Showing 78001 words to 81000 words out of 92896 words
yazagayo shi ta saman kirji na, a sannu yaruko bakin towel da ke ɗaure a kirjina yakunce shi yasaka yatsarsa yaɗan ture shi sai yazame kasa,
A hankali yacigaba da tafiya da hannunsa har yasau keshi kan ababen kirjina, wani numfashi ya sauke da sai da najiyo sautin sa,
A sannu cikin wani irin salo yake sarrafa breast ɗina da hannunsa,baya nayi da kai na na manna shi sosai a jikinsa duk da bayana ne a jikin nasa amma ina jiyo kamshin sa mai sa na dai na jin warin maganin da nake jin kijina keyi min,
a hankali yarika tafiya da hannunsa ɗaya zuwa kan ciki na, yayin da hannunsa guda ke kan breast ɗina,
tafin hannunsa yamanna kan cikina sasoi wani numfashi yasau ke wan da yafi na farkon, a hankali yarika shafa cikin yayin da yasanya ida nunsa cikin nawa tacikin mirror'n.
a sannu yarankwafo da kansa gefen wuyana ya manna min kyakkyawar sumba, sai yayi sama da bakin sa yakawo shi sai tin kunnena a hankali yamosa laɓɓansa yace
"Menene yafaru ake ta ɓata fuskar".
baki na zunɓura nace
"Allah Ya SALEEM turaren ka yafi daɗi nayi ta shafa waɗan nan turarukan amma har yanzu ina jin warin maganin".
ido yatsurawa lips ɗina kana a hankali ya lumshe idanunsa tare da buɗe su lokaci guda kana cikin yanayin nan nasa yasaki murmushi mai karawa fuskar sa annuri yace
"Ok to ina zuwa"
yafaɗa tare da cire hannunsa a jikina yanufi kofa yafita,
zuwa can sai gashi ɗauke da turare har kala uku masu tsadar gaske da kamshi na musamman, sai dai dawowarsa na yanzu yasauya shiga yanzu singlet da gajeren wando ne ajikin sa.
miko min su yayi yana faɗin
"To gashi ki aje kirika shafasu idan nafita gobe zan karo miki wasu".
murmushi nayi ina feshe turarukan a jikina ina mai jin daɗin kamshin su..
abin da yaso bani mamaki shine da Ya SALEEM yamasa a jikina yakoma bakin gado sai naji kamshin yarage min daɗi sosai,ido naɗan zuba mishi daga cikin mirror da hannu ya yafato ni namike nazo in da yake ina zama kusa dashi sai naji kamshin yadawo yimin daɗi irin wan da nake so.
kwanciya yagyara kan gadon tare da janyoni jikinsa yaja mana blanket yarufe mu....★
Washegari bayan yatafi masallaci ɗakin da Inna take nakoma acan nayi salla,haka kawai nake jin tsoron zama ni kaɗai..
Satin Inna ɗaya takoma,kullum muna tare da Ya SALEEM ina cikin jikin sa yanzu nagama yar da bawai kamshin turare sa keyi min daɗin ba kamshin jikin sa ne keyi min daɗin har in ina jikin sa banajin warin magani da tashin zuciyar da nake ji har sai nabar jikin sa.
shima daya fahimci haka sai ya rage fita yanzu kusan kullum muna tare da shi ko a side ɗina ko side ɗin shi,yanzu bana yin girki Mamie ke girkawa tasa direba yakawo kullum sau uku a rana...
A ɓangaren Na'ima kuwa wani shiri take da ita kaɗai tasan ma'anar sa,abin da zai baka mamaki bata taɓa nuna cewa tasan da cikin ba in da shima gogan bai faɗa mata ba haka zalika bata nuna masa ta sani ba, bata kuma nuna wani abun da zai nuna cewa tasanin ba...🤔
Haka rayuwa yacigaba da tafi kwanaki sunata shuɗe wa, yanzu watannin cikin biyu kena,nuna kulawa da tarairaya gun Ya SALEEM ba'a magana,duk da kuwa irin yana yin rayuwar sa narashin yin doguwar magana.
Zaune muke a parlour ina shan kunun nono da yau Mamie ta dama min shi cikin flaks,
ina zaune a jikin sa a kasan carpet,ya mike kafafunsa ya ware su ya sanyani cikin su.
