Showing 78001 words to 81000 words out of 86876 words
Kai yayi yana fad'in "akwai matsala Saudat batada lafiya ya zama dole na d'auketa mutafi asibity inason nasan abinda yake damunta, inaso likita yadibata ya gano meye matsalar."
A hakan Saudat ta kammala kwananta biyu a d'akin sauban, KO sau d'aya bata ga giftawar safna ba,
Wanda hakan ya Mata dad'i domin bata son ganinta Sam a rayuwarta,
Hakn itama Safna Saudat bata gabanta burinta d'aya ne tayaya zata farantawa mijinta yaji dad'i a rayuwarsa,
Ita har ga Allah bata d'auki Saudat a matsayin kishiyaba,
dai dai da rana d'aya bata tab'ajin wani Abu na kishinta ba a ranta, tadaisan mijinta yana sonta Dan hakan ya aureta ya kawota gidansa Dan hkn batada wani buri a ranta wanda ya wuce ta faranta masa a koda yaushe."
Sai dai ta d'auki Alwashin baxata shiga hurumin Saudat ba,
Amma muddun ita tashiga nata hurumin saita koya Mata hankali, domin abinda tasaka akayi masu a k'auye yana nan a ranta bata mantaba,
yau kwanan safna ya zagayo
Bayan ta kammala girkinta Mai dadi da d'and'ano Wanda tasan mijinta zaiyi farin ciki idan yaci,
Tashiga toilet ta shek'a wanka,
Kuyangi zuka shiga shiryata cikin shiga irinta sarauta wnn umurni ne daga yarima domin yaune zasu tafi zagayen cikin gida, tunda aka kawota basu tafiba har hajjah tasoma magana,
Shi kuma abinda yasa bai zagaya da itaba saboda yanda yaga yanayin jikin nata musamman washe garin kawota ba lafiya ce da itaba."
Shima shiri yayi cikin kayan sarauta yanufi d'akin nata ya rika hannunta suka fito kuyangi suka take masu baya suna zuba masu kirari,
fada suka fara zuwa suka Kai gaisuwa wurin Sarki yayi farinciki tare da yi masu nasiha da zaman Lafiya mai d'orewa
Ya kumayiwa sauban Albishir cewa ya zama cikin shiri banda gobe akwai wasan dawakai a can filin wasan doki domin tayashi murnar aurensa ya tabbatar d ya zama cikin shiri snn yafito tare da matansa da duk wasu masoyansa domin ayi kallo,
Godiya sukayiwa Sarki snn sukafito daga fada suka nufi wurin hajjah."
Sosai hajjah tayi farin cikin ganinsu,
Ta d'ora da tata nasihar akan Sauban yayi adalci a tsakanin matansa kada ya nuna yafison wnn da wnn,
Nan ma godiya sukayiwa hajjah suka fito suka nufi sashen matan Sarki,
K'annen sauban da iyayensu sunyi farin cikin ganinsu,
Sun karb'i safna hannu biyu domin safna yarinyace Mai girmama na gaba da ita anan take tashiga ran matan Sarki sukacikata da kyautuntuka na ban girma, snn sukafito suka nufi part din gimbiya jamila wacce tacika tayi fam akan jin haushin sauban Dan me ya Fara shiga part din kishiyoyinta, Bayan yasan itace gaba dasu, yaranta ne a gabanta sageer da Sadeeq sai fad'a take masu akan sunki fitar da matar aure duk Lokacin da ta sanya masu lokaci akan sufitar da matar aure har lokacin yazo ya wuce ba wani bayani,
Me suke nufine, KO so sukeyi sukasheta da sauran ranta,
Shigowar sauban da safna yasa tayi shuru daga fad'an da takeyi, ta tsura masu ido tana kallonsu d'aya bayan d'aya,
Ba laifi sundace da juna wnn karon bafulatana ya auro yarinyar akwai tsantsan kyau da kuriciya tashiga fad'i a ranta,
Wayancewa tayi tasaki murmushin yake tana fad'in "Ashe za'axo gareni"
Murmushin gefen baki sauban yasaki Wanda shi kadai yasan fanufarsa,
Safna ta durkusa a gabanta ta gaida ita cike da girmamawa gimbiya Jamila tasaki murmushin kasaita ta amsa Mata domin taji dadin durkusawar da safna tayi a gabanta,
Sauban kuma akan kujera ya zauna kamar yanda yaga saqeer da sadeeq a kai ya gaida ita yana fad'in "barka da gida gimbiya."
