Showing 105001 words to 108000 words out of 136333 words
Naila za a birge suruka harda farfesun kaza ta zuba mata tace gashi,ya karba yace na tafi,Spark yace Ina zuwa jirani,sakkowa yayi bayan Yan mintuna suka fita da Arham ya tafi rakashi,yace kudin Dana tura Maka karka sake ka Bada sisi ayi cefane please gyara Papa yake yi Kuma kaga ana samun nasara sai an Kara takura su sosai,ita Kuma Anam na kira mijinta ya fada min matsalarta yawan zuwa gida ko yace ta zauna baza ta zauna ba,idan ta taho Kuma kana gani sai tayi sati biyu bata koma ba ta zube Masa yara,shi yasa ya gaji ya saketa,nace kar ya Maida da ita a kyale Yar kwal Uba taji a jikinta,Arham yace ai kuwa tana ta dirkar tuwo billahillazi dazu Inda kasan zata yi amai,ga miyar ba nama babu Kai ba gindi miyar Nan Yaya Inda kasan ruwan wanke kan rago,Kasan Mima wai duk sun manta yanda ake girki ba nama,kaga tuwon nan da ya kwana subhannallahi ai idan aka jefi kanka da shi sai kanka ya fashe Inda kasan dutse me wuta,wanda ake zuba kankare Wanda in ka hada daya da daya zaka ga wuta.
Spark ya dinga dariya yace to ya kuke Yi,ai yabonsa muke mu dinga cewa dadi shi yasa matan basu da bakin magana,Shaheed nasa a Leda ya zuba ya fice da shi a boye ga layinmu ba Almajirai Allah yasa ya samu Karen gidan su Ayan ya bashi,shegen Karen ma shima Ashe yasan dadi ya hadu da tuwon Mima Yana shinshinawa sai yayi haushi wan wan wai ba dadi ba dadi ya fece a Dari har yanzu bamu sake ganinsa ba,Spark ya dinga dariya kamar ba gobe,yace Arham ka iya sharri gobe zan kawo shinkafa da wake Mai da yaji a dafa nan ma,yace yawwa gobe dadi zamu ci,Arham harda rawa yace shinkafa da wake Oyoyo ai gobe za a ga cika plate wajen Haly,dole na siyo salat da tumatir Kai Yaya yunwa wlh masifa ce a dinga taimakon marasa shi.
Kasan Allah ranar da ba ayi girki ba gashi bamu karya ba dankwalin Mufy na dakko na daure cikina,Shaheed Kuma ya dakko food flask me nauyi ya Dora a ruwan cikinsa,Sallah ma ranar bamu je jam'i ba,Spark yana ta dariya,sai ga Mima taji jiki wai Naila tafi hankali,sai da safe,Spark yace tafi da motata gobe ka dawo da ita yace to.
Yana zuwa gida ya bawa Mima Naman Chika yace gashi inji matar Misam tace Kai Arham bana son karya,yace itace tace na taho da shi ko zaki iya cin suyarta,karfa ka Raina min hankali da gaske nake yi,ta karba,ta bude na Naila taga farfesu ga Kuma doya taji kwai da uban yawa tace uhm harda murmushi tace kira su Haly suzo,Arham ya leka dakinsu yace ku fito ta samu,suka fito da sauri, suka shiga dakin Mima Allah sarki Uwa tace gashi duk ku taho muci,Arham yace talauci me hada zumuncin dole ba a taba yi a gidan Nan ba ace a hadu aci Abu,Mima tace in zaka ci kazo ka ci sai surutun banza,Zama yayi yaci kadan ya tashi,tace bari na ebarwa Shaheed da junior,Anam tace Mima ko sarkar Gold Dina za a siyar ne mu siyo abinci,mata da tausayi Haly tace wlh ko Nima,Mima tace a'a talaucin ai bai Kai nan ba ku jira dai mu gani ayi hakuri da tuwon ni nasan ba banza ba Spark ba haka halinsa yake ba wlh akwai dalili dai ko ma mene Allah yasa na Alkhairi ne,Spark wani nasa ma bazai barshi da yunwa ba indai ya sani bare ni,Anam tace gaskiya dai.
