Showing 126001 words to 129000 words out of 136333 words

Chapter 43 - TANTIRIYA A GIDAN YARI BOOK2 By asma baffa

08 Jul 2024

9548

muje mu Kai Mima gida,Chika ta dakko mayafinta suka fita.

Chika ce take driving Yana gaba Mima na baya suna ta hira,Mima kamar ba ita ba har mamaki Chika take.
Arham suna compound dukkansu ana uban zafi wutar gidan ta dakke an rasa dalili,Mima ta shugo ga Misam Yana sauketa suka juya,tace me ya faru da wutar ne? Arham yace ai mu yanzu Kuma tunda Papa ya tafi Inda kisan sai da ya tsine mana sannan ya bar kasar" bala'i sai afka mana yake iri iri,ba Inda bamu duba ba yaki yi,Kuma mun kira me gyara tsabar rashin Albarka irin tamu yace sai da safe, ga zafi ana yi,gari babu hadari,Shaheed yace Allah ka kawo mana taka iskar ta kyauta Dan uban bature yaje da tasa,Mummy suka gani ta yayo katon carpet ta fito waje tana cewa ku kama min nan,Arham yace to" a kusa dake zan kwanta,Mummy tace kasan Allah wallahi zan karyaka kanwar uwarka guda da girmana da komai tsofai tsofai ka sani a gaba,Arham yace ke Mummy yaushe kika daina saka jean da tshirt,wlh har 3qutr na Sha ganinki da shi kina busa Shisha sai kice tsofai tsofai,da kin San kin wuce lokacin kike sakawa,Mummy tace shisha dai bazan fasa sha ba naga shegen da zai hanani"Kai Shaheed tayani bana son Arham ya taimaka min,Shaheed yace Nima ba wani na kirki bane kadan nake jira,Junior Yana jinsu Yana gefe Yana ta danna waya ya mike yace,wai ayi mace ta haifeka amma ka fita karfi,kawo na shimfida Dan Allah jeki,ya karbe carpet din ya Kai mata Inda take so ya shimfida mata.

Mummy da mificin robarta a hannu tana fifita duk,su Anam suna suka fito da carpet suka baza suka kwanta,Mima ta ajiye abincin tace bari nayi sallah na dawo,Arham yace zamu ci dadi Mima taje ta maulato mana me dadi,Mummy ta kwanta da shisharta a gefe sabo da jaraba sai da ta kira kawarta ta kawo mata jiya,tace Arham Ina zan samu garwashin wuta,Arham yace ki bawa Anam gawayi ma ya isa zata kunna miki shi ta rura miki shi ya kama,Ina zata samu wutar kunna gawayi biyu ko uku,yace a Badonta mana, dazu naji tana Hira da kawayenta tana fada musu mace in tana da wuta a Badonta ta wuce wulakancin namiji,Anam ta naji tace tsohon munafuki dama tsayawa kayi kana sauraren hirata a waya ko,yace to kice Baki fada ba mana,kawaye basu San wutar Badon taki ta Dade da mutuwa ba an sako ki kina Nan a gida kina tsara musu Karya su Kuma banzaye sun yarda,Mummy tace zata aikata indai Anam ce,yanzu Kai shine zaka ce na bata ta rura min sabo da baka da mutunci kaga sakuwarka ce ko, Arham yace ahh to cewa tayi fa wuta ce da ita a wajen ba sai a rura miki cikin sauki ba.
Mummy hannunta ta mika zata jawo wayarta kunama ta gasa mata harbi a hannu ta zabura ta mike tsaye ta saki ihu,wani Abu ya cijeni,duk suka tashi kowa ya mike ya arce Mummy ta rike hannu tana ihu tana cewa wuta...wuta...Mima ta fito ta haska wajen ta hango kunama katuwa tace Kunama ce,Arham ya tugewa Haly dankwali yazo ya daurewa Mummy Hannu yace muje chemist suka tafi chemist Mummy tana ihu...Mima ta kashe kunamar ,Shaheed ne ya kira Spark Yana aiki lokacin a Palo ya daga,yace kazo kunama ta harbi babarka,ku kaita Chemist mana ni aiki nake sai da safe na zo ya kashe wayarsa.

