Showing 63001 words to 66000 words out of 92896 words
me ya fito da ke daga gidan".
kai na na kawar gefe ganin yasha gabana da sauri na dafe kai na da ke masanan cin sara min,hannuna yariko yana cigaba da faɗin
"Ina zakije ke bakiji da zazzaɓi jikin kiba". fizge hannun nashiga kokarin yi amma nakasa sai kawai nasaki kuka ina rike da kai na da hannu na ɗaya.
Cincibata yayi gaba ɗaya yayi gun motar dani yabuɗe yasaka ni ciki ya mai da marfin ya rufe yazaga gefen direver yashiga yatada motar,
a hankali na mai da kaina jikin sit ina cigaba da kukan,
Wani asibiti dake nan cikin GRA yanufa asibitin mace ce,muna isa yafito yazaga gefen da nake ya mika hannu zai ɗauke ni hannun na yarfe cikin muryar kuka nace
"Ni kabarni".
ido yaɗan tsuramin kana a hankali yace "To sauko muje a duba ki".
yafaɗa yana ruko hannuna,kai na kawar a hankali na zuro kafafuna kasa namike kasan cewar yana tsaye a bakin kofar hakan yasa na aje kafafuna daf da nashi koda na miken kuwa sai da jikina ya mannu da nashi, ina dai-dai ta tsayuwa ta na janye hannuna daga rukon da yayi min namasa gefe,
da sauri yakuma ruko hannuna ganin yan da nayi baya tare da dafe kaina dake mugun sara min na rumtse idanuna da karfi.
Yana rike da hannuna muka shiga cikin asibitin muna shiga direct office ɗin likitar yanufa yayi knocking ɗin kofar,zuwa can wata nurse ta buɗo kofar dasauri taɗan rusuna tare da faɗin
"Good morning sir".
"Morning". yafaɗa a takai ce,da sauri tayi baya tare da buɗe kofar gaba ɗaya,ya janyoni muka shiga,Dr Maryam babbar mata ce dan takusa kai Ummi na, da sauri taɗa go da murmushi ɗauke a kan fuskar ta tana faɗin
"Barka oga SALEEM". kujerar da ke fuskantar ta tanuna tana faɗin
"Bismillah".
kafaɗuna ya rike ya zaurar da ni kana shikuma yazauna kan wani kujerar da ke gefe,wani gaisuwar ta shiga yi masa kana ta ɗaura da faɗin
"Itace mara lafiyar? Amma dai kanwar ka ce ga kamanni hancin ku iri ɗaya".
Eh yace a takai ce. tamai da duban ta gare ni
"Ya da hawaye bakison zuwa asibitin ne?".
tayi maganar da murmushi komai ban ceba sai ci gaba da masar ƙwalla nake,
tace "To me ke damin ki?".
baki na turo nace
"Kai na ke ciwo".
"Bayan shifa?".
nace
"Babu".
Dubana takuma yi kana tace
"Akwai zazzaɓi a jikin ki ga idon ki ya nuna ya kikeji a cikin jikin na ki?".
"Ni bana jin komai".
Tanbayoyi tarika yimin amsar dai ɗaya nake bata wani ma shiru nake daga bisani tadubi Ya SALEEM tace za'ayi min test za a kuma ɗauramin drip ko a gida ne dan naji daɗin jikin sosai,
kuka na fashe dashi ina faɗin
"Allah ni baza a samin ba kuma gida zan tafi". na meke tsaye da sauri ya mike tare da yimin tsawa,
Dr Maryam tace
"A'a kyale ta bari kawai ayi mata allura na saukar da zazzaɓin sai kuma magani".
ta dubi nurse ɗin da ke tsaye a gefen ta tace ta haɗa allura,kana ita kuma ta yawo takar da taɗanyi rubuce rubucen ta tamika masa, nan da nan nurse ɗin ta haɗa allurar ta mika mata da kan ta tayi min,tace nazauna naɗan huta sabo da allurar,na zauna tare da lumshi idanuna,
murmushi Dr Maryam tayi tace
"Ya sunan ta zaka bawa Faisal ɗina ita dan halinsu ɗaya shima da yake na miji baya son zuwa asibiti in bayajin daɗi sai nayi da gaske a gidan ma kafin na dubashi".
nan da nan annurin kan fuskar Ya SALEEM ya ɗau ke ya tamke fuska tamau,
kuɗi ya zaro ya aje mata kan table ɗin gaban ta tayi ta masa godiya,kana tace ya baiwa nurse ɗin takardar ya mika mata tafita zuwa can tadawo rike da laidar magani tamika masa,
A hankali na buɗe idanuna jin bacci nason ɗauka ta azaunen,
Dr tace
"Zaku iya tafiya Allah ya sauwaka".
