Showing 42001 words to 45000 words out of 66967 words
freedge?" Janyota yayi yace “bacci bacci dai Rafi'ah kodai har mun samu qaruwa ne"
Kunya mgnrsa ta bata ta sinqe Kai a qirjinsa tana yar qaramar dariya shima dariyar yayi yace “to muka sani ko mudin special ne one bugu one dauka" Shiru tayi masa tanaji yayi ajiyar zuciya yace “da Kinga qauna kuwa zan hanaki ko sanya kaya da kanki zanyi tattalin unborn dina fiye da tunanin me tunani itadai Rafi'ah batace masa komai ba tanajinshi yana hura Mata iskar a kunnenta tare da sanya harshensa cikin kunnen nata yana yamutsa gashin kanta da Hannunsa qamshin gashin nata yana qara hargitsa masa lissafi yana qara matseta qanqameshi tayi saboda tsoron da takeji sosai karo biyun taji a jikinta shiyasa da ta fahimci inda ya dosa jikinta ya dauki rawa.
A hankali cikin rawar murya yace “ki...kisaki jikinki bazakiji zafin ba a hankali zamuyi kinji" daga Masa Kai tayi idanunta na kawo ruwa yass harshensa yana lashe hawayen nata yana shafa shaffafen cikinta a hankali zuwa mararta tare da zare Mata rigar jikinta ya zubawa qirjinta ido yanajan wani rikitaccen numfashi tare da Kai Hannunsa ya kashe musu fitilar wani al'amari me tsayawa arai shine ya wakana a wannan dare yayi mamakin yanda ta rinqa taimaka masa wajen samun nutsuwarsa ta rikitashi ta dimautashi ta jiyar dashi dadi tabashi nutsuwar da baitaba samu ba a rayuwarsa duk da shi kansa yasan taji a jikinta Amma bai hanata bashi farin ciki ba,
Daren ya tsaya masa a ransa darare biyu da bazasu goge ba a tarihin rayuwar aurensu daren farkonsu da wannan daren me cike da ni'ima Ubangiji ma yasan daren na musamman ne a rayuwar bayinsa shiyasa ya qara Masa armashi da saukar ruwan sama sosai Ja'afar ya rikice ya rinqa sanya Mata albarka yana shafa bayanta inda itama tayi luf a qirjinsa tanajin azaba amma shafa sumarsa takeyi.
Bacci ne yakeson daukarsa yaqi bari Saida ya tasheta sukayi wanka suka tsaftace jikinsu sannan suka kwanta suna manne da juna washegari ta tashi da dama jikinta sosai tayi abinda zatayi a gurguje ta fice daga gdan shine yakaita Koda yakaita baibaro makarantar ba Saida ya shiga ya fita duk wani Abu daya dace ayi game da tafiyarsu yayi sannan ya dawo ya jirata suka dawo gidan lkcn da suka dawo Ni'imah batanan yayi qwafa ya shige ciki itama ta shiga da kitchen ta fara indomie ta dafa don da gaske yunwa takeji ta zubo stew akai ta fito ta zauna shikam baici ba cewa yayi abincin yarane taci abincinta ta haye sama tayi wanka ta sauko ta isheshi Ashe fita yayi ya dawo da ledoji a Hannunsa ta karba tana me yimasa sannu da zuwa ya amsa da nishadi yace “naga yau kin gaji ga yar uwarki batanan shiyasa nayo Mana take away godiya tayi masa ta hada masa ta lura ransa a bace yake tunda suka shigo gidan yake qwafa itadai tana sallamarsa ta haye sama ta dauki book ta fara nazari bai hauro saman ba sai goma da rabi lkcn har tayi bacci.
