Showing 30001 words to 33000 words out of 61982 words

Chapter 11 - IG AJEEMAL book1 Hausa Novel

03 Sep 2025

1539

ba bayaba wajan kyau da halittar gashi, amma de sirrin kyau irin na Nisha abun ba acewa komai say masha Allah,

Fareeda ne ta dannawa kamal kira, ganin ya dauka nan yashiga sanar fashi sun kammala, nan yace mata gashi nan zuwa, jin haka yasa suka zauna zaman jiransa,

ba a wani dade ba sega motar kamal ya iso, inda yaderesu dazu nan yayi parking yana jiran fitowar su,

jin alamar isuwarsa , yasa suka mike reeda tabude handback dinta tazaro kudi ta sallami matar, daga bisani suka mata sallama suka wuce,

Inda yayi parking suka nufa tareda shigewa motar , daganan kamal yayiwa motar key suka dau hanyar gd,

sannu hankali har allah yanufa suka iso, kamal ya danna hon mai gadi yabude masa geat yashigo yanufi compound din gdn yayi parking daga bisani suka fito, fadeela kikawomin food part dina quickly kamal yafadi tareda kokarin maida kofar motar yarufe,

to fadeela tafadi, daga bisani baki dayansu suka nufi sashin su ko takan su Hajiya basuyiba direct parlour suka nufa suka nemigu suka zauna kowa yashiga maida ajiyar zuciya,

reeda ne tamike tanufi kitchen, tana zuwa tasamu baba Barka tana tsaka da aikace aikacen da tasaba, ganin reeda yasa ta tsagaita da abunda yake tashiga fadin," yayan daddy kundawo, eh wlh yanzun nan shigowar mu reeda tafadi yayinda take tambayar abinci, ayya to bari nazu na hada muka abincin ku koh , barka tafadi, okay reeda tace tafara kokarin barin gurin,

cikin hanzari barka tace," yauwa dazu bayan fitanku telan nan yazo yakawo dinki nakarba nakai muku bedroom,

reeda bata jira barka takarisa maganar taba tajuya dasauri takoma parlour tasanar dasu fadeela dinkinsu ya iso,

daga fadeela har Nisha bayan reeda suka nufa suka shiga bedroom din, saman bed suka hangi ledan kayan, nan suka karisa shiga tareda haurawa saman bed din suka shiga dai dai da kayan ledar,

wani tsadeden Court less ne purple color mai kyan gaske da daukan ido da alama dinkin da zasu sane nawajan dinner da za ayi gobe,

gown ce duguwa kala 3 iri daya anyi masa tsadeden dinki yayi kyau sosai, haka sauran dinkuna da zasusa abikin suma sunyi kyau sosai ,

nan suka shiga shiga gwadawa suna kallon junansu, farin ciki far zuciyoyinsu, musamman Nisha da tamatsu gobe tayi taganta cikin wannan gown din,

wannan ranar sun wani cikin farinciki sun kosa gobe tayi jisuke kamar sujawuta, dan ko makaratarsu sundau hutu se angama bikin kml, because bikine dasuke ji dashi,

washe gari kankame gd ALH ABUBAKAR MODIBBO BATURE yacika da yan uwa da abokan arziki kama daga kawayan ammi matan abokan daddy, friend dinsu fadeela yan school dinsu su fauzee da sauransu , gakuma salma kawar Nisha,

yau aikin gdn yafi karfin barka ita kadae, hakan yasa tasa akara yawan ma aikatan, tundaga iman restaurant aka debo mai aikata domin girke girken gdn, c

ciye ciye da tande tande gdn a magana abun se wanda yagani,

yamma lis, ango kamal da abokansa acan gdn masaukin bakin Daddy, can suka ya dazango suma anyi musu ordern abinci iri iri da abunsha,

kamal nazaune yana kwance saman gado idonsa nakallon sama, kamar mai nazarin wani abu, jin saukan duka saman ciyarsa yasa yamike zaune yana kallon abokin nashi yana fadin," meye haka kamal yafadi yana hararo abokin nasa, oh sorry my man naga kamar baka sense dinkane but tundazu naketa magana naji shiro baka amsaniba, abokin yafadi, so what happened

dan wani guntun tsaki kamal yana fadin," nothing kawai kamal yafadi yana kokarin mikewa, yazakace bakomai bayan face din ka yanuna akwai alamar problem,