Amin yace har lokacin fuskar sa babu annuri,namike a hankali yana biye da ni muka fito,koda muka fito hanyar fita daga asibitin na ɗauka dan banaji zan iya komawa motar sa,
"Ke ina kuma zakije?".
ban kulashi ba nacigaba da tafiya ta, cak yaɗaga ni yayi cikin mota dani kunya kamar nanisa dan ga mutane da yawa a gon,yashiga motar shima yaja muka fita daga cikin asibitin,ganin ya ɗau hanyar gidan sa,da sauri na dubesa cikin zubda ƙwalla nace
"Nifa gida zan tafi ka sauke ni a nan na tari mai a dai-dai ta".
da sauri ya juyo ya kalleni sai kuma ya mai da idon sa kan titi, dai-dai lokacin da yake yanko kwanar da zata sadashi da gidan shi,batare da yace komai ba,muna isa bakin get yayi hon mai gadi ya wangale masa get a sannu ya isa cikin parking space ya paka motar kusan a tare muka fito yazago gefen da nake cikin suke fuska yadube ni da kyau yace
"Idan kika kuskura kika sake sa kafa da sunan fita a cikin gidan nan ranki sai ya ɓaci,oya wuce ki shiga ciki."
Da sauri na juya tare da fashewa da kuka na toshe bakina da tafin hannuna nanufi ciki da gudu.
Hannunsa ya cusa cikin sumar kansa tare da furzar da iska daga bakin sa a sannu yasoma tafiya hanyar side ɗin sa.
Koda nashigo a kan gado na zube nayi kuka mai isata har bacci ya ɗau keni.
sai bayan azahar na farka sosai naji zazzaɓin da ciwon kan yasauka, nayi sallah kana na naje kitchen nakirka abinci mai sauki,
Ina zaune a parlour ina cin abin cin yashigo da sallama,acan kasan wuya na amsa sallamar batare da na ɗago ba naci gaba da cin abinci na,a sannu yakara so cikin parlour'n yazauna gefe na tare da saka hannunsa a kirji na yatura cikin rigata ta sama yana kokarin cafko ababen kirjina, da sauri na yunkura zan mike yayi saurin riko ni ya mai dani kana ya daɗa cusa hannun nasa ya cafko ababen kirjina,
kiciniyar kwatan kai na nashiga yi amma na kasa,jin kuka na kokarin kwace min da sauri na danne kukan,wasa da breast ɗina yake yayin da ida nunsa ke kan suskata a hankali ya furta
"Ke ki nutsu magani zaki sha".
Kai na juya
sai kawai na fashe da kuka ina faɗin
"Ni bazan shaba karabu da ni".
nafaɗa cikin matsanancin kuka,
sai nafizge daga rukon da yayi min namike a guje nayi cikin bedroom narufo kofar da key.
Ko da dare yayi haka yazo yayi ta bubbuga kofar cikin muryar faɗa yake faɗin nabuɗe,ina jin sa nayi masa banza.
Tun daga ranar na dawo zaman ɗaki ko parlour bana fita, in kaga na fito naji fitar sane shima ɗin sai na tabbatar, dan da zarar naji karar mota zan zo jikin window na leka in na tabbatar da shi ɗin ne yafita to zan fito nagirka abin da zanci na koma....★
Yau kimanin biyar kenan kullum sai yazo haka zai gama tsayuwar sa yatafi bazan ko tanka shiba, tun idan yazo yana yimin magana cikin tsawa da faɗa har ya dawo yin muryar lallaɓi...
Yau yana tashi daga offece state locos yanufa part ɗin Mamie yafara zuwa ya gai sheta kafin ya wuce part ɗin Ummi,
kamar ko da yaushe bayan sun gaisa taje takawo masa abinci yana ci suna ɗan taɓa hira har ya kammala,cikin hirar tasu Ummi ke cea
"Ya zaman iyalen naka? ka daure ka kwatanta a dalci kada ka dubi dan gan takar da ke sakanin ɗayan su, kai dai ka kwatanta adalci saka nin su Allah ya taya ka ruko ya baku zaman lafiya."