Tashinta yayi yace “da mutuncina da komai bazai yuwu nakebin mace dakinta ba kisawa ranki indai inanan bangaren to dolene a dakina zakike kwana ko security ma ai yafi"
Bata tashiba saima gyara kwanciya da tayi yasa hannu ya dagota cak ya nufi dakin nasa da ita ya kwantar da ita daidai lkcn da wayarsa ta hau ruri yana dubawa yaga sunan surukinsa mahaifin Ni'ima yayi kamar karya daga saidai yaga Rashin dacewar hakan ya daga suka gaisa Dad yace “Ja'afaru yanzu nakeji a gurin Mata Wai kace da Ni'imah ta zauna a gda har sai ka nemeta meye ya faru ne?" Numfashi ya sauke yace “Dad ka qyaleta kawai duk sanda ta nutsu ta gane zamaba takeyi ba zaman kanta ba ta dawo ace mace kullum batada aiki sai yawo Kuma yawon ma bazata sanar da mijiba saidai kawai na duba naga ta fice haka ake aure ko kuwa itane take aurena haba Dad wannan ai zubarmin da qima takeyi a garinnan waye baisan itan matata bace ko an fada Mata zan dauki iskanci da gantali ne?"
Numfashi Dad ya sauke yace “ni dama nasan da hankalinka bazaka barta ta rinqa yawon nan ba duk da bani nake ganinta ba Amma megadi ya fadamin kusan kullum sai tazo yanzu dai Ja'afar baza ayi hakaba kayi hqr zansa driver ya dawo da ita idan ta qara wlh komai kaga ya dace kayi"
_More Comments_
_More Typing_
*_34-35_*
_____________________________
_____________________________
Numfashi yaja yace “shikenan Dad Babu komai Amma aja Mata kunne abubuwa da yawa Ina hqr dasune dominka kada takai hqr na qarshe" godiya Dad yayi masa suka aje wayar ya zubawa Rafi'ah ido tayi luf da ita ta lafe a katifar yanayinta ya kalla kawai ya fahimci da abinda yake damunta Amma dake miskili ne saiya shige bathroom ya fada wanka sanda ya fito tayi bacci,
Shima kwanciyar yayi yanajin yanda dumin jikinta yake hauhawa da hakadai shima bacci ya daukeshi washegari taso zuwa school ya fitittike ya rinqa ruwan bala'i waishi yayi aure Amma bazai samu lkcn matarsa ba da anyi mgn sai tace school, dole tanaji tana gani ta hqr aikuwa ranar tasan ta zauna a gda duk wata nutsuwarta Saida ya rabata da ita ko bakin qofar dakin yaqi zuwa wannan Abu ya dameta hakadai taketa daurewa har yammaci yayi wanka ya fice itakuma ta gyara bangaren ta sake kwanciya.
Yinin ranar sur bataji Motsin Ni'imah ba to dayake itama taji maza batako leqoba har dare yayi da daren ne ya shigo da murnarsa ya zauna a parlour yana shafa fuskarta ta bude idonta akansa yayi murmushi yace “ina fatan kin gama ready na tafiyarmu jibi zamu tashi" lumshe idonta tayi kawai batare da tace masa qala ba lamarin daya bashi mamaki yasan dai ba wani Abu ya fada Mata da zai dameta ba farin ciki ma ya kamata tayi.
Juyowar da zaiyi yaga hawaye yana zuba a idanun nata dagota yayi da matsanancin mamaki yace “mene Kuma ya faru daga mgn?" Hawayen ne ya qara qarfi tace “amma dai nazaci kasan cewa Ina karatu Kuma kanada lbrn burina akan karatuna meyesa ka dage saika tafi dani bayan bani kadaice matarka ba meyesa bazaka dauki Ni'imah ba tunda ita free take Ni ka qyaleni na qarasa karatuna kace 3 mouths kafin three months munyi exams mun gama don Allah ka qyaleni badon...."
Abinka dame zuciya a kusa sosai ranshi ya baci Amma Bai nuna Mata ba ya miqe ya haye sama tabisa da kallo jin shirun tayi yawa bai dawo ba itama ta miqe ta nufi saman ta bude dakinsa ta hangesa kwance kan gado matsawa tayi ta zauna kusa dashi ya zubawa selling ido Kama Hannunsa tayi ya janye ta bude baki a hankali tace “bansan bazaka fahimceni ba da ban fara fada makaba kayi hqr...."