Aje cup ɗin kunun nayi jin cikina ya cika,hamma nayi jin bacci yafara fizgata,
ɗan karkato da kansa yayi yaleko fuskata, a hankali yace
"Tashi kije ki kwanta bari naje nayi wanka".
kafaɗa namake nace
"Ni dai tsoro nake ji muje tare".
ido yaɗan tsuramin da mamakin yawan faɗan tsoro da nake yi yanzu yace
"Ok to tashi muje".
yunkurin mikewa nake sai yayi saurin mikewa yariko kafaɗu na yamikar da ni tsaye kana yariko hannuna muka nufi side ɗin sa,
A bakin gado yazaunar dani kana shi kuma yashige cikin bathroom bayan wasu mintuna yafito ɗaure da towel a kugunsa,
zuwa lokacin kam nama kwan ta dan jin baccin sosai a ido na,
boxes da singlet ya saka ya hayo gadon ya janyo ni jikin sa. lumshe idanuna nayi jin yan da yake ai kin shafani da tsotsar sassan jikina da zafi-zafi,
hannunsa narike jin yana cusa shi cikin pant ɗina cikin muryar jin bacci nace
"Ya SALEEM bacci nakeji".
a hankali cikin ɗan fizgar numfashi yace
"Yau kam ki tayani hira ko ba mai yawa ba".
fuska na maraice
"Allah bacci fa nake ji sosai".
pant ɗin ya murzashi kasa tare da faɗin
"Ki daure kin ji kaɗan zanyi hirar ba jimawa zanyi ba".
shiru nayi badun komai ba sai dun yanzu yarage cemin zaiyi hirar tashi tun lokacin da aka sallamo ni a asibiti ya kai sati kafin yace nataya shi hira tun da yayi sau ɗaya sai da yakuma kai wani satin kafin yakara,yanzu kuma satin sa biyu kena acikin sati biyun baifi sau uku ya kusan ceni ba duk da ina ganin ɗinbin bukatar hakan a idon sa. amma yakan iya bakin kokarin sa wajen hakura ya kyaleni a cewar sa wai har yanzu ban warke ba sai bayan watanni biyu nan gaba...
Bayan komai yalafa yakai ni bayi mukayi wanka yadawo da ni muka kwanta nan take kuwa baccin da ke cike tam a idona ya sure ni...
Da misalin karfe 3 na dare na farka jin wani bala'in kishin ruwa wuyana ya bushe kayau,a hankali nazare jikina a nashi namike zaune,ina haɗiye miyau da kyar jin yadda wuyana yabushe,
a hankali yabuɗe idanunsa yazuba min tare da faɗin
"Ya dai".
nace
"Kishin ruwa nake ji".
"Ok". yafaɗa tare da mikewa da ɗan sauri yasauka a gadon in da ɗan ma dai-dai cin fridge yake aje nan gefen ɗakin yanufa yabuɗe yaciro gorar ruwa yahaɗo da cup yadawo in da nake,yasiyaye ruwan ya mika min,da sauri nakarɓa nakai bakina kurɓa ɗaya a nabiyu naciro kofin,na kalleshi kamar zan fasa kuka nace
"Ya SALEEM ba irin wannan ruwan ba".
da mamaki yace
"Wani iri to?".
rau-rau nayi da ido jin yadda kishin ruwan ke azalzala ta gashi dana sa wannan ruwan a bakina sai naji yayi min ɗaci sam ba irin sa nakejin kishi saba.
nace "Irin ruwan rijiyan gidan Inna"
ido yaɗan waro yace
"Ruwan rijiya kuma??".
yayi tan bayar da mamaki,kai na gyɗa, numfashi yasauke tare da zuba min ido sosai, ni dai fuska na marairaice kamar zanyi kuka,duban agogo yayi 3:15 AM.
sai ya mai da kallonsa gare ni kana yace
"Sha wannan ɗin idan gari ya wayen sai a kawo miki na rijiyar".
da sauri nagirgiza kai
"Allah wannan ruwan da ɗaci".
nayi maganar hawaye na sauka a idona dan ba shakka inajin muguwar kishi.
shiru yayi yana nazarin ta in da zai samo ruwan rijiya a eriyar unguwar tasu.
sauka yayi a gadon yaɗau jallabiyar sa yazura ya dube ni yana faɗin
"Ya isa bari a samo miki".
kai na gyaɗa ina binsa da kallo har yafita.
Yana fita bakin get ya nufa ya kwankwasa kofar mai gadi,koda yafito mai gadi yasha mamakin ganin sa cikin sakiyar daren na,
yadube sa da fargaba yace
"Ranka shi daɗe lafiya kuwa?".