Dam gabanta ya fad'i dajin yakirata da gimbiya da yayi sab'anin Mama dayake kiranta dashi,
Murmushi tasaki tana fad'in yawwa barka d'ana baxaka duk'a kamar yanda Amaryarka tayiba."
Murmushin gefen baki yasaki ya kalli sageer da sadeeq yace "layi d'aya muke da k'annena,
Ta fahimci maganace yasakar mata wato baiga yaranta duk'e a gabantaba bareshi."
"Hakan yana da kyau tace,
Snn ta mayar da hankalinta akan safna tana k'are Mata kallo Wanda shima sageer safna yake kallo sama da k'asa a duniya bai tab'a ganin maccen da ta burgeshi kamartaba, bai tab'a ganin macce kyakkyawa kamartaba lallai ya zama dole sauban yasakar masa ita ya aura,
Itama gimbiya Jamila tunanin da takeyi kenan safna tayi matukar burgeta tabata sha'awa sai take tunanin inama a cikin yaranta suka sameta."
Sauban kallon yanayin ko wannensu yakeyi musamman sageer dayaga ya k'ure Safna da ido yana kallonta yana had'iyar miyau,
Yasaki murmushi tare da cije leb'onsa na k'asa ya mayar da idonsa a wurin gimbiya Jamila wacce itama safnar take kallo
Katseta yayi da cewa zamu wuce tunda baxakice komai akanmu ba."
Murmushin yak'e tasaki Wanda yafi kuka ciwo ta furta "Matarka tanada kyau kadace."
"Murmushi yasaki yace "nagode tare da mik'ar da safna tsaye ya rungumeta suka fara tafiya a hakan yana fad'in nabarku lafiya yafita yana murmushin mugunta,
Wani irin bakin ciki sageer yaji a lokacin da yaga sauban ya rungeme safna sunfita a hakan,
Ya mik'e tsaye a fusace yazo gaban mahaifiyarsa yana huci yana fad'in "mama kince na fitar da matar aure ko wacece ko yar wacece zaki auramun ita,
Yau naga yarinyar da nakeso har nakeji idan bansametaba Zan iya kashe kaina,
Gimbiya Jamila tace "wacece ita yar waye?
Sageer yace "wnn yarinyar da sauban yashigo da ita a yanzun har yake Kiran matarsa ce, k'arya yakeyi bata dace dashiba,
Bata dace dakowaba sai dani, nine ya kamata na auri kyakkyawar yarinya irinta nidai asan yanda za'ayi tadawo gareni idan ba hakan ba kowa zai rasa dagani har shi."
[3/30, 9:56 PM] Hayat: *DAN SARKI SAUBAN*
BY
UMMU SAFWAN
(FAREEDA BASHEER)
*48*
*******Taku yakeyi sannu a hankali cike da mulki da k'asaita yanufi wurin da take zaube a gefen gado,
idonsa akanta yana kallon kyakkyawar fuskarta, wacce ya tsinci kansa da kasa d'auke ido daga kallon nata sai murmushi yake saki a fuskarsa."
A kusa da ita yanufa ya zauna a gefen gado tare da sauke ajiyar zuciya Mai tattare da nishi, kamar Wanda yayi aikin wahala."
Safna tana ganin ya zauna, tayi saurin zamewa daga kan gadon ta durkusa a gabansa kanta a sunkuye tana fad'in "Yaya sauban Ina wuni cike da biyayya da girmamawa."
