da ita cikin gidan macen data kasa gyara maka muhallinka bayan tasan cewa ka jima baka gari, tsaki Meenal tayi tafice shi kuma ya ciro wayarsa, Afrah ya kira lokacin tafito wanka tana zura doguwar rigarta ta shan iska, A?cha kuwa tana zaune ita da Fannah data shigo suna gaisawa, "Hello ya Mutallab." "Kizo Sangare na yanzunnan ki gyara mani." Ya faWa tare da kashe wayar ba tare daya jira me zata ce ba, bin wayar da kallo Afrah tayi yanayin fuskarta na sauyawa dan ta tabbata yadda ya saba zuwa ya riski sashensa idan yayi tafiya yau ma haka ya riskesa, ajiyar zuciya tayi Fannah ta kalleta haWe da cewa, "Lafiya Afrah?." "Lafiya kalau Aunty Fannah." "To ki tashi kije ki zuba maku abinci ku ci keda A?cha, ni bari na Wan gincira na rage gajiya kafin akira Sallah". T?nte tafaWa tana ficewa zuwa Wakinta, kallon Fannah Afrah tayi tace, "Aunty Fannah Dan Allah karki gaji ki zubawa Aunty A?cha abincin ni bari inje yaya ke nemana zan gyara masa Wauki." ?ago idanuwa sukayi gaba Waya daga Fannah Win har A?cha suna kallonta, "Kamar ya ki gyara masa Waki Afrah, ba Meenal na nan ba?" "Kin dai san komai Ni bari naje kar yaga na daWi." Har takai bakin ?ofa A?cha da batace komai ba tana mamakin taya mutum da atarsa ace ?anwarsa zata gyara masa wajen baccinsa tace, "Dakata Afrah! Bari naje ni na gyara masa wannan ai ba huruminki bane kuma bai dace ba maganar gaskiya." "Yawwa A?cha, wallahi na daWe ina faWawa Afrah haka, amma ya zatayi tunda shi ke sakata idan ba'a gyara ba, kije ki gyara masa dan Allah duk da nasan dai kin gaji." Murmushi A?cha ta saki haWe da mi?ewa tana cewa, "Ba wani gajiya ga aikin lada Fannah, ina ne sashen nasa?" "Muje na kaiki, wlh naji daWi nima na huta." Gaba Afrah ta wuce A?cha na biye da ita har suka iso bakin upstairs Win da zai sadaka da sashen na Mutallab, da hannu ta nuna mata saman tana cewa ki wuce sama yana ciki sannan ta juya ta koma nasu sashen wayarta dake hannunta tayi ?ara ta Wauka tana cewa, "Hello ya Mutallab ga Aunty A?cha nan zata zo, it tace nabari tazo ta gyara ma." Lumshe idanuwa yai tare da kashe wayar, dai-dai lokacin yaji anyi knocking ?ofar ya taso ya Sude, gefe ya koma ita kuma ta shigo tana kallon yadda fuskarsa ta sauya kafin ta sauke kallonta ga Wakin yadda yai ?ura, murmushi ta ?a?aro haWe da cewa, "ina ne toilet nafara gyaro maka kasamu kafara yin wanka?" "Mon Amour anya zaki iya?" "Me zai hana idan har kana tunanin Afrah zata iya bayan ba ita ya dace ace ta gyara maki Wakin ba, wannan aikin mata ka ne saboda haka yakamata kabarta itama har zuwa lokacin da zata je tayi nata." Ta?are zancen kai tsaye tana nufar bedroom Win da taga ya shiga, ?ofar da take da tabbaci akan toilate Win ne ta nufa, manta hau gyaransa ta wanke barthtub da sauran kwalaben amfanin dake ciki sannan ta share ta hau mopping tare da goge ko ina na cikin bayin, tana kammalawa ta haWa masa ruwan wanka masu Wan Wimi tafito, "Sorry ka shiga ga ruwan wanka can na haWa maka kafin kafito na gyara nan Win ya ri?o hannunta yai mata kiss yana kallon cikin idanuwanta yace, "Thanks". Ta sakar mashi murmushi sannan ya juya ya shige toilet, closet Win kayansa ta nufa ta gyara masa duk da ba wata datti su da sukayi kasancewar a keSantaccen waje suke rufe sannan ta dawo ta cire bedsheet Win dake kai ta Wauko wani cikin wasu data gani acan gefen kayansa ta shimfida ta gyara ta tattare komai sannan ta hau sharewa, tana gamawa ta hau mopping da goge-goge kafin kace wani abu Wakin yayi ?al sai faman haki takeyi, tana gamawa yafito ta ciro masa kayan da zai saka tana nuna masa, wannan yayi m? ch?ri?" Ya daga mata kai ta cikin madubi da yake tsaye yana tsane jikinsa, ajiye masa tayi kan gado sannan ta nufi ?ofar fita zuwa palourn dan