yaufa ranar nishadine indan kasan akwai wani matsa gwara ka amshi wannan karage zafi kar dan karkaje wajan dinner nan ba walwala afiskanka but today kai angone, abokin yafadi tareda mikewa yana miko masa shishan hanunsa, "

karbi kadanja nan da nan duk wata damuwar ka zai yaye kaji kwakwalwar tayi fine,

wani bazan harara ya kamal yawatso masa yana Fadi," kaide har abada bazakayi hankaliba kb abuda kamal yafadi kenan yasa kai yafice yabar dakin,

mtsww banza daga naganka cikin damuwa insun tai makonka shine kake kokarin fada min baka, bakomai kaje can damuwar ta kasheka, kb yafadi tareda bajewa saman bed yana cigaba da zukar abarsa ,

can parlourn kamal yanufa infa wasu abukan nasa suke shakatawa, zama yayi kusa da wani friend dinsa yanata faman sake wani abun tsaki,

kai kuma fa tsakin mai kake abokin ya tambaya, " wani guntun tsaki yasake saki yana fadin," kb mana suyake lalle sena koma ruwa, ranar aurena ma bai banniba"

, hmm nasani ai mai hali baya fasa hali ko ainane kakyaleshi da shirmensa yanzu katashi kaje kaahiga wanka kashirya, kasan time se gudu yake bajiranmu zaiyiba, ga aiyuka agabanmu, kasan amarya tafadi kar amusu african time,

mikewa yayi, tareda komawa bedroom din, koda komawa ya tarar da kebi na baje yana cigaba da aikin da yabarsa yanayi,

girgiza kai yayi tareda shigewa toilet yana mai jin haushin kb duk da cewa dan uwansane but haushinsa yakeji because shine ummul aba isin damuwar da yake ciki yanzu,

aban garan su, Nisha kuwa , tundaga parlour kakejin muryoyinsu da shewansu suna kyakyatawa da kawansu ,

yau Nisha kamar ba itaba ta zage se tadi ake, because gata ga salma kawarta anan ne salma ke basu labarin bikinta saura 1 month tana gaiyatarsu ,

Murna gun nisha ba a magana ganin bikin babban kawarta yakusa, dan yanda takeji dabikin salmanta ko nata iyaka kenan, yanda nisha tasake take surfa surutu, bakaramin mamaki yabawa su fadeela ba,

basuyi tsammanin haka Nisha takeda baki da surutu ba,

kawansu reeda ba girman kai sunzage se fira suke dasu nisha da salma kamar sunsansu musamman Nisha da labarin ta ya gabama isa garesu wajansu reeda, sun kuma sheda masu irin kaunar dasuke mata kamar ciki daya suka fito, kullum surutun su a school Nishan su,

se guraren magrib su Nisha suka nufi toilet yin wanka tareda alwala daya bayan daya, daga bisani masu yin sallah sukatashi sukayi haramar alwala sukayi sallah wayanda suke fashi suna zaune suna danna wayoyinsu,

bayan ko yakammal ibadarsa yakuma yazauna, ganin haka yasa reeda tamike tafice, akokarinta nafita taci karo da wacce suka kira domin tazu tamusu makeup, tareda mai tai maka mata agefenta tana rike da makeup kit a hanunta, nan tace musu sukarisa bari taje ta dawo,

jin haka yasa suka sakai suka nufi cikin bedroom din, ita kuwa reeda kitchen tanufa tayiwa barka magana kai musu abun tabawa bedroom dinsu, nan baba Barka tasheda mata yanzu kowa, daga bisani reeda tajuya takoma ciki,

koda shigowar ta tasamu har anfarayiwa fadeela, nan itama tazauna dayar tashiga mata, Nisha kama tana daga zaune saman bed suna hira da salma,

seda aka kammala wa fadeela, daga bisani Nisha tasakko aka shiga yimata, basu wani bata lokaciba abunka da kwararro nan danan aka kammala musu duka,

fadeela ne tadauki kayanta tashige toilet domin tasa, because, dakin da mutane bazai yiyu su canza kayansuba,

ganin haka yasa reeda taja hanun Nisha suka nufi wani dakin domin canza kayansu suma, kuda isarsu dakin reeda ta dauki nata kayan tayi toilet din cikin bedroom ne domin bawa Nisha daman shiryawa itama,