"Amin."
yace tare da gyara zaman sa ya kalli agogon da ke ɗaure a hannunsa, kana yaɗan muskuta tare da ɗan sosa bayan keyar sa kansa a kasa yasoma magana
"Ummi bata da lafiya kuma takulle kanta taki shan magani".
Da mamaki Ummi ta zuba masa ido idan ta fahimci in da maganar nasa ta doso to HAMDAH yake nufi, cike da mamakin tace
"Wafa HAMDAH ce ta kulle kanta?".
Kai ya gyaɗa alamar Eh.
ɗan shiru tayi tana nazarin maganar nasa da yabata shi a dunkule,abin ka da babba nan da nan tayi wa maganar nasa wasali,da sauri takuma cewa
"Sai ka zuba mata ido ta rufe maka kofa SALEEM?".
Ummi tayi maganar da mamaki,
Murmushi yayi kana ya mike yana faɗin
"Ummi kinsan bata son magani, ta buya wa magani ne".
Baki Ummi ta buɗe tana binsa da ido yayi mata sallama ya tafi. numfashi ta sauke tare da
jinjina kai,
taɗau wayar ta ta laluɓo Number'n HAMDAH...★
Ina tsaye jikin wardrobe ina ciro kayan da zan sa najiyo karar wayata da na kulle cikin wardrobe tun ranar da ya dawo dani dana jefa jakar da wayan ke ciki cikin wardrobe, kullum sai naji wayan na ringing sau ba adadi haka zai gama ringing ɗin masu kiran su gaji su hakura kullum kuma haryau,
ɗan kallon gefen da wayar ke ciki nayi sai kuma na kawar da kaina naciga da abin da nake,
kirar ta katse wani yakuma shigowa,
A hankali na matso ɗaya ɓarin wardrobe ɗin na buɗe naciro jakar da wayan take ciki,na buɗe na ciro wayar,ido na ɗan waro ganin tulin missed call ɗin koda na buɗe sai naga kusan duka kiran Ya SALEEM ne sai Inna da Aunty Rafee'at sai kuma na yanzu Ummi na,
kokarin bin kiran Ummi'n nake sai ga wani kiran yakuma shigowa, baya nayi na zauna bakin gado na ɗaga kiran tare da sallama,
daga ɓangaren Ummi ta amsa sallamar, ina kokarin gaishe ta tada katar da ni da faɗin
"Ke HAMDAH wai nikam yaushe ne zakiyi hankali ne kam a rayuwar ki,
dan iya shege zaki kama kirufe masa kofa bakida hankali ne mijin naki zaki rufewa kofa".
jin yanda Ummi ta dage take ta faɗa da sauri nace
"Ummi kitsaya kiji ba.."
da sauri ta dakatar dani
"Bana son jin komai dan ban tanbaye kiba, ke kinsan girman laifin da kika ai kata kuwa? da mijin naki kike fushi dan baki da hankali,
to ina mai tabbatar miki yanzu-yanzu kitashi kije kini mi
yafiyan sa,kuma wlh na sake jin kwatankwacin irin haka yasa ke faruwa sai nayi
mugun saɓa miki,kuma sai na sanar wa Abba'n ku abun da ke faruwa
tun da ke har yanzu bakida hankali,
Har SALEEM ya buɗi baki yafaɗi abin da ke faruwa a gidan sa ai abun yakai ya kawo,waya
san kalar abun da kike ai katawa ma
wannan ɗin ma Allah ne yaso na sani,ai da barin ki da ciwon ki yayi kije can kita fama har ana bin ki a kan inganta lafiyar ki kinai wa mutane
tsiya,Allah yasa ki kure shi ya tattakaki,
Kuma ina mai umurtar ki yanzu kitashi kije ki bashi hakuri, kina jina dai ko?".
Baki na turo tare da faɗin "to". takashe wayar,
Wayar na jefata kan gado na mike ina cigaba da tura baki
a fili nake faɗin
"Ai da Inna ce bazata taɓa goyon bayan shi ba."