tagyara, "Mon Amour aikin nan baiyi maki yawa ba? Ko na kira Afrah ta gyara palourn ke kuma ki samu ki shiga kiyo wankan." "A'a yanzunnan zan gama ai." Ta bashi amsa a ta?aice tare da juyawa tabar Wakin, cikin mintinan da basu wuce goma zuwa sha biyar ba ta kammala gyare palourn shima tsaf tayi tsaye tana kallon tsaruwarsa da kyansa dan ba ?aramar dukiya aka narka masa ba, da haka yafito ya sameta a tsaye, "Sannu Mon Amour Allah yayi maki albarka." Ya faWa yana janyota haWe da sanyata cikin jikinsa yana jin wani sanyi a zuciyarsa tare da ri?o hannayenta ya zagaye ajikinsa ta rungumesa itama, "Kan kutumar ubancan, me zan gani haka?" Suka jiyo muryar Meenal dake can sai data gama Sacin rai sannan ta Wauko abincin da tayi masa oder ta nufo sashen dashi tana sake haWe rai ala tilas ya Sata mata rai, ba dan tana da bu?atarshi ba saboda magungunan data sha babu abinda zai sa takoma bi takansa, shiyasa tayi tunanin zuwa ta kawo masa abincin ba dan ranta yaso ba, sai gashi tana shigowa idanuwanta sungane mata abinda batayi zato da tsammani ba, ta saki kulolin abincin gaba Waya miyar ta tarwatse a saman files Win da A?cha ta gama gyara yanzu tana danno masu Ash'ari ya tare da yowa kansu, jikin A?cha na rawa da sauri ta koma gefe dan ba ?aramin firgita tayi ba musamman da taga Meenal Win ido da ido ta kuma tabbata ita ce matar tasa, "Waye ke? Daga ina kuma uban waye yabaki damar shigowa Wakin mijina." Meenal ta faWa a hasale tana yowa kan A?cha dan bata san cewa tare da ita Mutallab Win ya zo ba, tayi tsammanin acan zai barta ta zauna ita ita kuma ta zauna anan. "karki kuskura ki taSa mani mata saboda matsayinku Waya da ita tana da rigth ta shigo cikin Wakin nan tunda na mijinta ne." Wani ihu Meenal ta saka tare da yowa kansa tana zaro idanuwanta da atake suka cika da masifa, "Me kace Mutallab? Matarka ce? Dama kasan tare zaku zo shiyasa ka shirya yadda zaku ci amanata ranar girki a na iskoka rungume da ita bayan kwanakinta daka gamo mata acan har da ?arin nawa saboda kai mayaudari ne? Girki a game Mutallab amma shine kake rungumeta saboda zalunci." A?cha ya kalla haWe da cewa, "Jeki abunki ki zauna wajensu t?nte kafin gobe a gyara sashen naki ko kuma Afrah ta ri?a maki ku gyara." Ya faWa yana kallon A?cha da gabaWaya ta gama tsorata da ganin Meenal, acewarta ?ar gayu ce wannan tafi ?arfin ta baza ta iya kishi da ita ba, da?yar ta iya Waya ?afafuwanta zata fita Meenal tayi kanta Mutallab yai saurin tareta har sai da A?cha tafita sannan yayi mata wani banzan kallo yana cewa, "Yau ya zama na ?arshe da zaki koma gaya mani magana agaban yarinyar nan, if not ranki zai Saci." "An then!" TafaWa rai aSace tana masa wani kallon itama tare daci gaba da cewa, "Wallahi tallahi Mutallab ban yafe maku ba sai Allah ya saka mani wannan cin amanar da kuka yimani." "Wace cin amana mukayi maki? Kwance kika iskoni da ita ko kuma wani abu kika isko munayi, A?cha matata ce Allah ya halasta mani na rungumeta nayi raha ko wata magana da ita aduk lokacin da nake bu?ata koda kuwa ranar girkinki ne kamar yadda kema ya halasta nayi maki duka wuWannan abubuwan koda a ranar girkinta ne hakan bai zama laifi ba, dan haka ki kiyaye ni bana son wannan shashancin, ke yanzu ko kunya bakiji ba, ace na dawo na yadda Wakina a ?azance sai da wadda muka zo tare ta shigo ta gyara mani saboda banda muhimmanci agunki kuma ki tsaya kina wannan haukar, to ki tabbata kin gyara wajennan da kika Sata data gama gyarawa dan wallahi babu wanda zai gyara shi." Ya?are zancen a fusace tare da ficewa yabar mata Wakin Meenal ta fashe da wani irin kuka tana ganin gabaWaya Mutallab ya gama da ita da har yake kwatanta matsayinta dana wannan 'yar ?aramar yarinyar ba?auya ?ar mabarata....