nan itama tashiga sari gan koda mamakinta dake kayan yashige , hakan nanufin takara gibane ko me, duk dacewa shima telan bawai ya gwada taba bane ganinta kawai yayi,

kasan cewarsa kwararre shiyasa bai nemi gwadataba, gown din yadan matseta kadan, gaba daya shef dinta ya bayyana masha Allah,

fareeda ne tafito idonta yasauka kan Nisha datayi tsaye tana kallon gown din jikinta, wow masha allah Nisha tsinkayi muryan reeda, dagowa Nisha tayi tana kallon reeda data tsaya tana kallonta,

reeda matsowa tayi tana fadin," kai my lovely kiga yanda gown dinnan ta mashi jikinki kuwa gsky tamiki kyau sosai,

murmushi nisha tayi tana Fadin," nagode kema tamiki kyau ai, murmusawa reeda tayi tareda fadin," okay muje aima dauri musamu mudanyi picture kafin motarcin dinner su suma zuwa,

ahankali Nisha take daga kafa, because yanda takejin kayan ya matseta dan haka setakeji kamar tsirara take, dan gaba daya a tsarge take ita damuwartama karya barke mata cikin mutane aji kunya,

tundaga shigowar su nisha yan dakin suketa wow wow nikuwa nace,( baku suma wowba sema an kammala kwaliyar,)

nan akashiga rangada musu dauri, kowacce da kallan daurinta, sunfito sunyi kyau dasu kai kace yan ukune masha allah, gaba daya sae suka zama abun kallo, gani yanda suka fito sukayi kyau dasu kamar wasu taurari,

kuwa phone dinsa yadauka yashiga daukar su a photo, suna cikin daukar hutun ammi tashigo tana sanye cikin kayaceccen shirnta mai kyau da ban shaawa sewani walwali take uwar angoba ,

masha allah abinda ammi tafadi kenan sanda idonta yasauka kan kyawawan taurarin yayanta 3 , ganinta da su fadeela sukayi yasa sukayi kanta suna daga salfi,

seda tajira sungama daukan photon nasu daga bisani ammi taja hanun Nisha suna kokarin barin dakin, ganin haka yasa su reeda fadin ," ammi ina kuma zakuje muna pictures , babu yanzun nan zata dawo,

Ammi na fadin haka taja nisha suka fita, upstairs ammi tanufa da Nisha, direct parlourn Daddy suka nufa yanda manyan bakinta suke,

nan tashiga gabatar musu baby girl dinda take riko wacce ta basu labarin marainiyace, nan Nisha tashiga gaishesu suka amsa cikin fara'a da sakin fiska, tareda mata fatan alkhari,

daga nan ammi tanufi bedroom dinta da Nisha, suna shiga tazaunar da Nisha saman sofa, tana fadin,"bari nazo, juya ammi tayi tanufi bedside tabude tareda jawo wani kwalin kwaya, tanufo Nisha dashi,

hanun Nisha taja tareda daura matar kwalin wayar iphone xr zaro ido Nisha tayi tana kallon kwalin wayar da ammi ta ajiye mata, daga bisani tamaida kallonta ga ammi, murmushi ammi tayi tana fadin,"

Kyautata agareki, na dade insu nabaki but nayi tunanin bari sekin fara zuwa school zaifi miki amfani, to, yau naga ranace daya dace nabaki kema kidanyi walwala dashi, kuma naga kamar phone dinki ta dan tsufa bazakiyi wani walwala da ita sosaeba,

tsit tayi ganin Nisha ta sunkuya tana kokarin kuka, " oh meyena kukan kuma kanasun bata kwalliyarki, ammi tafadi tana tana tallafo ta tareda dan babuga bayanta alamar lallashi,

ammi nagode allah ubangiji yasaka miki da mafificin alkhari, narasa wani irin godiya zan miki, Nisha tafadi tana sharce hawaye,