Rafeeq yau kwanansa uku baiyi komai ba Ikhram sai tsoro take ji ita bata warke ba,yau kuwa bazai iya hakura ba,duk da suna wasanni Yana rage zafi yanzu bazai iya ba,Amma bai nuna mata ba,sai da suka gama Shirin bacci ta kwanta a jikinsa,Booby dinta ya shiga murzawa a nutse suna kissing juna ,sai zancen Iskanci suke yi ba ruwansu kowa soko zance yake,Basa ko kunya musamman Ikhram ji take yau ma kyaleta zaiyi,a hankali ya gangaro Bado zai mata sucking tace fito da soson Bado ka wanke shi tas,yace mene soson Bado tace harshe mana dariya yayi,tace amma yau ma a cinya zakayi ko a sama sama yace ae,sai da ya gama goge mata hadda ta Lula wata duniyar sannan ya shigeta yau ma da kyar dai,tace ka ha'inceni Zafi wlh tana turo shi tana hawaye amma Rafeeq ko mutunci babu gashi tayi sake da yamma ya kawo,yanzu bazai kawo da wuri ba,sai da ta yabawa aya zakinta yau dai Kam ya Dade da yawa sosai baya ji baya Gani,Yana Sambatu yace ni Rafeeq wai ni yaushe na iya ne? Sai kace yaro da Rarrafe sai dai yaga ya iya kawai.
Misam kuwa kwana biyu rak ya danne Chika ba ihun da bata yi ba tace Masa akwai ciwo an min dinki,yace sai ya Gani ta karfi ya duba ba dinkin komai haka ba Imani ya samu Chika ya dinga Kwalbewa,yau ma a tsorace take da shi Taga alama,ai kuwa Yana fitowa a wanka ya dauketa,Chika ta dinga Dan Allah kayi min rai ka taimaka min,ka agaza min,ka taimakeni dan Allah Dan ya Rasulillahi,Dan Allah ka tausaya min tana kuka ta yo kasa ta zube tace Dan Allah ta rike masa kafafu Dan Allah Misam ka bari wlh zan Maka komai ka gamsu,Please Dan Allah,ya tsaya kawai Yana kallonta har mamaki take bashi irin wannan roko haka,yace Queen idan banyi ba suma zanyi ni mutuwa kike so nayi ne,ko so kike na fada karuwancina,ki dinga tunawa tuba fa nayi idan bakya ingantani ta ya tuban zai dore Dan Allah ki taimakeni tubana ya dore Dan Allah zo ki Ingantani ya fara kukan karya na Yan Duniya.
Chika Taga kuka yake Yana hawaye bata San Bariki ya nuna mata ba,taji tausayinsa tace to daina yi shuru zo kayi amma Dan Allah kadan,yaki daina hawayen sai da taje jikinsa ta rungume shi tana lallaba shi ma yayi,sannan a sanyaye yace a'a bana so na takura ki ni taya zan dinga saka wacce nafi so kuka,Chika ta cire Yar rigar baccin nata ta rungume shi tare da cire Masa rigar wankan,dama ita wata banza ce akan son mutum da wuri ake juya ta,ta saki jiki suka murji juna ya mata wannan karo a nutse a hankali amma ya dade taci Ubanta yau ma duk da ya lallaba din.
Annoor ana ta shirye shiryen biki saura kwana biyu komai sun gama,Iman ba wani fargaban aure ko jimami abincinta take loda son ranta.
AsmaBaffa
[1/30, 9:28 AM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 2
~YARAN JAURO~
81-85
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA GARE KI
AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Baby Ak
Abokin Annoor Abdallah ne ya shugo gidan Jauro,bayan ya gaida Jauro da Habiba yace Abdallah ana ta shiri? yace ae to ayi shiri da kyau jibi i yanzu Kun girma ya kamata Kai ma ka hanzarta ka samo taka ga yan mata nan suna ta zagade a gari amma ka kasa zaba,Abdallah yayi dariya yace ai Kwananan zan samo tawa Kawu,yace to ya kamata idan ba haka ba Kai da zazzabin dare Kun kulla kawance,Annoor ne ya fito ya mikawa Abdallah hannu yace How far ya kaje kuwa? Abdallah yace naje mana an hada komai ai yace Alright.