Murmushi yasaki cike da farin ciki ko ba komai safna tana girmamashi idan bai manta ba saudat bata tab'a sanya gwaiwoyinta zuwa k'asa domin ba, domin ta gaida shi,
saidai ta gaida shi a tsaye kamar zata fad'a kansa,
hannu biyu yasa ya d'agota zuwa kusa dashi yayi Mata maxauni a gefensa har cinyoyinsu gogar juna,
Yana fad'in "lafiya k'alau safnar baba yau gaki a cikin gidan mu, a cikin a halina,
Wanda nayi maki Alk'awarin Zan d'aukoki na kawoki cikin zuri'ata muzauna tare dake mutuwa kad'ai zata rabamu."
Ya sanya hannu ya bud'e rufar da tayi da fuskarta tare da gyara mata lullub'en Alkyabbar, anan take kyakkyawar fuskarta ta bayyana,
Ido ta d'aga ta kalleshi Wanda shima ita yake kallo,
Kallon juna sukeyi ido cikin ido cike da wani shauk'i Wanda baisan lokacin da ya fad'a a cikinsaba."
lumshe idonsa yayi tare da sanya hannu ya shafa gefen fuskarta yace "Amarya kinyi kyau, dole Umma ta hanani ganinki har na tsawon sati biyu."
Murmushi tayi Mai k'ayatarwa, ta janye idonta daga kallonsa ta sunkuyar da kai k'asa tana wasa da ya tsun hannunta cike dajin kunyarsa."
Shima murmushin yakeyi ya mik'e tsaye yanufi dining ya d'auko ledar kaxa ya zube a plate tare da fresh milk Mai sanyi ya dauko cup ya nufo wurinta dashi,
Tana ganinsa dauke da plate d'in a hannunsa tayi saurin tashi ta tarboshi ta karb'i plate din daga hannunsa yana murmushi ya mik'a mata,
A tsakiya center cafet Wanda yake a shinfide a gefen gado d'an matsakaici mai kyan gaske, a nan ta ajiye plate din, tayi saurin karbar cup din hannunsa tare da robar fresh milk din ta ajiye a kusa da plate din kazar,
Ta juya zata koma kan gado ta zauna yayi saurin Rik'o lallausan hannunta ta juyo tana kallonsa, shima ita din yake kallo ido cikin ido ya kasa furta kalmar komai a bakinsa sakamakon
Tsikar jikinsa dayaji ta tashi lokaci d'aya ya tsinci kansa cikin wani irin shauki na buk'atuwa Wanda baitab'a jin irin saba,
Hakan itama safna laushin hannun sauban ba karamun ta yar mata da hankali yayiba dama tunda Umma tabata wasu ruwa da tasha a lokacin da za'a kawota takejin kanta cikin wani yanayi na daban."
Da kyar ya fisgo magana a bakinsa tare da sakin hannunta yana fad'in Ina zakije zo nan ki zauna abinci zakici domin nasan yunwa kikeji ya kai k'arshen maganar yana sakar Mata murmushi tare da nuna mata kusadashi."
Sunkuyar da kai k'asa tayi tashiga takowa zuwa wurinsa ta zauna a inda ya nuna mata daf dashi har kafad'arsu tana gogar juna ta sunkuyar da kai k'asa alamar kunya takeji."
Plate d'in ya janyo ya matso dashi gabanta ya sanya hannu ya ciro cinyar kaza ya nufi saitin bakinta da ita,
Nok'e kafad'a tayi alamar bataci,
Ta furta na k'oshi cikin sanyin murya."
"Kin k'oshi mekikaci?
shuru tayi ba amsa."
Shurun da tayi ya tabbatar masa da bataci abinci ba tana tare da yunwa
Ya furta "bana son musu bare gaddama, ni mutum ne Wanda banason k'arya nafison a fad'amun gaskiya komai d'acinta."
Ya mik'a mata kaxar a bakinta yace karb'i kici."