Daganta hannu yayi yace “fita Rafi'ah" da sauri ta dago ya tashi zaune yace “ki ficemin a daki nace" miqewa tayi a tsorace ta fice daga dakin da sauri ya furzar da iska me zafi ya tashi ya kulle dakinsa nata dakin ta shiga ta fada gado tayi kwanciyarta zuciyarta na tafasa ta tsani mutum mara fahimta a rayuwarta, da wannan tunanin ta tashi kawai ta dauka qur'ani ta fara karatu ta Jima tana karatunta sannan ta bari ta koma ta kwanta aikuwa bacci ya dauketa me dadi hankalinta kwance bata farka ba sai asuba tayi sallarta ta fito parlourn ta fara shirya breakfast tana kitchen din taji saukowarsa ta fito ya zubanta ido harta qaraso kusa dashi ta durqusa tace masa “barka da fitowa" wani gwauron numfashi ya sauke komai na me ilimi dabanne da oo ce sai suyi sati suna gaba da juna Dagota yayi ya hadata da jikinsa yace “na fahimcek...." Rufe masa bakinsa tayi tace “na hqr da karatun kayi duk yanda kakeso dani" wani dadine hade da tausayinta ya mamayeshi ya qara matseta da jikinsa yace “are you sure?" Dagansa Kai tayi yayi murmushi me sauti ya sauke lips dinsa a goshinta yace “Allah yayi miki albarka zuciyata tafi aminta dana tafi dakene saboda inads tabbacin zamu qara samun kusanci da fahimtar juna bazan katse Miki karatunki ba jiya na gama Miki komai insha Allahu wannan daya dai bazai hanaki samun abinda kika Dade kina muradi ba sai kinzama doctor din da zaayi alfahari da ita a fadin Nigeria ki shirya yau zamu wucce Abuja gobe saimu tafi kinji amaryata?"
Yar qaramar dariya takeyi tana shafa qirjinsa ya sanya hannu ya balle bottle din rigarsa yajata suka zube a kujera ya sanya bakinsa ya Kama ZIP din rigarta na gaba ya zuge ta tsorata da inda taga ya nufa amma bata Isa nunawa ba yanzu sai rai yazo yana baci hakanan tanaso bataso suka bata lkc wajen romance din juna suna a haka sukaji ana buga qofar da qarfin gaske kallon idonta yayi itama shi take kallo ya janye yana mayar da numfashi yace.
“Uban waye zaizo yanamin bugun nan da sassafe?" Bude qofar yayi yana huci kawai sai ganin Hajiya Fatsum yayi tsaye tanata huci saurin saita kansa yayi yace “da safennan Hajiya sannu shig...." Daukeshi tayi da mari tace “da saikamin iso zan shiga munafuki Koda yake zama ka iya korata kace bacci zakasata sallamamme asararre" shigewa tayi daidai lkcn Rafi'ah ta gama zura hijjab dinta dan batamasan inda ya cilla Mata rigarta ba a dan darare tace.
“Hajiya sannu da zuw...." Tsawa ta daka Mata tace “dakata irin tsiya barden goyo karki kuskura wannan bakin naki na gadon maita ta ambaci sunana na lalace kamar yanda wannan dan asarar ya lalace waike makira wacce ta tsotsi kirsa a nonon uwa kinzo daga zuwa kwana hudu kin kanainaye komai wato har tafiyar da aka dade da shiryata da yarinyar nan yar albarka kin hana yanzu dake zaayi ko aikuwa indai nice na haiheka bakai ka haifi kanka ba to baka Isa ka tafi da yar iskar yarinyar nan ba saidai ka tafi da Ni'imah itace ma ta dace da tafiyar domin ita tayi kalar turawan wannan me baqin jiki da baqar zuciyar bata dace da zuwa canba ka bari idan zaka Niger ko Africa ta kudu ko Kenya saika tafi da ita nanne ya dace da ita, sannan Abu na gaba wannan cikin dake maqale a mararta ban yarda dashi ba ba naks bane dashi tazo dan bazance a waje kayi Mata ba domin kanada Mata inda kanada rabon a kusa da tuni kasashi a inda ya dace"