Ya SALEEM yace "Lafiya,a ina zan sami ruwan rijiya yanzu"
Ido mai gadi ya zaro tare da dafe kirji yace
"Ruwan rijiya? a unguwar nan kuwa gaskiya dakamar wuya sai dai in a wajen unguwar nan tacan wani unguwar za'a iya samu, ranka shi daɗe kuma ai yanzu ko an fita ma da wuya a samu sabo da duk gidan da za'aje yanzu kam baza a sameshi a buɗe ba,kaduba lokaci kuwa yanzu oga??".
ɗan gajeren tsaki SALEEM ya ja yajuya batare da yace komai ba yaɗa go wayar sa yalaluɓo number Mamie ya dannawa kira tare da nufar parking space,
har sai da wayar takusa sinkewa kafin ta ɗaga cikin muryar bacci haɗe da fargabar ganin yakira ta acikin wannan tsohon daren hankali tashe tace
"SALEEM meke faruwa!??".
motar yabuɗe yashiga yazauna kana yace
"Mamie wai tanajin kishi kuma wai ruwan rijiya zata sha".
numfashi Mamie tasauke dajin akasin abin da take zato ta ce
"To SALEEM a nemo mata mana ba a son masu laluri irin nata subukaci abu surasa".
"Ai Mamie a unguwar nan kam baza'a sami ruwan datake so ɗin ba".
tace "Eh kwarai baza'a samu ba kam to bari nayi Wa Abbu'n ku magana akwai wani gida atacan karshen layin mu naga gidan akwai rijiya tun da laluri ne sai aje a rokesu".
yace
"Imma baza su bada kyauta ba sufaɗi ko nawane a biya su gani nan zuwa".
dariya Mamie tayi tace
"Kai haba bazasu faɗa ba ma bari na sami Abbu'n kun.".
kamar yan da tafaɗa tanufi ɗakin Abbu tasanar masa tare suka fita a cikin daren suka nufo get, koda baba mai gadi yafito yaji uzurin su,
Allah yasa aka taki sa'a baba mai gadin yana da number mai gidan tasana diyyar wani harkan da suka taɓa yi kwanakin baya.
nan Abbu yakira sa yagabatar masa da kansa sannan yayi masa bayanin abun da yake so.
A ɓangaren mutu min kuwa wato malam Shehu
da jin Abbu ne ke kiran nasa da niman wani abun a gare sa sai yaji daɗi dan kuwa yasan Alhj Idris da ɗan uwan sa Alhj Shu'aibu mutanene nagari masu tai makon al'umma da sada zumunci sakanin makota duk da sakanin gidan sa da nasu da ɗan rata amma alkairansu na isar masa.
yace babu damuwa suzo akwai ruwa ko duk rijiyar zasu ɗiba.
Ko da su Abbu suka isa gidan suka samu har yasa yaran shi sun cika jara kuna manya biyu da ruwa,sukayi ta masa godiya,dan haka koda SALEEM ya'iso unguwar Mamie tayi masa kwatancen gidan yakaraso,shima yayi masa godiya yaran malam Shehu su suka kwashi jara kunan suka saka bayan motar sa yayi musu sallama yatafi bayan ya baiwa malam Shehu kyautar 50k nan su Abbu ma suka koma gida.
Tun fitar sa ban iya kwan ciya ba ina
nan zaune duk tsoro yagama cika ni,motsi naji a parlour da Kuma magana sama-sama, nan take jikina yakama rawa........!★
Mommyn twins ce
🌺 *HAMDAH*🌺
*Na*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
_BOOK_ _ONE_
Free page
My no 08034690723
🅿️30
_free page saura kaɗan ya kare_🗣️
Sosai jikina ke bari jin motsi da maganar da ake cikin parlour sai dai sam bana jin abun da ake faɗa sai dai ɗan sautin maganar da nake iya jiyo wa shima ɗin nasan sabi da dare ne ko mi motsi kaɗan da zakayi sai an jiyo sautin sa.
tsoro nane ya tsananta jin taku na matsowa bakin kofar ɗakin,
da sauri na kai hannuna natoshe bakina jin kuka na kokarin kwace min, baya narika ja har na isa jikin garu na rakuɓe ina karkarwa cikin matukar jin tsoro hawaye ya gama wanke min fuska,
"Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un".
Ji kawai nayi na furta kalmar sai nashiga nanata kalmar cikin ruɗu da tashin hankali mara misaltuwa,
wani irin zabura nayi jin alamun an taɓa handle ana kokarin murɗa shi,
sama numfashi na keyi tamkar zai bar jikina,dai-dai lokacin kuma najiyo karar shigowar mota cikin gidan,
handle ɗin a ka sake da karfi sai kuma sautin gudu alamun kafa bana mutum ɗaya ba...