Lefen Iman set biyu na akwatuna masu kyau da tsada komai na gani na fada Annoor ya zuba,kana nan kaya kuwa dukkan kalar da yake so order yayi daga England Abokinsa zai dawo ya taho Masa da su akwati biyu ne manya daban ba a sasu a cikin Lefen ba daban za a kaisu gidanta.
Jauro tashi yayi suka koma part dinsu shi da Habiba, wanka zaiyi yau Abba zai rakashi gidan Maman Annoor, Habiba Bata San shirinsu ba,Sai yamma likis Jauro ya Sha sabuwar shadda gal har da babbar riga kamar zaije daurin aure,ya fita a mota shi zai tuka kansa yau da kansa sabo da munafuncinsa shi da Hashimu dolo,har gida ya biya ya dauki abokinsa Abba suka wuce gidan Maman Annoor wacce take ta Shirin bikin Danta.
Annoor ne ya rako Abdallah zai tafi sai ga Iman an sauketa a galleliyar mota,Annoor da sauri ya Kalli motar,ta bude ta fito ta leka ta window tace na gode ta juyo ta shugo gidan da Leda a hannunta,Annoor fuska a daure kamar hadari,sai kace ance iyayensa sun mutu, ya kalleta da sauri ta dauke kanta tace sannu Yaya,yace waye wannan? Murmushi tayi tace yayan kawata ne fa,and so what? Ya furta kamar zai mareta,ja da baya tayi tace Kaine fa kace in na Kai dare sai ka ci ubana shine da naga zanyi dare nace ya kawo ni,me yasa baza ki min waya ba? bana son raini,Iman ta juya zata tafi ya fisgo hannunta yace Ina magana zaki juya ki tafi sa'anki ne ni ,Iman tace wai mene abin kishi a Nan abinda jibi za a daura aure kasan ai ba Wanda zan so Kuma kasan Inda naje,na gaji sake min hannu to,kallonta yayi ya jawota jikinsa yace to karki sake shiga motar wani daga yau,bana so daga yau ko ma mene ki fada min,baza ki jawo min Hawan jini da wuri ba tun da kuruciyata,dariya tayi ta bude hand bag dinta ta zaro kudi zasu Kai 20k tace ungo ajiye ka hada da waccen,Yace wannan Kuma fa? Kawata ce ta bani gudunmowa,Annoor yace wayyoooo ranar biya muna zamu ji jiki,Iman tace wlh shi yasa nake baka in ka kashe ma wlh sai ka bani abina ka sani kudina basa ciyuwa,Ina so zan siyi wani wani kalar turare da na gani a online ya hadu shi zan siya da wannan kudin wani steaming ne turiri yake fitarwa na hayaki shi zan siya gobe ka rike zan sa ka tura min ta accnt zuwa dare gobe da safe za a kawo,yace nuna min shi na gani,wayarta ta dakko ta nuna Masa yace a haka gaskiya sun hadu,bani accnt din kin tabbatar zata kawo? Kai Maman kawata ce ke siyarwa,yace Alright bani accnt din,forwarding ta Masa nan take ya tura kudin ta kira matar tace ae sun shiga gobe za a kawo mata har gida.
Yace wai me ake miki ne a gyaran Jikin nan? Dariya tayi tace jikina ake murmurje min da abubuwa daban daban,wai matar nan Yaya tace wai har breast za a yiwa nace bada Iman ba a bani nayi musu da kaina,kullum da kaina nake musu, Murmushi yayi tare da furta maimakon ki kirani a waya sabo da bakin ciki irin naki,ga me abin amma sai ki wani yi da kanki Ina gyara zai ratsa su,Iman tace sunyi haka ni,yace Muji to,dariya tayi ya jawota jikinsa sosai ya hada kirjinsa da nata yaji ba bra,yace haka kika je,tace ae haka naje ni ko gama Jin dadin Breast baiyi ba kawai yaji zuuu ya kawo,Annoor ya zaci tsabar son Iman ne ya sashi haka,ya zaci wani mugun sha'awarta ne ya Masa yawa bai kawo komai ba a ransa,ya rike mata hannu suka shiga ciki ba tare da tasan ya fitar da komai ba ya furta
muje to Amarya.