D'an k'aramun bakinta ta bud'e ta faracin kazar yana bata milk tana kurb'awa,
A hakan saida ya ciyar da ita ya tabbatar da tak'oshi snn ya barta hakan
Snn shi ya faraci,
kad'an yaci ya tashi ya soma d'auke kayan a wurin,
Yana ajiyewa a kan dining,
yana mamakin kansa wai shine yau yake bawa macce abinci a baki, har yake iya dauke kayan da sukayi amfani dasu."
Tana nan zaune a inda ya barta,
ya kalleta yasaki murmushi yace " taso mutafi muyi arwala muyi sallah,
Kallonsa tayi, tanaso ta tace masa tayi sallah sai dai kuma tayi shuru,
A lokacin da ta tuna gargad'inda ya mata na cewa bayason musu."
Mik'ewa tayi tabi bayansa kamar yanda yace suka shiga toilet a tare,
Arwala sukayo suka fito a tare,
Suka shinfad'a sallaya yashiga gaba tana bayansa,
Raka'a biyu sukayi ya sallame sannan ya dafa kanta ya mata addu'a kamar yadda Annabi ya umurcemu muyi a daren farkonmu."
Bayan sun kammala yin sallar ne,
Ta mik'e ta koma kan gado ta zauna tana sauke hamma domin a gajiye take kuma bacci takeji,
kallonta kawai yayi yasaki murmushi ya mike yashiga toilet ya cire kayansa yayi wanka, snn ya fito sanye da kayan bacci,
tarar da ita yayi akan gadon ta d'an zame ta kwanta tare da rufe idonta alamar bacci takesonyi,
Baice taje tayi wankaba domin yasan Al'adar gidan ce kafin akawota d'akinsa saida tayi wanka aka shiryata,
Takowa yayi yazo gabanta cikin sanyin murya yakira sunanta, "safna."
Sannu a hankali ta bude idonta cikin yanayin jin bacci ta d'orasu a kansa, ta "amsa da na'am tare da sakar masa murmushi,"
kije kicire wnn Alkyabbar kizo ki kwanta, tayi mki nauyi da yawa a jikinki zata takura maki sosai wurin baccinki."
Shuru tayi tana kallonsa domin idan tacireta dame zata lullub'e jikinta dashi,
domin rigar baccin dake sanye a jikinta tamkar tsirara take,
Itakuma kunyar kwanciya a hakan takeji."
"Kinafajin abunda nace kikayi shuru."
Turo baki tayi alamar shagwab'a wacce tayi mata kyau,
muryarta tana rawa tace "banada hijabi bare nasaka idan na cire rigar, kuma gashi.... Sai kuma tayi shuru."
Ya fahimci manufarta, kunyarsa takeji, bai kuma yimata maganaba illah
Ya Sanya hannu ya kashe wutar d'akin mai haske, ya zagaya ta gefenta ya hau kan gado ya kwanta tare da rufe ido alamar bacci zaiyi, yana fad'in "Kada ki kwanta da Alkyabba a jikinki kicireta kafin ki kwanta sai da safe ya janyo fillow ya rungume tare da rufe idonsa tamkar wanda yakeyin bacci."
Tunani yakeyi safna tasha banba da saudat, domin a ranar farkonsu da Saudat itace tacire Alkyabbarta duka sassan jikinta suka bayyana, a hakan tazo ta kwanta tare da rungumeshi tana shafashi, har mai afkuwa ta afku."
Lallai safna tasha banban da Saudat murmushi yasaki domin yana son macce mai Alkunya."
Juyawa tayi taga ya rufe idonsa, Alamar bacci yakeyi,
Tasauke ajiyar zuciya tare da sakin murmushin farin ciki ta mik'e tsaye ta shiga cire Alkyabbar, tana fad'i a ranta kafin ka farka na kwanta na lullub'e jikina."