Naila ya kalla da ta zauna tana kallo Juyowa tayi suka hada Ido yace sorry Yana murmushi,tace ba komai kayi aikinka ai yanzu shine a gabanka,laptop din ya rufe yace me kika ce? Nace kayi aikinka ba komai,kansa ya dafe yace na gaji wlh daga yau na gama aikin nan sai nayi sati ban fita ba,kiyi hakuri ku nake nemowa kudin,Naila tace nifa bance komai ba kayi aikinka,yace ke dai ki Fadi gaskiya,tace hmm wacce gaskiya,in hallarenki kike so ki magana,Naila tace to in Ina so an fada maka zan zauna Ina jiranka ne ai dole ka bani,wato bama Kya missing dina ko? Naila tace tausaya Maka nayi kawai nasan Kuma yanda kake idan na baka magani sai ka kusa kashe ni ranar amma wlh badan haka ba baza kayi aikin nan ba sai dai Kwalbewa,to kawai nasan Important Abu ne shi yasa na rabu da Kai amma sanda zan sa ma kaci ma baza ka sani ba,yace sa min Dan Allah wlh na gama aikin yanzu,Naila tace kazo ka kusa kashe ni,tashi yayi yace Dan Allah ki bani,ko Baki bani ba dai ai na gama aiki zaki ji jiki,sati zanyi ba fita ba shiga,Naila tace to ni yau bana Mood ma,yace fushi kika yi wai? Da kin San matsalar da ta taso min kika ga Ina aikin Nan da baza kice komai ba,Rafeeq ne ya jawo min akan banzar soyayyar sa yaron nan ya cuceni da yawa,tunda na dauke shi aiki asara yake jawo min ba ci gaba,Naila tayi dariya tace sai hakuri ai zai daina ne,Spark yace ai nasan yanda zan Masa Salary zan datse masa,Naila tace a'a ka bari dai zan wa Ikhram magana tunda matsalar ta ce,itace take biye Masa,Spark yace indai tana zuwa bazai iya aiki ba tashi mu tafi dare yayi,9pm dinne dare yayi? Kallo nake Nima ka jira na gama,kitchen ya shiga ya dakko Fruits salat ya fito ya dauketa gaba daya suka shige bedroom.

Annoor zuwa dare suna kwance Iman ta shige jikinsa tasa yatsanta a lips dinsa tana shafawa a hankali tana Masa magana kasa kasa,tsoro ma yake ji baya so Sam yayi komai sabo da kunya yake ji ba uwar da zai iya tsinana mata zai kawo,romance din ma ta rage zafi bazai iya ba shi yasa gaba daya ya hakura,kunyar kansa yake ji,Iman Kuma ga naci,Yana mugun sha'awarta amma yaki yarda ma yayi komai bayansa ya juya mata ya kwanta,kamar zaiyi kuka sabo da bakin ciki,Iman tace to tashi muyi Nafeela muyi addua,sai lokacin ya mike,duk basu San Maryam ta karya asirin ba ma.







AsmaBaffa[2/7, 8:22 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

101-105


Official

By
AsmaBaffa


SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM



Page naki ne
Hasiya Muhammad




Alwala suka yi tare da gabatar da Nafeela suka dinga addua sosai akan matsalar su,sai da suka raba dare suna Abu daya sannan suka koma bacci,ranar makara suka yi sosai"Sai da ta shirya musu break fast gigin Iman yasa ta dakko maganin kakan Naila,Wanda aka ba Annoor baiyi aiki ba ya tattaka da kafa ta kwashe ragowar,sauri Daya ta dakko dama Dan kadan kadan ne ta zuba Masa a cikin farfesunsa a plate dan kadan.

Annoor ya fito ya Sha wanka kamar ba shine jiya ya susuce ba,kallonta yayi yace Amarya,Iman tace Kaine dai Ango Ina wata Amarya daidai nake da matar da bata da aure,sabo da Babu Sweetener? Ya tambaya" ta furta komai kace babu Sweetener sai kace Harija,Abincin ta zuba Masa abincin ta fara bashi a baki suna hira" ta dinga dura Masa farfesu,tun kafin ya gama ci ya fara tsintar kansa a wani Yanayin da ya Dade baiji irinsa ba,Iman ta mike ta tattara kayan ta wanke ta gyara kitchen ta fito ta wuce Bedroom dinta tayi wanka,tana fitowa a wanka taga Annoor ya shugo har dingishi yake kamar me cutar polio sabo da jaraba,jikinsa wani rawa yake.