Ƙwafa nayi naje na ɗau sallaya na shin fiɗa da ma da al'wala ta nagabatar da sallar magriba da yanzu a ka kira,koda na idar naɗau kayan da naciro riga da sket na material nasa ka,kana na isa gaban mirror na ɗan murza pauda a fuska ta sai man lips da na shafa,kana na feshe jikina da turare na ɗau gyale na yafa a kai na a hankali na nufi kofa nabuɗe na fita, sai dai har lokacin bakina ature
in badun ina tsoron kada Ummi ta faɗa wa Abba ba da bazan taɓa buɗe kofar ba bare har naje na bashi hakuri,sai dai in zai ɓalla kofar yazo ya kasheni karshen duka.
A hankali nake tafiyar har na isa kofar side ɗin shi,
na shiga a can kasan wuya nayi sallama,
shiru parlour'n babu kowa tsayuwa nayi cikin parlour'n naɗan mintuna kana a sannu na tufi kofar bedroom ɗin shi a hankali nayi knocking naɗan tsaya kaɗan sai na tura kofar na kusa kai na ciki,
Yana tsaye rike da waya a hannunsa yana latsawa
single da 3qtr ne a jikinsa kallo ɗaya nayi masa nayi saurin sun kuyar da kai na kasa jin gaban kirji na ya buga tuno yan da yayi ta bubbuga kofa yana faɗin nabuɗe nayi masa banza,
sai dai har na shigo na mai da kofar na rufe bai ɗago ba ida nun sa na kan waya,
tsayuwa ta na gyara daga nan bakin kofar,a hankali murya can kasa nace
"Kayi hakuri".
sai a lokacin ya ɗago kan sa ya............★
*Sai hakuri fa*🤦🏻♀️
Mommyn Twin ce
*🌺HAMDAH🌺*
*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*
_(Book one)_
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
MARUBUCIYAR👇🏻
*BA ABIN DA BAN GANI BA*
*INA SANE DA HAKA*
*ALFARMA*
*BAZAWARA CE ITA*
AND NOW👇🏻
*HAMDAH*
*Free page*
My no 08034690723
🅿️25
*MASHA ALLAH*
*JIYA AN SALLAME MU MUN DAWO GIDA JIKI DA SAUKI SOSAI GASHI HAR YAU NASAMU SUKUNIN YIN TYPING*
*HAKIKA MASOYA NA INA MAI DAƊA MIKA MUKU GODIYA TA KAN ADDU'AR KU A KAN ƊANA, NAGODE NAGODE SOSAI ALLAH YABAR KAUNA DA SOYAYYA TABBAS KUN NUNAMIN TSANTSAR KAUNA KO A IYA KIRAN WAYA DA MESSAGE KAƊAI NASAN ANA MUGUN TARE. I LOVE YOU ALL MY FAN'S*🥰😍💔
*Sadau karwa gare ki*
*Aysha Aliyu Garkuwa*🥰
*Zama da ke karin ilimi*😍
Ya kalleni sai ya kuma mai da ida nuna sa kan wayar,yacigaba da latsawa,ɗagowa nayi na kuma duban sa,cike da fargaba sai kuma na turo baki nakuma yin kasa da kaina,
Ina bashi hakuri yayi min banza,
Sosai ya mai da hankali sa kan wayar kana zuwa can ya a je wayar kan gado,ya juyo ya zuba min ido a hankali yasoma takowa yawuce ni zatona bathroom zai shiga sai ji nayi ya murza key'n kofa,da sauri na ɗago kaina batare da najuyo ba,
a hankali yajuyo a sannu ya tako ya tsaya daf da ni ta bayana, ya ɗago hannayen sa ya sauke su kan kafaɗuna a hankali ya zame gyalen kaina yafaɗi kasa,hannunsa ɗa ya yazuroshi daga kafaɗa na zuwa kirjina yazagaye ni tare da mannan bayana da jikinsa sosai,yasa ka kansa ta gefen wuya na ya manna hancinsa yana shinshinar wuyan nawa a hankali yarika tafiya yana yin sama da kansa yadire bakin sa sai tin kunnena, a hankali yaɗan hura min iska cikin kunne,
lips ɗin sa ya maso a sannu ya furta
"Haka ake bada hakurin?".
baki na ɗan turo to wani irin hakuri yake so na bashi.