Yana gyara parking yafito yabuɗe but yafiddo da jara kunan ya kwashe su duka biyu a kowani hannunsa guda, yanufi side ɗin sa,
direct kitchen yawuce ya aje su ciki kana yaɗau cup yabuɗe jarka guda ya tsiyaye ruwan yanufi bedroom ɗinsa.
kukan da nake ta dannewa ne yakwace da mugun karfi jin an turo kofar,ganin shine sai na mike da gudu na duro a gadon na nufo in da yake cikin kukan da ya tsananta sabo da firgici da tsoro,
cikin hanzare ya ajiye cup ɗin a kasa ya buɗe hannayen sa nafaɗo cikin jikin sa, sai ya haɗe hannayen sa yadaɗa cusani cikin jikin sa sosai.
fuskata nakife cikin kirjinsa ina juyashi da cigaba da kukan yayin da jikina ke matsanancin ɓari.
cikin tashin hankali yake faɗin
"Menene me yasame ki".
ina ban iya bashi amsa ba sai ci gaba da juya fuskata cikin kirjin sa da matsanancin kukan da nake, hankali tashe yarka jero min tan bayoyi ko ɗaya ban iya bashi amsa ba,a hankali ya karkato da kan sa yadire bakin sa sai tin kunnena yashi huramin sassanyar iskar bakin sa cikin kunne yana ɗan bubbuga bayana da shafa kaina.
ajiyar zuciya narka sauke wa a hankali sautin kukan yarika yin kasa a hankali cikin sigar lallashi da yace
"Menene iye *HAMDAHHH*??".
wani dogun ajjiyan zuciya nakuma sauke wa kana cikin muryar kuka nashiga labarta masa abun da naji. shiru yayi sai kuma ya sauke
numfashi, a hankali yace
"Babu komai fa kinsan dare ne yanzu so komai kankan cin motsi zaka iya jiyoshi ta yuwu daga ɓangaren masu ai kine kika jiyo motsin".
kai na girgiza da sauri nace
"Allah Ya SALEEM har kofar nan an taɓa kamar za'a shigo".
nan ma shiru yaɗan yi kana yace
"Babu komai zo ga ruwan na samo miki".
yaciro ni a jikinsa yaɗau ruwan yaruko hannuna muka zauna bakin gado ya mika min ruwan nakarɓa, nakai kofin bakina nasoma shan ruwan da nake jin sa babu ruwan da yakai min shi daɗi,shiko ido yazuba min ganin yanda nake shan ruwan da bashida ko daɗi a ganin sa, niko ji nake babu ruwan da yakai min shi daɗe tas nashanye ruwan ya karɓi cup ɗin ya'aje.
lafewa jikin sa nayi dan har lokacin cikin jin tsoron nake,
babu jimawa aka kira sallar farko,
leko fuskata yayi ganin nafara gyangyaɗi pillow ya janyo a hankali ya cironi a jikin sa yakwantar dani yamike yashige cikin bathroom bayan sa nabi da kallo har ya shige idanuna na maida su na rufe babu jimawa bacci yayi gaba da ni..
Al'wala yayi yafito yahaye kan sallaya yafara nafilfilu bai tashi kan sallayar ba sai da yaji ana shirin shiga sallar asuba,yazo in da nake yana kai hannu jikina nabuɗe idanuna da sauri cikin razana nashiga yunkurin mikewa. kansa ya ɗan dafe yace
"Ke ba komai fa kinutsu".
numfashin tsoro na sauke kana yaci gaba da faɗin
"Tashi kiyi sallah lokacin sallah yayi".
da sauri na mike zaune cikin marairaice murya ganin sa da shirin tafiya masallaci nace
"Dan Allah Ya SALEEM kar ka tafi tsoro nake ji".
Ido yatsura min batare da yace komai ba sai kuma yajuya yanufi kofa yabuɗe yazaro key ya dawo in da nake yamika min kana yace
"Karɓi idan nafita ki kulle".
kai nagyaɗa tare da karɓar key ɗin jiki a sanyaye,na mike tsaye yafita yaja min kofar nikuma na zura key na kulle...
duk da na kulle kofar amma cikin ɗar-ɗar nake ina idar da salla nakoma kan gado na rakuɓe,koda yadawo yayi knocking sai da na tabbatar shi ɗin ne kafin na buɗe..