Iman tace zazzabin ne? Jikinsa ya fisgota,ya fita a hayyacinsa ma Yana jinta a jikinsa ya sake zaucewa,Iman tace yau Sweetener ce take mararin kawowa kenan ta manta ma da ta saka Masa magani,wuyanta ya shiga kissing Yana nishi ko magana ya kasa iya furtawa sabo da yanayin da yake ciki,Iman ta kalle shi suka hada Ido,tace zazzabi? zo nan kamar zata yi kuka zatonta tsafin ne" suka haura Saman bed har tsakiyar bed din tace bari na kwantar da Kai,dariya ta bashi ya danne sabo da ganin har yanzu bata dau haske ba bata gane matsalarsa ba.

Kallonta yake a nutse idonsa har wani kasa kasa suke yi,suna zaune a tsakiyar bed kafadarsu na gugan ta juna,ya dora hannunsa a kafadarta ya sakalo ta bayan wuyanta,Daya hannun Kuma ya rike hannunta Yana wasa da kyawawan yatsunta,yace Allah ya miki baiwa Sweetheart,my Angel,farin ciki ta cika da shi tace da gaske? yace kema kin sani ai,Yana magana kasa kasa" yasa hannunsa Dake sarkafe ta dokin wuyanta ya Maida shi Saman Booby dinta daya a hankali Yana wasa da shi,shuru tayi ta zura Masa Ido so take ta roke shi dan Allah kar ya kawo amma ya kasa sabo da kar yaji Haushi tunda ba yin kansa bane,da kansa yace da magana ne? Lokacin ya janye towel din daga Saman kirjinta,Iman tace baka kawo ba? Annoor tunawa yayi ai Yana kawowa daga ya taba Iman,yace wai yau wutar jikinki ta daina aiki ne kin sane ko me? Har yanzu ban kawo ba Kuma kamar na cinyeki haka nake ji

Iman taji dadi tace wai da gaske ai ni duk jira nake naji sakamako,murmushi ya saki yace wayyo gobe sai nayi rawa wlh bana rawa amma gobe sai nayi rawa ban kawo ba har yanzu,Iman tace shike nan muci gaba mu gani,Jikin Anoor ta fada suna dariya yace zaki balla ni,rana ta samu sai shanya,Iman ta cafki lips din Annoor ta fara tsotsa a hankali suna salo suka lalubi harshen juna suna tsotsa,wasa yake da dukiyar fulaninta son ransa,Iman tace yau ake zaman aure wlh,yace waccen fa? Saurayi da budurwa ne mu munje karatu mun hadu a garin da ba Uwa ba Uba babu me mana fada sai muka fara soyewa muka kama gida tare amma muna tsoron Allah a haka,yanzu Kuma yau munyi aure,dariya yayi yace duk santi kike? Iman tace ae,ni Allah ya Gani ko a gida sanda bamu San mu ba Yan uwa bane ai moreka nake yi Ina sani nake kwanciya a jikinka Ina shanye ma dadi,kullum a Raina sai nace ko nayi aure na samu kalacin Yaya Annoor