Abba kuwa suna zuwa gidan Maman Annoor suka yi sallama me aikinta wata babbar mace ta shigar da su har Palo,Abba ya Sha hula da shadda,Yana shakar kamshin palon da ya gaji da tsaruwa yace irin kamshin turaren wutar Yar Inna ta,Jauro yace zaka fara ko,Maman Annoor ce ta fito tana zuba kamshi taci Abaya me tsada dama gata sadaka yalla,Abba yace wannan bata dace da Kai ba Jauro Dan Allah ka rike Habibanka,sabo da bakin ciki dan kaga Yar Inna jawur da ita shine ka dage sai ka auri wannan,Jauro yace kayi shuru zata ji,Abba ya bude makogwaro da karfi yace ai dole a Fadi gaskiya gwara ma ta sani,kawai sai ka aureta a duhu,Maman Annoor Bata ji me Abba ke fada ba ta juya tana magana da me aikinta har ya gama bata ji ba,Jauro shuru yayi ganin alamar Bata ji ba yaji Sanyi a ransa,ta samu wuri ta zauna tare da gaida su, Abba yace mashaallah Allah ya baki miji na gari.
Ameen ta furta,yace Kinga ga abokina ma da zaki amince ai Kun dace da juna,Jauro yaji Sanyi aransa harda cewa a'a Hashimu karka ce mata wani Abu dan Allah bamu yi haka da ita ba zance muka zo akan Yaya za ayi bikin can zata je gidana ta zauna ko a Nan zata karbi bakinta,Abba a ransa yace kaji karya ace mutum bazai yi gaskiya ba ni bazan iya wannan karyar ba,a fili yace Kinga Maman Annoor magana ta gaskiya Abokina Jauro ya dade Yana sonki,ya Dade Yana kaunarki magana ta Allah in kika ce baza ki aure shi ba baki yi adalci ba,ki duba yanda yayi wahala dake duk da cewa Dan Allah yayi amma ya isa ya tabbatar miki zai rike ki Amana me kaunarki ne.
Bai kamata ma kice baza ki auri Jauro ba,menene laifinsa kina ganinsa shi ba mummuna ba tsakani da Allah gashi da kudinsa,ko kin fi son yaro sabon balaga,ke fa ba yarinya bace,lokaci kurewa yake ko kinfi so sai kin fara furfura tukun,Magana ta Allah mun yanke hukunci tunda kince Jauro ya zaba miki miji mun zabar miki shi Dan babu Wanda ya fi cancanta ki aura sama da shi ku hadu ga danku Annoor mene ne abin kin Jauro,ko sabo da baya haihuwa? Jauro Yana ta Jin kunya Hashimu ya tona Masa asiri.
Maman Annoor murmushi tayi tace ni bawai bana sonsa bane kawai matarsa nake dubawa gaskiya bai dade ba,Abba yace da Izininta muka zo nan ta fahimci komai sai da muka sanar mata sannan muka zo,ta yarda ta amince Dan Allah ki amince ki bamu hadin Kai a daura tare da na Annoor jibi Inshaallah,Maman Annoor tana matukar Jin kunyar Jauro ba yanda ta iya haka yace na Amince ba komai tunda Habiba ta Amince Allah ya bamu zaman lfy,Jauro da sauri Yana washe baki ya amsa da Ameen Ameen na gode Allah ya Kara miki Lafiya da Nisan kwana,tashi tayi ta kawo musu kayan ci da Sha basu dade ba suka tafi.