a hankali ya zura harshen sa cikin kunne na,
Numfashi naja da ɗan karfi jin yan da yake juya harshen sa cikin kunne na,yayin da hannun sa ke zagaye da kirjina ɗaya hannunsa kuwa a sannu yarika tafiya da shi jikin hannuna tun daga kafaɗa ta yana ɗan mammatse shi har yayi kasa, sai yasau keshi saman cikina yacusa hannun sa cikin riga ta yana shafa cikin, da zura yatsar sa cikin hudar cibiya ta,a hankali na kai hannuna kan nashi da ke saman cikina naɗan matse hannun nasa na ɗan ja numfashi jin irin salon da yake ai kamin.
a hankali ya shiga zare harshen sa cikin wani irin salo da sai da yasa na lumshe idanuna tare da kuma buɗe su nakuma jan numfashi da ɗan karfe,yana zare harshen sum batar gefen fuskata yarika yi yana yin sama da kasa da bakin sa yana ɗan manna hancin sa da gogashi jikin funskata.
A sannu ya zare ɗan ƙwalin kai na tare da rimbom ɗin da na tufke gashi na da shi gashin ya zubo kafaɗa ta, fuskarsa ya cusa jikin gashin tare da shaƙar kamshin da ke tashi daga jikin gashin, a sannu ya kai
hannun ya ɗan jan ye gashin yacusa fuskarsa sa ta gefen wuyana,
a sannu ya ɗago hannunsa duka yariko kafaɗu na yajuyo ni ta gaba tare da mannani da jikin sa,
A hankali yashiga motsa lips ɗin sa murya kamar mai jin bacci yasoma magana
"Meyasa kika nesan ta kanki gare ni? kin san kuwa yin hakan babban laifi ne".
ɗan sakai ta maganar yayi yatallafo fuskata da hannunsa biyu ya sanya idanunsa cikin nawa kana yaci gaba da magana
"Baƙya tsoron hukunci da zan miki ko?".
da sauri na shiga girgiza kai cike da tsoron jin ya am baci hukunci nace
"Kayi hakuri Ya SALEEM".
Ida nunsa ya lumshe a hankali yakuma buɗe su kana yafurta
"To me yasa".
baki na turo gaba
"Ba kai ba ne".
na faɗa ina kokarin kawar da kai na daga kallon da yake yimin shi na cikin ido,
daɗa tallafo kai na yayi da kyau kana yace
"Da nayi me?".
kaɗa wayar idanuna nayi tare da shagwaɓe murya cikin tura baki tuno abun da yayi min nace,
"Ba kai ne ka dawo da ni daga Dass tun ba a gama bikin ba, kuma ai ba ni nace Auwalu ya bani mangoro ba ai tun da in zamu tafi makaranta ni da Rabi yana bamu".
Fuska ya haɗe yace
"Da da yanzu ba ɗaya bane kada ya sake baki a bu ki amsa bama shi kaɗai ba koma waye,bayan Abba Abbu Masa'ud Fauzan, bayan su wani can da ban ya baki abu ban yarda ki karɓa ba,kuma koda magana ce ma ban yarda ki tsaya yi da wani ba".
da mamaki na buɗe baki zan yi magana,ya dakatar da ni ta hanyar ɗaura yatsar sa kan lips ɗin sa yace
"Shiiiit, ka da hakan yakuma faruwa dan ɓuya ba zata yimiki am faniba". haɗiye maganar tawa nayi ganin fuskar sa babu wasa,ni kai na nasan kulle kofar da nayi na kwanaki biyar bawai bazai iya buɗe kofar bane nasan yarabu da nine kawai.
a sannu ya maso da fuskarsa daf da nawa, a hankali na mai da idanuna na lumshe su, ya manna gefen fuskar sa da nawa yana ɗan gogawa da sun batar sa, ya ɗaura hancin sa kan nawa yashiga goga hancin sa kan nawan, a hankali yanayi yana sun batar lips ɗina,da kyau ya cafki lips ɗi na yana yi musu wani irin tsosa na musamman mai shiga jiki,
wani irin yarr-yarr haka nake ji dundaga tsakiyar kaina harzuwa babban yatsar kafata,
A hankali yaɗaura hannunsa kan zip ɗin rigana yayi kasa da shi batare da yacire bakin sa kan nawaba yazare rigar ya daɗa mannan kirjina da nashi tare da yin kasa da hannunsa kan kuguna yazuge zip ɗin sket ɗina a sannu yayi kasa da shi, yarage daga Ni sai pant da bra wani irin cakuma yayi wa bottom ɗina yashiga murzasu da ɗan bubbuga su,tuni jikina yagama sakewa ko ina ajikina ya