Dariya yayi sosai yace to gashi Kuma ana yin auren sai Jikin ya samu matsala,kwanciya yayi flat tare da dorata a Saman cikinsa,yace yau dai banyi release ba har yanzu,Iman sai murna takeyi,yace kika ce a farko na daina damuwa ke ko babu zaki zamanki haka,to ai zan iya zama haka din kawai farin ciki nake tayaka Yaya zai ji dadi yau zai zama ango,sabo da ba virgin bace ke shine bakya tsoro? Iman tace mu rayu tare mu taso tare gida daya kullum muna tare fa kawai sai naji tsoronka bazan ji ba,ai ka riga kayi na farko shike nan ba zafi.
Lokacin ya tuna da Maryam Kwafa yaja yace wai kanwata wannan Yar iskar ce kanwata lutuwa tana tafiya kamar agwagwa tana yanga,Iman tace please ka kyale zancen Maryam din nan tukun,koma me zaka mata kanwarka ce ato agwagwa tana yanga,Annoor yace ai wlh ba ruwana da ita ni ba kanwata ba can da matsalar su ni na sansu ne,kanne na suna gida su Nabeela,nifa? Iman ta bambaya" kwanto da ita yayi jikinsa ya fara tsotsar boobs dinta yanda yake so,Iman tana wasa da nipples dinsa,Hira da surutu tuni ya kare,Maidata yayi Saman bed din ta kwanta sosai ya fara binta a nutse Yana kallon reaction dinta ya tsotsi Nan ya Murza can,duk sun fice a hayyacinsu,Iman tuni an warware Yan kunyar ma ta gudu sai Nishin sweet take,a hankali ya fara sucking din Bado,Iman Sambatu take da ihunta,Bai Isa ya tsaya ba Iman sai tace Beb kana ta delay kana katse Abu,sai kaje ka kawo Kai nake tausayawa,Annoor lokacin duk baya hayyacinsa a zauce yake,jikinsa rawa yake a haka ma dan ta samu sauki ya tsaya Yana mata wasanni da yawa da ta shine da tuni ma ya wuce wajen,wasanni yake mata salo salo sai da ya sukurkuta Iman,tayi weat da yawa ganin ta fita a hayyacinta kar taje ta gamsu a haka Bai San yanayinta ba yace a ransa Uhm Annoor samawa kanka lafiya,Ya gyara Iman sosai tace tsaya na rike Jikin gado idan naji azaba in ta dukansa,wanne irin bed ta Ina wannan bed din zai ruku,koya miki zanyi ni zaki rike,Iman tace kayi min mugunta na rike ka bazan rike ba,suka fara artabu da Iman,tace dinki wahala,fuska ya bata tace to zan tsaya,ta nutsu ta ja dogon numfashi ta fara karatun Qur'ani da karfi,yace kin Raina Qur'ani ana Jima'i zaki fara karatu to ko a radio ba a so a kunna a dakin da ake Jima'i ko na aure ne, Iman tace to yanzu ashar kake so na dura,addua zakiyi ta saduwa da iyali ba kin iya ba,Iman tace yanzu ta gudu na gagara tunawa to shike nan zan karanta in nayi ki biya,tace uhm wayyo zafi Kawu kuzo,tun bai mata komai ba ta fara Kawu kuzo za a fara abin, idonta ta rufe da hannayenta,Annoor duk Yana kallonta,kafafun ya wangale Iman sai kuka tace shike nan kwana na ya kare.

A nutse ya nemi hanyar Yana adduar kamar abin kirki itama tana karantawa da kyar ta Kai karshe ta kukan zafi,gogan an shiga duniya sabuwa ko ta Iman baya yi abinda yake gabansa shi yake yi,Iman tana ta kiran Kawu da Umma,Kawu.....Annoor da kyar ya furta ki nutsu Kawun ma abinda yake kenan,Sambatu yakewa Iman iri iri alamar ya zare gaba daya,sai furta mata kalaman kauna yake iri iri,yayi da turanci ya fada da Hausa,Iman tun tana kuka sai da ta dawo tace Yaya ka fa zare wlh ba Kai bane,Dan girman Allah ka barni haka,tana kuka tana ture shi ko motsi bayayi Dan karfinsa yanzu ya nunku,kuka kala kala ba Wanda Iman bata yi ba,bakinta ya toshe da nasa a haka ma saura kadan ya cijeta sabo da dadi ya kwashe shi.

Iman taga yaki gajiya yaki ya huta Kuma bai kawo ba,tunawa tayi ta saka Masa magani ko shine,tace tana kuka magani na sa ma,Annoor yace kinyi dai dai my life Allah ya miki Albarka,you are my life my everything,Yana Nishi da kukan dadi ya rasa ma me zai ce,idan ta zabura zata kwaci kanta wani zafin take ji na daban,Iman sai da hawayenta suka kafe ma sabo da azaba da neman dauki,tayi ihu tayi kukan amma Ina,ta Dake shi ta yakushe shi ba nasara komai tayi ba nasara.