#hurt love
#jelousy
#hetred
*MUTALLAB ASAD*
Book 2

SHAFI NA BIYU
??
? Arewabook:- billysfari
?
? ? Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER
0020428430
Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip post 1k ne.

Binsa tayi da ?allo har yabar falon a hankali kuma sai tabisa tana faWin " Abincin naka fa? Dan tsayawa yayi ya ?alleta wanda wannan kallon ya haifar mata da wata kasala atake taji zuciyarta tayi mata sanyi kamin kuma yace " Idan kikaga mahimmacina kika girkamin da ?anki bazan guje abincinki ba Idan kuma order zaki cigaba dayi to babu damuwa zaki iyayi ki cinye kayanki shine amfanin mata biyun idan daya ta kasa daya zata habbasa." Cikin sarkewar murya mai cike da kuka tace " To Ai ni ban iyaba." Kallonta yaui yanajin ransa bai masa dadi ba sosai sai kuma yadan jingina da steps dinsa yace " Kuma bazaki koyaba meenal? Kinfi kowa sanin yadda nake bawa ciki mahimmanci da kuma yadda nakeson Abinci banda daraja ko ?imar da zaki koyane? " " Ni wallahi komai zan koya amma girki dai ban iyawa tunda kanada wata matar kaje can kaci tafada batare da sanin kalmominta suna mata illah agurin mijinta ba." " Okay Nagode ni Nahuce kasuwa. " ko kallonsa batayi ba da hakan yabashi mamaki sai kawai yahuce gurin su tante ko sanda yashiga yana musu sallama cike da mamakin yadda ci?in fannah yagirma alokacin sai yaji kamar an buga masa abu akansa datuni meenal dinsa itama ta kusa haihuwa. Muryar tante yaji tana fadin " Kuma daga dawowa sai fita Alhaji? Ai daka huta ko? " Wallahi inada aiki sosai tante zanje na dan rage wasu fannah lafiya lou ya amsa mata yana ganin yadda ta mike tashige ciki." Bari nashiga na dan huta sai na turo maka aicha tante tafada tana shigewa yana tsaye yaga tafito duk da alamun gajiya aji7inta Amma sai da ta murmusa masa haWe da Wan bata rai tana faWin " Ina kuma zakaje ma ch?ri? daga dawowarmu danAllah kahuta mana." " Inada aiki sosai Aicha shiyasa kina lafiya ko? Kinci abinci." " alamun A'a tayi masa." Sai yaushe yafada yana kallonta." " Sai anjima." " Banason zama da yunwa anjima kici kayan abincinki jalil zaizo da komai zuwa anjima ni zan fita." " Allah yakaika lafiya yadawo dakai lafiya ubangiji yadafamaka akomai naka." Wani sanyi yaji aransa yace " Tare dake Mon amour. " Dan kallonsa tayi tace " Inason rakaka amma naga kamar uwargidan taka bata maraba da haka ayimun afuwa idan kana karkashin kulawata zanyi maka duk yadda kakeso." Wani sanyi yakaraji acikin ransa kamin yace " Allah yayimiki albarka aicha yajikan iyayenki." A dan zabure tadago tace " Ameen." Suka karayin sallama yafita.



*****

Wai meenal lafiya? Ke dallah cab kinga yarinyar daya dakkomin ni farinta baya damuna Amma kinga shape ni wallahi sarsy na raina kaina." " Ke dallah menene nadamuwa da wani kyanta ko angayamiki a kyau take kije kiyi using magungunan nan na mata kiga yadda zai dawo bawonki wallahi. " DanAllah da gaske kike? To kitsaya wasa kiga mana." Hakan yasa meenal kara kimtsa kanta duk da kanta.

****

Tunda yaje kasuwa suke faman aiki sosai dan yawance sai da yagama da dukkan shagunan sannan yasamu yatsaya a babban shagonsa na kasuwa nan ne fa ya hadu da aryan dan yace masa ya sameshi " Kai ango kwana biyu amarya har ta kwacemun kai Mutallab yafada." " Ranka yadade wa ya'isa ya kwacemaka ni ai nayita kiran wayarka ashe line dinne baya shiga ina amaryarmu." " Tana nan kalou ai kasan da'ita natawo." " kai Masha Allah Ubangiji yakara haWe maka kan matanka yabasu hakuri da junansu maigida." " Ameen Aryan yagarin ina ummy." " komai lafiyalou umminka nanan kalou ya zancen shagunanka na maradi kuwa an budesu?" " Afwan ashe bamuyi magana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login