Bud'e idonsa yayi yana kallonta yana murmushi wai ita a dole kunyarsa takeji, batasan idonsa biyuba,
Cak numfashinsa ya tsaya adai dai lokacin da tacire rigar Gaba d'aya ta ajiyeta a gefe d'aya,
Arba yayi da santala santalar cinyoyinta farare fes har wani shek'i sukeyi a cikin duhu, ya d'aga kansa ya kalli k'ugunta Wanda yacika dam da maxaunanta a cikin rigar bacci wacce wa ita wa babu duk d'aya,
Numfashinsa yashiga sarkewa yana fita sama sama a lokacin da ya d'ora idonsa a kan dukiyar fulaninta wacce take cike a kirjinta a tsaitsaye, kamar zasu tsone masa ido."
Lashe lab'ensa na k'asa yayi,
Yayi saurin runtse idonsa sakamakon wata irin wutar sha'awa dayaji ta ruro masa,
Safna itace yake gani a mafarkinsa,
A duk lokacin da yayi mafarki da macce da irin halittar safna yake ganinta, Ashe zata bayyana a gareshi ya kuma rungume fillow babu abinda yake gani a idonsa sai Kirjinta anan take jijiyarsa ta mik'e tsaye tana harbawa,
yayi saurin sanya hannu ya Danneta a tsakankanin cinyoyinsa yana sauke numfashi Mai cike da kasala, domin yasan duk mata sunansu d'aya ne, komai nasu iri d'aya, ne, a yanda yakejin Saudat yasan a hakan zaiji safna, koda kusantar ta yayi, gara ya hakura ya sakawa zuciyarsa juriya."
saida ta lek'a fuskarsa taga idonsa a rufe,
Duk a tsammaninta bacci yakeyi,
Ta lallab'a ta kwanta a gefensa a can nesa dashi ta janyo bargo ta rufe jikinta tayi Addu'a ta juya kwanciyarta a hannun dama ta rufe idonta ta fara bacci."
Sauban yana ganin tayi bacci ya tashi ya tsiyaya ruwan Lipton dinsa ya soma sha,
Amma Ina a maimakon yasami sassauci sai wata wutar sha'awar yakeji tana kuma ruruwa a jikinsa musamman idan ya juya ya kalli inda safna take a kwance bargon da tayi lullub'i dashi ya zame daga jikita gaba d'aya k'irjinta ya bayyana a fili"
Runtse idonsa yayi ya sauke ajiyar zuciya ya nufi kan gadon ya kwanta yaci gaba da k'are mata kallo jijiyarsa sai harbawa takeyi tana neman a gaji."
Bai sararba yana rufe da idonsa yaji ta mirgino ta shige jikinsa kirjinta yana gogar kirjinsa,
Safna akwai gigin bacci bata iya kwanciya a wuri d'aya sai tayita birgima."
Cije leb'onsa na k'asa yayi ya sanya hannu zai gyara mata kwanciya,
Caraf ya d'ora hannunsa a kan maxaunanta,
Wani irin laushi yaji da santsi, ya tsinci kansa da kasa d'auke hannunsa a kai saima yaci gaba da shafasu,
Kallon fuskarta yayi yaga ko zata farka, sai gani yayi ta tsino d'an k'aramun bakinta tana bacci,
Baisan lokacin da ya kai bakinsa yashiga tsotsar bakintaba,
Anan take idonsa ya rufe, ya mirginata izuwa rigingine, kirjinta ya bayyana ya Sanya hannu ya shafasu yana d'an matsawa,
Wani irin laushin dad'i yakeji a tattare dasu, sannu a hankali ya sanya bakinshi ya shiga tsotsar kan......
yana d'an hura Mata iska yana mayar da bakinsa a kai sai numfashi yake saukewa domin jiyakeyi kamar yana shan madara.
A can cikin bacci safna take tsintar kanta cikin wani sabon yanayi mai wuyar misaltuwa duk a tunaninta mafarki takeyi, sai kuma turo masa kirjin takeyi, sauban ya kuma haukacewa idonsa a rufe sai sarrafasu yakeyi cikin wani irin salo,
Zafi tafaraji a kan kirjinta ta yamutsa fuska,tare da turo baki sannu a hankali ta Fara bud'e idonta karaf sai akan sauban a dai dai lokacin da yacire mata rigar baccin dake jikinta yayi jifa da ita gefe d'aya,.
