Showing 195001 words to 198000 words out of 261814 words

Chapter 66 - AMEENATOU BOOK1&2 CMPLT BY MAMUHGEE.txt

MAMUGEE   

07 Jul 2024

58985

ne, mace ai ‘yar gyara ce, a d’in ga yi ana cleansing ana kuma spicing other room affairs. Sannan a gyara boobs d’in nan su cika su yi ma sha Allah a bar barinsu kamar guga, yanzu mace figure 8 bata burgeki ki ga ko ina ma sha Allah ga na Oyoyoo ga na bye bye, kina da HONEYDROPS me ya kai ki shaawar wata bayan kema tsaf zaki koma haka. To gyara ki ji ni da kyau HONEYDROPS wannan shahararren kamfanin na Aphrodisiac ma’ana kayan mata sun shirya tsaf don kawo muku zafafan kayan gyara wanda zaki mallake oga tsaf tsananin dadinki da niimarki, kayanmu aiki suke kamar yankan wu’ka kuma babu boka ba Malam, tsananin sanin makamar aiki ne kawai. Kayanmu na saka oga kyautar dole, muna soyayya da kulawar dole, suna birkita lissafin kishiya don dole ta ha’kura ta zama borar coz yan ajin HONEYDROPS a kullum sune Mowa, Muna…Muna… Muna…Muna fitattun kayan da ba su da na biyu kamar su

Infection flusher big 5k, small 3k
Breast firming sabaya 4k
Breast enlargement and hips sabaya 4k
Echoes of forever 3k
Her royal highness 2500
Milky vjay cake 3500
Ever bond 3k
Eternal flame 2k
Love nectar 2k
Cleanser pro 2500
Endless seduction 1500
Intensive love 1500
Swan 3k
Mowa’s secret 4k
Sugar queen 7k
Cloud9 4k
Sweet16 tightening gel 4k da sauransu. Muna da gumba kala-kala, tsumi kala-kala, muna dahuwar kaza, nama, tantabara, Ciccibi da sauransu. Muna da branches a garin Sokoto da Kano, sannan muna aike ko wani gari kowacce ‘kasa cikin amincin Allah, muna maraba da masu siyan daidai ko sari.
Za a iya tuntubarmu ta lambobi kamar haka
08167888934 ko
07026039714.
Ki yi ‘ko’karin ki tuntubemu don tabbas kukan damuwarki ta qare. Zaki iya tuntubarmu ta Instagram link dinmu kamar haka
https://www.instagram.com/honeydrops013?igsh=MW5saThrY3N0Z2Zjag%3D%3D&utm_source=qr


***********
A jdens mansion ma kusan kowa Yana Cikin sanyin jiki sbd ciwon ARFAT dana Dad da Shima kwatsam sukaji jikinsa ya tashi batareda sanin dalili ba Dan haka hankalin Ameeenatou ya sake rabuwa biyu ta rasa abin Yi sai hawaye kawai takeji jikin dadah daqyar ta rarrasheta taje ta zauna gurin Dad dinta da duk ya kalleta Shima saiyaji jikinsa yayi sanyi Amma Kuma bayajin zai taba barin cuta zuwa gareta itada danta Koda kuwa Shima halinsu Mam din zai Ara suyi daidai.

Babbah na Jin jikin Omar ya tashi yasan wata masifar ce ta bullo daga jinin Mam Dan haka zuciyarsa ta qara shiga zafi.
Amma dai ya barta akan koma menene Yana Nan Shima akan bakarsa babu maganar auren idan ma Omar ya sauko ya karbi auren shi kuwa a Lokacin ne zasu nemesu su rasa ya qara gaba da 'yarsa.

Uncle Ahmed a Cikin tsakar daren Bai rintsa ko kadan ba gurin wayoyi da Wani irin mugun tsananin binciken da ba Ashely yake Nema ba dangin mijinta wanda a tsakar dare Bai kwana ba Saida ya samu information na wanda ya San mutum daya daya San Wani daga Cikin dangin mijinta sbd shi da information din mijin da labarin mutuwarsa yayi amfani ya samu Wanda ya San danginsa.

Ana asuba daga masallaci Kai tsaye address din da aka basa ya nufa.

Koda ya isa anguwar gari ya fara haske Kuma Cikin Saarsu datafi ta kowa ya samu Damar ganin mutumin wanda zai koma gida daga masallacin.

Parking yayi ya fito sanyeda da sweetset masu kauri Ash suka gaisa Cikin mutuntawa ya sanar masa sunansa da bayanin dangin Abdulra'uf suke Nema sbd akwai business a tsakaninsu Suna son ganinsu.

Jin hakan ba damuwar komai yayi masa bayanin komai tareda address din qanwar Abdulra'uf din datake aure a Nan Lagos kusa ma da anguwar tasu.

Godia sosai Ahmed yayi tareda masa alherin 50k ya wuce.

Da farko Bai gane ba Dan haka ya sake dawowa ya dauki mutumin suka isa har gidan maman Murshidat din kanwar Abdulra'uf uwa daya uba daya.

Basu tarar da ita ba maigidanta kadai suka tarar ita tayi tafiya ganin gida.

Kallansa Uncle Ahmed yayi ya masa Wani bayanin daban tareda buqatan son sanin matar Abdulra'uf din Nurse Ashley yakeson sanin asalin yar Ina ce Kuma a wane gari da sunan familynta ma idan akwai kokuma contact na Wani daga familyn nata.