Kamar ya samu Yar Shekara 30 da aure,sai da yayiwa Iman raga raga ta daina magana ma gaba daya muryarta ta gaji,kamar gawa haka Iman ta dawo,a haka ma so yayi ya canja Style kawai ya tuna bata Saba ba ya dauki lokaci Yana cin duniyarsa da tsinke sannan ya kawo ya samu gamsuwa ta musamman,wani dadi da farin ciki yake ji Wanda bai taba tsintar kansa a ciki ba, Yana jikinta ya dagota tare da rungumeta Kam Kam a jikinsa sannan ya fita a jikinta,sai da tayi Kara again yace I'm sorry,Iman tace karshe kenan abinda za ace,dariya yayi yace to me kike so? Iman tace mota bazan yi 2-0 ba ga wannan azabar sannan na zauna nace ni ta gari ce tunda kana da kudinka ai sai ka siya min mota,duk motocin gidan nan ga driver gani ki canja wani Abu,ke ai kin nemi kadan ma,yace da alama yau ba dinki,Iman wahala ta hanata magana bare motsi,tana kallonsa Yana dubata ko sai anyi dinki,yace uhmmm an girma ba dinki amma saura kadan da nafi haka sai anyi dinki,ko haihuwa kika yi yarinya zaki Sha dinki dike abina zan dinga yi Yana dawowa na Amarya.

A lokacin ya dauketa ya mata wanka ya gasa mata jikinta suka tsarkake jikinsu sannan yayi musu na sabulu suka fito,Bed din ya gyara tana zaune sai hawaye take zirrrr zirrrr, da kyar ta tsaya ya shafa mata lotion yaje ya kawo mata tea me kauri,ta shanye tas,magani ya bata ta Sha sannan ya kwantar da ita,tana kwanciya bacci yayi gaba da ita,shi kuwa sai da ya shirya to rana ce ba dare bane har 2pm ma ta kusa,sabo da lokacin breakfast suka yi.

Bangaren Maryam kuwa da kyar ta dawo gida tana cuta sosai ta dawo gida wajen Mamanta,Bata boye mata ba ta fada mata duk abinda ya faru,tace wlh yaran yanzu Kuna cin Amanar Iyayenku,duk tarbiyyar da na baki sai da kika lalace haka,wannan ke ai kinfi shedan ma wlh,sai ki kwanta ki ta cutarki Allah ya yaye miki ba Inda zamu neman magani tunda kin San abinda kika yi,Maryam ta shiga bedroom tana kuka tana nadama da dana sani ta kwanta ta lulluba tana zazzabi sosai ba Wanda ya kulata har kannenta su uku Maza biyu mace daya.
Duk yanda Mamanta ta Kai ga sharewa sai da taje ta dubata,ta sameta tana ta rawar Sanyi tana kuka.

Hanan kuwa Amarya bayan kwanaki haka take dama da aikin bautawa suruka,komai itace take wa suruka" bata Isa tayi magana ba sai Jibson yace so take ya shiga wuta, Jibson duk matan da yake aure yawanci Yan mata ne shasha shun yara,da ya auri bazawara tun a kwanciyar aure yaga banbanci Yana samun nutsuwa da gamsuwa sosai,gata dai dai da shi waccen na baya Kuma gaba daya baiyi dace ba basa iya daukan lalurarsa,dama gashi wani sai a hankali in suka gaji shima ya gaji da sunce ya sake su sai ya saki baya jira,amma Hanan Kam yace bazai yuwu ba yanzu yasan yayi aure shi Kam ya samu mace,Hanan Kuma lallabawa take lokaci yayi tace ya saketa,yanzu dadin Hallaren Jibson take ji baza ta iya ficewa yanzu ba.
Lubna ce kawar Hanan tazo yau ta samu Hanan a bangaren surukarta ta gama mata aikin komai tayi aikin part dinta Kuma tayi girki ta kawo suna zaune suna hira,Dake bai bada kofar a Raina Masa uwa ba wani ladabi Hanan take mata,suruka sai yabawa take da hankalin Amarya tana addua kar auren Nan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login