Tunda Hajiyan ta ambaci cikin suka kalli juna tana rufe baki sukace “ciki?" a tare kallonsu tayi da sauri domin tayi subutar baki saita waske da cewa “eh jiya Ni'imah take cemin tana kwance batada lafiya to inba ciki ba menene?" Ajiyar heart yayi ya taka ya qarasa gaban Rafi'ah dake durqushe ya dagota yace “ok babu mamaki ai abin rabone Hajiya am ki manta kawai dama ita Ni nayi Mata dole bason tafiyar takeyi ba saboda haka kowacce ta zauna kawai zanje na dawo lfy dama wata kwangila ce da zanyi da wani campony so shine nakeson zuwa na gama komai kafin tsakiyar shekara Amma tunda abin ya zama haka zanyi qoqari na dawo nanda 2 mouths insha Allah"
Harara ta watsa masa tace “ba haka nace ba cewa nayi ka tafi da Ni'imah" qasa yayi da kansa yace “nifa wlh bazan tafi da itaba batada wani amfanin da zatayimin mace sai rakin masifa daka tabata tace ta gaji Hajiya babu ruwanki fah da harkar cikin gidana abinda ya shafi matana kowacce nasan amfaninta saboda haka babu me tsaramin yanda zan rayu da iyalina"
Fuuuu ya juya ya haye sama yana masifa muqus Hajiya Fatsum tayi saboda sanin halinsa ba mutunci ne dashi ba ko kadan juyawa tayi ta kalli Ni'imah dake tsaye riqe da qugu tama manta da Rafi'ah a gurin tace “wannan shegen yaron bayajin bari saidai Kai ka bari Kinga muje kawai waini wannan lemon kuwa kinbawa shegiyar nan Tasha?" Harara Ni'imah ta watsawa Rafi'ah ta waske da cewa jiya fa saboda wannan snatcher din yace na zauna a gidanmu ni wlh Hajiya na fara gajiya da wulaqancin danki idan bazaki iyaba ki qyaleni na tafi Mana saikace dole"
Ranqwashi ta zuba Mata tace "babu inda zaki kinanan Wai an dorawa kwado tanki wato so kike kibarwa baqar ashana gdan ta qoneshi ta qone me gidan ai kece mafitarsa idan ba hakaba kuwa to ganinsa ma saiya gagareni am ki barni da yar shegiyar nan da qafafunta zata tafi ai duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ba Amina ba ko Niger ce gabadaya qarewar buzu shegiya me idon aljanu wlh a gidan dana dai baki Isa ki haihuwa saidai kita asarar qwayaye su lalace a banza"
Saukowarsa ne yasa su saurin juyawa suka fice tananan durqushe inda yabarta ba maganar Ni'imah ce ta batanta Raina ta Hajiya Fatsum ita a komai nata tana hqr Amma batason ana taba Mata martabar iyaye domin batada na biyunsu a duniya, sosai kuka takeyi harda shassheqa tana tambayar kanta ita wannan wanne irin aurene takeyi kowa baya qaunarta meyesa qaddararta tazo da wannan simatsin?"
Jitayi ya dagata cak ya nufi saman da ita bai direta ko inaba sai gado ya lullubeta da qirjinsa ta sakarwa kukanta jiniya tana cewa “don Allah ka qyaleni banaso Ja'afar wlh banason...." Rufe Mata baki yayi yana tsotsa yana sauke numfashi yana tura Hannunsa cikin sumarta tare da dora dayan a qirjinta ta rintse idonta ta tureshi ya fadi gefe kafin ya taso ta tashi a guje kamar walqiya ta shige bandaki shi dariya ma ta bashi yayi dariyarsa me isarsa ya miqe ya fice daga dakin sake shiryawa yayi ya hade abinda yasan zai buqata ya dawo ya ajiye Mata kudi masu yawa a saman bedside ya fice bangaren Ni'imah ya shiga tananan zaune sai chat takeyi daure da towel da alamun daga wanka ma ta fito murmushi yayi yace “kinji dadi ko kin hadani da mahaifiyata to meye ribarki don kinsa ta hanani tafiya da Rafi'ah?"