A mota Jauro yace gaskiya Hashimu ka gama min komai a rayuwa,Hashimu yace yanzu kaga ranar fadar gaskiya,duk makaryaci ba Inda zai je a rayuwa ko me zaka yi ka Fadi gaskiya shine dai dai,duk Inda zaka je a rayuwa ka rike gaskiya yanzu kaga in tazo ba wani fargaba da komai yanzu sai ka koma Kuma ka fara tsara Habiba,wlh Ina tausayinta mutuniyar kirki ce yanzu kayi mata kyauta ta bajinta Dan Allah,Jauro yace akwai katon gidana dana gina kwana nan an kashe miliyoyin kudi sosai to shi zan bata,sannan bayan bikin zan tafi Umrah da ita kadai daga baya ita Maman Annoor taje,sannan duk wani lefe da zan hada kudin zan Bata ta hada musu da kanta,zan bata wani katon filina dake Kaduna inshaallah,Abba yace da ka kyauta.
Ana gobe daurin Aure Yar Inna tazo gidan Jauro tare da Beauty ganin lefe,Amarya Iman ansha uban lalle ga Kuma gyaran gashi kawai sheki take yi da walwali,Yar Inna suna zuwa lokacin ta dawo daga Saloon,Yar Inna suna hira da Habiba tace wannan ce Amaryar kenan? Iman tayi murmushi ta durkusa ta gaida Kubra,ta mikawa Beauty hannu tace amma kwana zaki yi? Kubra tace kwana zata yi mana ai Abba yace dole tazo ta Kwanar miki,gobe ma Naila zata zo bikin ya bugawa mijinta waya yace Dan Allah ya barta tazo ko yini daya ne amma Kuma ba lallai suzo sabo da tayi Baki,nidai zan dawo goben,Iman tace an gode,bakin kauye Yan uwan Jauro sunzo da yawa suma,haka Maman Annoor bata zo ba tace bata son tonon silili a dinga nuna ta.
Habiba ma Yan uwanta sunzo da yawa ga kawayen Amarya sunzo da yawa sun Kai su goma duk Yan school ne kwana zasu yi part daban aka ware musu sun saki kida a wani Palo suna ji suna shewa da shagali.
Iman ce ta kaisu dakin da kayan Lefen suke ta bude musu tana daddaga musu gashi Nlnan Kunga Leshi ne nan duka fa,da suka kalla suna yabawa,nan Atamfofi ne,gashi nan shaddoji ne,Nan Kuma dogayen riguna ne su Egyptian,turkysh su Dubai,Saudi ku dai kalla ku gani,ta bude wata nan Kuma kaf kayan Indiyawa ne wai nace lallai Yaya so yake na koma Ashwariya,Su Beauty suna ta dariya,Rahma ce ta shugo tace dalla Malama fita ba ance ki daina zuwa Nuna lefe da kanki ba ki dinga barin mu ni da Nabeela muna nunawa,Kara da kunya ai wani Abu ne,Kubra tace ai fa gaskiya Amarya ta yaba da Lefenta,Iman tace wlh idan na tuna du wannan nawa ne sai naji farin ciki ya kamani,sai Naji Angon ya birgeni sai naji Ina Kara kaunarsa, ku kalla sai kunzo takalma da jakankunan ma.
Kubra bat dade ba ta tafi aka bar Beauty ta dauki Jakarta ta koma wajen Yan matan,Beauty wanka tayi taci abinci ta shirya cikin rigar material marar nauyi dinkin Boubou tana zuba kamshi ta wuce wurin Habiba tace Ammi na tafi,Habiba tace kin Sha maganin? tace ae,kin fitar da kayan na gobe? tace Nabeela ta ebar min Suna dakinta an hada komai tace to jeki.
Ana ta yaba Amarya kowa mashaallah yake fada,tana zuwa cikin kawayenta suka fara guda da shewa,ta zauna a cikinsu Beauty sai kace ta sansu sai hira ake da ita,Iman ta zauna a kasan tiles ta mike da sauri ta koma kujera sabo da Sanyi an hanata zaka a kasa kan Sanyi sabo da tsaro.
Tace yau tun jiya rabona da Angona ban sashi a idona ba