Bakinsa a kan Brest dinta yana tsotsar d'ayan, d'aya hannunsa yana wasa da d'aya brest d'inta tareda lulayashi,
K'ok'arin tureshi takeyi daga jikinta,
Bakinsa a kan brest yana tsotsa yake kallon cikin idonta yana girgiza mata kai alamar ta daina turinsa."
Daina turinsa tayi illah ta runtse idonta hawaye suka fara zuba a idonta tana fad'in zafi nakeji."
Sannu a hankali ya sauke bakinsa a kan Brest din nata ya mayar a cikin bakinta ya cafko harshenta yashiga tsotsa,
Yana wasa da hannunsa ga duka sassan jikinta,
Tafiya yakeyi da hannunsa har zuwa k'asansa, ya shafo wurin a jik'e yajishi da ruwan ni'ima,
Yanaso ya Sanya bakinsa a wurin yana gudun wari kamar na saudat,
Cikin dabara ya d'auke hannunsa daga k'asanta ya kai hancinsa, wani irin k'amshin miski yaji tare da kamshin turare Wanda baitabajin irinsaba,
Ajiyar zuciya ya sauke yashiga lasarta tundaga wuyanta yake tafiya har k'asanta,
Ya bud'e k'afafunta ya sanya kanshinsa yashiga lashe ruwan dake zubowa wad'anda yakejinsu tamkar Zuma, sai lasar wurin yakeyi yana caccakar wurin da harshensa,
Nishi dad'i kawai safna take saukewa sai kuma tura masa wurin takeyi a bakinsa,
Saida ya tabbatar da ya gama birgita Mata lissafi, ya Kai k'ololuwa wurin tayar Mata da hankali sannan ya d'age k'afafunta ya saita jijiyarsa tare da karanta addu'ar saduwa da iyali domin neman zuri'a ta gari Mai Albarka, ya soma shigarta,
K'ok'ari yakeyi yashiga amma ba hanya,
Ya d'aga idanunsa dake lumshe yana kallonta,
Itama shi take kallo tana girgiza masa Kai. alamar kada ya aikata,
Cije leb'onsa na k'asa yayi ya kwanta akan jikinta yaci gaba da wasa da ita,
Hannunsa yasaka ya nemo hanya,
Snn cikin dabara ya soma shigarta yana kwance a kanta,
Wani irin axabar zafi tajiya a lokacinda ya shigeta ta rirrik'eshi tana fadin "yaya sauban mutuwa zanyi,zafi nakeji tana k'ok'arin tureshi, girgiza Mata Kai kawai yakeyiya
Kasa magana yayi domin jiyayi gaba d'aya duka kunnuwansa biyu sun rufe, wani irin dad'i yaji ya ratsa masa tundaga tsakiyar kansa har zuwa tafin k'afarsa,
Sai girgiza Mata Kai kawai yakeyi alamar tayi hakuri
Saida ya shige da jijiyarsa gaba d'aya ta nutse cikin ruwan ni'ima ,
Snn ya fara aiki idonsa a rufe,
Jijjiga kawai yakeyi yana nishi da k'arfi tare da sammabatun dad'i,
Babu abinda yake fita a idonsa sai hawaye,
Aiki kawai yake Raba mata yana sanya mata Albarka cikin muryar kuka Wanda baisan yanayin saba."
Saida ya biya buk'atarsa snn ya kwanta a kanta yak'i cire jijiyarsa a ciki,
Yashiga lashe hawayen dake zuba a idonta, yana sanya mata Albarka,
yashiga wasa da kirjinta yana tsotsa,
Aikuwa nan take yaji wata sabuwar sha'awa ta taso masa idonsa a rufe yaci gaba da aiki."
A daren