Tashi tayi zaune tace “ko banza munyi biyu babu ai Kuma sai aje a rungumi pillow abinda akewa bazaa samu ba saidai aci na kwararo" badan ya shirya tsiya ba da kwade bakinta zaiyi Amma dake yasan meye ya taka sai kawai yayi murmushi ya zaro kudi ya doranta a jikinta yace “kinyiwa kanki"
_Sorry yau banida charge shiyasa bakujini ba kuma banyi long typing ba_
*_Continuation 35-36_*
____________________________
____________________________
*_Cigaban na jiya_*
Ficewa yayi ya koma bangaren Rafi'ah dakinta ya shiga ya dauki qaramin akwatu ya zuba Mata kayanta bai bita kanta ba yaje yasa a mota ya dauki wayarsa ya kirata Saida tayi ring sai uku sannan ta dauka yace “ki fito Ina jiranki a parking space" yana fadin hakan ya kashe wayarsa yabarta tsaye sake da baki zuciya na raya Mata kartaje sanin da tayi cewa hakan zai bata ransa yasata daukar mayafinta ta zura takalmi riqe da wayarta ta fita bude Mata yayi ta shiga yatada ta kalleshi da sauri tace “hajiya fah tace kada ka tafi dani" Saida suka fice a get din ya waiwayo ya dubeta suna hada idanu sai hawaye sharr.
Tsuke fuska yayi yace “ikona ne hakan ba ikon Hajiya ba bata Isa ta yankamin yanayi da iyali na ba" daga haka Bai qara cemata komai ba itama taja bakinta ta tsuke sukayita sharara tafiya sune har Abuja a mota kafin sukai Abuja tayi bacci yakai sau hudu ita da kanta tana mamakin yawan baccin nata cikin sati guda da bikin nasu data zauna sai gyagyadi sai bacci.
Suna Isa gdan yayi parking ya sabi abarsa a kafadarsa ya shiga da ita ciki ya kwantar da ita a kujera ya zuba Mata ido lkcn da take bude idonta akansa murmushi ya sauke mata yace “baccinki yayi yawa saikace kasa Anya kuwa bansa babyn ba ta mafarkin na Hajiya" turo baki tayi tace “ni banida komai kawai gajiyar bikincan ne" ya bude baki zaiyi mgn tace “wayyoh kaina..." Saurin riqe Mata yayi yace “meye ya samu kan?" Harararsa tayi tace “ina ka kawoni?" Tambayar taso bashi dariya ya gimtse tare da daure fuska yace “au bakisan Ina satar mutane ba ai satoki nayi zanyi camping naki nayita baki aiki bazaki koma Azare ba saida kyautar babie"
Duka takai masa da pillow ya goce yana dariya ta miqe suka fara zagaya parlourn shammatarta yayi ya fada wani daki ya maqale jikin qofa tabisa ya kuwa rufe yace “masha Allah abani abinci na ko nayi aiki da qarfin da ilahi yabani na qwata" kukan shagwaba ta fara harda su dire diren qafa ya cafketa sama ya watsata gadon yabita ya turmushe sosai sukaba sama hayaqi suka jiyar da junansu dadi inda kowa yake baje fasaharsa wajen sarrafa dan'uwansa duk da bajin dadin abin takeyi ba har yanzu wuyar budurci bata barta ba Amma takan daure tunda ta fahimci mijin nata bamai takura bane indai kabashi yayi yanda yakeso to kaima zaka samu sauqi hakan yasa take sakar masa jiki tare da tayashi duk abinda ya dauko wannan Abu yayi mugun qara Mata martaba a idanunsa soyayyarta take qara narkewa a ruhinsa ta yanda take batattakar duk wani diso na son wani Abu bayan ita.
Wannan dare an more sosai washegari tashin asuba jirginsu yayi zuwa Mexico itadai bazata iya Dorar da tsayin tafiyar ba saboda wani irin yanayi da take a ciki ita ba me lfy ba ita ba mara lfy ba, sosai sun qoshi da tafiya tunda suka fara keta sararin samaniya take lefe a jikinsa shikuma sai shafa bayanta yakeyi inda suka bawa na kusa dasu aikinyi sukayita kallonsu suna shauqin jin dama sune, lkcn da suka sauka suka hau mota zuwa masauki sanyi kamar ya kasheta bata tabajin sanyin azaba irin na qasar ba ganin yanda take rawar sanyi yasasa kunna Mata room hitter.
Tare da bata wata Madara tasha ta haye gadon dake kusa da ita ta qudundune shima shiga yayi saboda ba qaramar gajiya yayi ba suka Kama bacci tsayin lkc sannan suka tashi tare sukayi wanka suka shirya ya bata wasu kayan sanyi da aka Basu a hotel din tasa shima yasa yabata coffee sukasha tare da cin abinci ya dauketa suka fice darene Amma kamar Rana tsirarun mutane sunata harkokinsu ta dade