(11:30 AM)
Zaune muke a parlour'n sa ina cikin jikin sa ina shaƙar kamshin sa, da yanzu hakan yazame min sabo da kuma samin zaman lafiya ta har in ba haka ba kuwa to ba shakka zan wuni cikin jin warin magani a jikina da tashin zuciya.
hannunsa na kan cikina dayake a shafe kamar babu hanyi bare kuma wani halitta acikin sa, yanata shafa cikin.
Yayin da kofin ruwan da ya samo min jiya ke gaba na da safen nan nasha ruwan yafi sau biyar,
hannu na mika ina kokarin ɗau kar cup ɗin nakuma shan ruwan yayi saurin kai hannunsa kan cup ɗin yace
"Ya isa haka shan wannan ruwa a kawo miki me kyau kisha mana dubi wannan ruwa ni sai yauma naga kalar sa".
fuska na kwaɓe nace
"Nidai wannan yafi min daɗi".
zai kuma yin magana
wayar sa ta soma ringing,da sauri yayi picking call ɗin ganin Abbu ne ke kiran nashi yakara wayar a kunnen sa tare dayin sallama yace
"Barka da safiya Abbu".
ɗan shiru yayi daga bisani yace
"Subhanallah Inna'r a wani asibiti?".
"Ok to gani zuwa".
yafaɗa tare da sauke wayar.
Ido nawaro da sauri nace
"Me yasa mi Inna?".
yace "Su Abbu sun je gaishe tane suka samu bata da lafiya shine suka taho da ita suna asibiti yanzu".
Ido nakuma warowa nace
"Ayya shekaran jiya mukayi waya da ita naji muryar ta wani iri na tambaye ta takece min wai mura ne ke damin ta,
ayya Allah sarki Inna bari na je na shirya mu tafi".
nafaɗa ina kokarin mikewa ajikin sa da sauri.
cikin hanzari yaruko ni tare da sanya idanunsa cikin nawa yaɗan girgiza min kai kana a hankali cikin yanayin nan nasa yace
"Kirika bi a hankali kidai na jijjiga jiki da yawa fa".
fuska na marairaice dan yanzu hankali na nagurin Inna nace
"Toh".
idanunsa ya lumshe tare da kuma buɗe su sai ya mike yaruko kafaɗu na yamikar dani,da sauri na juya nanufi kofa nafita.
Ina shiga bedroom ɗina kaya kawai na sauya kasan cewar nayi wanka a side ɗin sa,naɗau mayafi da waya ta nayi waje,a kusan tare muka fito yana isa parking space ina karaso wa na buɗe motar nashiga shima yazauna mazau ninsa kana yaja motar muka ɗau hanyar asibiti...
Acan muka tadda ƴan gidan mu gaba ɗayan su, da sauri na isa da Inna ke kwance nace
"Sannu Inna ayya murar ce har yanzu bata sake kiba?".
cikin karfin hali da ɗan jin jiki da ciwon nata ta ce
"Ke dai bari ƴar nan ai har zazzaɓi yasa min amma da sauki tun da aka ɗaura min ruwan nan nake jin ɗan daɗin jikin".
nace
"Sannu Inna Allah ya sawaka".
Ya SALEEM ma yakara so yana yi mata ya jiki,
Aunty Jaleela dake tsaye a gefe ta gurin kanta tace
"Uhum ina gashi ƴar gwal ɗin taki sai yanzu ta iso amma kin iya zuwa garin nan kiki zuwa gidajen mu sai nata".
"Ungo naki Jaleela".
Abbu yafaɗa yana yi mata dakuwa,Aunty Rafee'at tace
"Allah da gaske ne Abbu ko tazo garinnan bata zuwa gidan kowa haka wancan zuwan natama data jima a garin nan bata je gidajen muba har da wani wai ita gidan jikar ta tazo to mu basai ki kwashe mu kizuba mu a kwandon shara ba".
Ido kawai Ya SALEEM yamusu kowa tashiga taitayin ta kana yaɗaura da faɗin
"Ku baku da hankali ne mutum na kwance ba lafiya kubi kucikashi da surutu oya kuyi waje".
yafaɗa yana nuna musu kofa.
Inna tace
"Rabu da su mai sunan malam ai sa faɗa nan gaba Allah ya kai mu ni ko kofar gidan wata ma yaushe zan kalla,yoo ai dama ba gida jen ku nazo ba tun daga can nayi niyyar zuwa nata gidan ne sai ku