Nibanason wata godiya, kukan nakeso kibari, share hawayenta fiskarta tayi tana bin kwalin wayar da kallo, tana mai jin dadi,

daga nan ammi taja janunta suka fito, daga nan suka rabu Nisha ammi ta koma parlourn Daddy Nisha tanufi bedroom dinsu,

tana zuwa tashiga nunawa wasu salma da su fadeela kyautan waya da ammi tamata suka tayata murna, duk dasu fadeela sunsan da zancen wayan su fada mata bane kwai sede taji surprised,

wuraren 8:30 motarcin angwaye suka shiga zarya cikin gdnsu kamal, manyan motoci na yayan manya, daga farkon layi har kanshan layi,

dan haka masu haramar tafiya suka suma turoron shiga mota, already dangin amarya sunacan babban Hall din da aka kama dan gudanar da invent

daga saman bene ta window su reeda suka lura da zuwan motocin dan haka , suka fara shirye shiryen fita, nan kowa dake dakin yamike wasu suka fara fita, yarge daga Nisha se salma dasu fadeela, da fauzee, suma kokarin fitan suke

nan fareeda ta dauki handbags tazaro kudi tamikawa me makeup, taimusu godiya suka tafi, suma fitowa sukayi , tareda neman motar suna kokarin, shiga,

Su biyar ne kuma mutu hudene sukeda damar shiga motar because baza biyune agaba, mai driving se nagefensa, fauzee ne tafara shiga daga bisani reeda tashige se fadeela tabi bayanta,

Nisha da salma tsayawa sukayi suna kallon juna, ganin haka Nisha ta kutsa salma ciki tana fadin," kishiga nibari na shiga nabayanku, tana fadin haka tamayar musu dakofar tarufe,

su reeda sam basu ji dadiba suso sukasance atare, jin sunshiga mai driving din motar yayiwa motar key , nan motocinda akwai mutane aciki suka suma tafi, ganin haka Nisha nufi wata rantsatsiya mota da nufin shiga,

budewa tayi mutum ukune ciki, hartasa kafa daniyar shiga taji anjawota da karfi, har seda tafara kokarin nemana faduwa ,

daker Nisha ta daidaita tsayuwarta tana binta da kallo, bakowa bane da wannan aikin face raheela, tasha uban kwalliya yuwa aljana tana ta wani huci da kumburi

Khaleeseart Raeys ✍️

08105565439Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D8AO9ndEkrVIe0gZ1Q9GcP

🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀🥀

Story and writing by Oum AmReesh ♥️

Free book 🥰

Page 21_22

gyara tsayuwa Nisha tayi tana cigaba da kallon raheela daga ita har zagada zagadan ham shakan matan guda biyu dake bayanta, "

ina kike kokarin shiga heelah tafadi tana hararo Nisha, banganeba Nisha tafadi, dama bazaki ganeba, ina kikabar aheel kike kokarin tafiya gayyar sudi, ban ganshiba nisha tafadi atakaice zuciyar ta na mata wani irin suya,

to kisani ba inda zaki kije kinemu yaron nan because nasan ba inda zai shiga agdn nan se gurinki dan haka kikama hanya kiwuce kinemu munshi,

Nisha tariga tagane muguntan datakeson mata sutake kartaje wurin dinner nan, shiyasa take kokarin kawo wadan nan zantukan,

but ita kuma tasa ranta azuwa wajan, dan haka cikin bacin rai Nisha tace, ," ni ban ganshiba kuma ba gurina yazoba, kije kine mesa can inda yake, Nisha tafadi tareda kokarin matsawa tashige cikin motar,

cikin zafin nama da takaicin kalaman nisha agareta yasa raheela tafisgo Nisha tareda hankata baya dakarfi,

nan da nan Nisha tarintsa ido tareda sakin wani ihu tana neman faduwa, jin tafada jikin mutum yasa tayi saurin gwalo ido tasauke kan goggo rabi da take tallafe da ita,

goggo rabi tsaida Nisha tayi ta tsaya dakatarta cak, daga bisani tayi kan raheela cikin bacin rai, tas kakeji tadauketa da mari seda cingan dinda heelah keci yafado kasa,

," kaji min mutumiyar banza, yarinyar wofi, ni anya hankalinki daya kuwa, wannan wace irin bakar mugunta ne, kina kokarin ilata yarinya, goggo rabi tafadi cikin fada da bacin rai,

goggo rabi juyawa tayi takalli Nisha daketa ta faman rau rau da ido tana shirin kuka,

matsawa goggo rabi tayi kusa da Nisha tareda janyuta jiki tana fadin," sorry karkiyi kuka kinjiko, tafadi tareda kokarin kutsata cikin motar daza sushiga, daga bisani goggo rabi ma tashige,

nan da nan motacin biki suka suma yin reverse suna fita, daga compound din gdn because kowa yan biki angama shiga,

Lallai fa haka fiskar ki tayi cheesepiet haka gdn nan da kowa zai iya bugu, friend din heelah tafadi tana tabe baki, yayinda take sake kallon heelah tayi tsaye tana rike da kumatun ta, tana furzar da wani irin huci,

tsabar takaici raheela takasa magana because irin wula kancin da goggo rabi tai mata sa hanu da tayi ta mareta agaban jiga jigan kawayenta,

Wani dugun kwafa tayi tareda ratsasu fuuuu tayi part dinta zuciyar ta na wani irin suya, ganin haka yasa suma kawan nata suka rufa mata baya suka bita,

dinner da heelah bata samu zuwansa ba kenan,

guri yayi guri taro yayi taro yan uwa da abokan arziki maza damata manya da yara ancika tam cikin babban Hall din dinda aka ta nada domin su,


Isuwarsu goggo rabi da Nisha kenan, nan sukashiga cikin hall din da sauran tawagar dasuke taredasu,

Nisha tunda sukashiga se wul wul ga ido take tana kallon gurin irin kudinda aka narkawa wajan da kuma tsari da kyau da yayi,

Ahankali takebin wajan da kallo, idantane yasauka akan amarya nabilah da angonta kamal cikin kyakykyawar yanayi tareda shiri mai daukan ido da hankali,

jitayi gaba daya wani abu yataba mata zuciya duk da itama batasan meyeba,

Jin anrungumuta yasa mind dinta yadawo jikinta, aheel ne rungume da ita yana washe mata baki, cikin murna da daukin ganinshi yasa Nisha tadago shi tarun guneshi hade da masa wani cool kiss akuncinsa,

duk da tayi mamakin ganinshi anan saka makon mummyn da take nemansa, tambayar shi tashiga yi shida watso nan, nan yasheda masa da grandma dinsa wato ammi, batakaiga sake maganba,

Fareeda tazo taja janunta suka nufi inda suke zaune seat reeda tanunawa nisha nan tazauna tareda daura aheel acinyarta, gefe dasu kawayan nabilah yan rawar kai suna opposite da abokan kamal

goggo rabi dama tuni tashiga tawagar ammi tasamu guri tazauna,

nanfa guri ya hargitse yakacame da nishadi

daga abokan ango kama da amarya su fadeela anyi rawa kamar ba gobe, uwar amarya da ammin kamal se barin dollars sukewa yayansu,

banda Nisha da salma dake zune suna kallo dama su ba gwanayen rawa bane,

anci ansha anyi rawa yanda yakamata anyi photo sosai, ango da amaryansa sun yanka cake sunbaiwa junansu,

gefe guda kuwa wata matashiyar matace ke zaune daga daya daga cikin kujeran da su ammi ke zaune tana ta kokarin dealing wani nurmber amma shiru ba adaga ba,

ba kowa bace face mahaifiyar raheela Hajiya jumana, tana ta dealing numbern heelah yanata ringing but bata daukaba, kuma tayi tsamanin ganita gurin dinner, but shiru haryanzu babu alamar zuwanta,

wani dan guntun tsaki taja tareda daukan handbag dinta tafice, but ba wanda yalura da fitarta, because ba wanda hakalin sa ke gareta yana wajan bidirin da ake,

tana fita motarta tashige tareda yimata key tadau hanyar gdnsu reeda, sannu ahankali take tafiya harta karisu gdn a gaggauce tayiwa hon, mai gadi yazo yabude mata geat tashigo tareda yin parking compound din gdn tafito tayi part din raheela cikin hanzari,

shiru parlourn yake se heelah data hango tana kwanta saman kafe kamar wata macecciya, cikin rudu da hanzari takarisa gun raheela tana kiran sunanta,

muryan ummanta datajine yasa raheela ta mike daga kwanciyar da tayi still hanunta narike da kuncinta, nan da nan raheela ta fashe da kuka tareda fadawa saman cinyar ummanta, "

ke lafiyanki kuwa mai yasameki, hjy jumana ta tambaya, tana sake kallon ya daya tilonta, ganin ta rike da kumatun ta ,

ganin haka yasa ta matsar da hand din heelah daga kuncita, ganin yatsu biyar kwance kumatun ya daya tilonta yasa ta waro ido tana fadin," kutumar uba , waya mike wannan aika aikar haka, fadamin wani shegenne,

cikin sheshshekar kuka heelah tashiga bata labarin abunda yafaru tsakanita da nisha dakuma marin da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login