"Babu contact na familynta sbd Babu shiri tsakaninta da familyn nata da dangin Abdulra'uf Amma dai yar asalin ABEOKUTA OGUN STATE ce mahaifinta tsohon maaikacin Kuti heritage museum ne a Cikin Abeokuta sunansa Adrian..."

Mijin maman Murshidat Yana Kai karshen maganarsa uncle Ahmed ya sauke Wani numfashi me sanyi Yana dago Idanuwansa yayi masa kyakkyawar godia tareda ajiye masa rafar 100k Shima ya fito.

Yana shiga mota wayarsa ya fara fitarwa kai tsaye ya kira wanda zai kira ana daga wayar ko gaisawa basuyiba yace

"Ka Shirya yanzun Nan zaka tafi Abeokuta ka dubo min address Wani zan turo ma sunayen da komai da inda Zaka ka samu address din,
Kana samun komai ka kirani ayau zan taho tareda JDEN da kansa,
Ka Kula, Serious issues ne ba buqatan motsi ko sanin kowa acikinsa."

"Angama ranka ya Dade"

Kashe wayar yayi tareda buga motarsa yabar gurin Yana ayau yakeson idan ansamu su rufe shafin zancen Ashely kwata kwata a duka zancen.

Yana isa gida Bai cewa Omar komaiba sbd Shima Omar din ya San sai ankai karshe Ahmed din zai sanar dashi komai.

JAMAAL kuwa gari na waye fes ya tashi ransa ba damuwan komai saima lafiyar zuciya da nutsuwa dayake Jin ya samu Dan kuwa yanzu ne ma yakejin asalin nutsuwan Bai hango igiyoyin aurensa na rawa ba Dan haka zai zubawa kowa Ido yayi tashin hankalinsa ya game daga karshe dai matarsa daukanta zaiyi tareda 'dansa,

Dad Omar yanada Wani matsayi da girma a zuciyarsa da rayuwarsa da bazai iya basa zafin kansa ba shiyasa ya tsaya akan lokacin daya dibar masa din ya sauko akan maganar auren Amma badan shi din bane ko waye da ayau zai fasa masa asalin zafin Kai da tsayuwarsa akan magana daya Dan kuwa ko zabi bazai bayarba akan auren Ameeenatou ko ya karbe dansa,
Su duka biyun yakeso Kuma su biyun zai dauka idan suka Bata masa lokaci Kuma sai sun zama su uku a jdens mansion din zai daukesu a gaban kowa ya tafiyarsa.

Ganin yanayinsa hankali kwance Cikin nutsuwa da aji ya Saka Mum dinsa shigewa jikinsa ta rumgumesa tareda sauke ajiyan zuciya tana cewa

"You scared us Honey"

Kissing tsakiyar kanta yayi Yana zagayeta da hannuwansa ya rungumeta Yana sauke ajiyan zuciyan tsananin sonta dayakejin kaman zai fasa kirjinsa,
Wani irin so yake musu biyu itada AM kaman zuciyarsa zata fashe da sonsa sai Kuma a jiyan da aka samu qarin na ukunsu wanda yakejin kaman zuciyarsa ma bazata dauki girman sonsu ba.

Sakinta yayi ahankali tareda dago fuskarta ya sakar mata Wani kyakkyawar murmushinsa zuciyarsa fes ba damuwan komai yace

"Mum kin gansa?

Farin Cikinta ne itama ya bayyana a kan fuskanta ta sake murmushi tana Dora hannuwanta akan hannuwansa Dake tallafe da fuskanta tace

"Yes Son, he's cute and adorable"

Qasa tayi da muryanta tana cewa "I love him Son"

Murmushi yayi me kyau da tsari Yana cewa

"I know Mum"

Hannunta yayi kissing tareda kama hannunta suka nufi gurin cin abincin.

Siddeeq Dake zaune Shima Yana waya da jiran saukowansa Yana ganinsa miqewa yayi Shima farin Cikinsa a bayyane kaman yanda Jamaal din ke kallansa shima Cikin farin Cikin.

Tasowa yayi suka rungume juna Cikin burgewa da wayewa yace

"Congratulations to us All"

"Thank you Dr na biyu"

Dariya siddeeq yai Yana Taya Mum Dake Cikin farin Ciki itama murna kafin suka dunguma dining daidai lokacin maman fadeela ta shigo palon itama fuskanta a sake sbd duk abinda akeyi Basu bari ko ita datake gidan ta sani ba.

Zaunawa sukai cin abincin dayake tsare a table duka cimar kusan ta turawa ce sbd Mum da Jamaal din sai Kuma na gargajiya na maman fadeela da Siddeeq duk da shi kowannen Yana ci.

Suna gamawa da kansa yaja mota suka nufi jdens shida Mum dinsa da niyar ta sake duba Arfat tinda itace liktar data dubasa.

Ameeenatou na gida Bata fita office ba sbd jikin Arfat din duk da yaji sauke ya warwarewansa.

Dayake Babu wanda yasan me ake Ciki Babu wanda ya damu da zuwan Dr Aleena sake duba Arfat din sai Dad Omar daya kasa barin ta duba Arfat din suka bige da fira a palonsa Cikin wayewa da firar nutsuwa irinta wainda Hutu ya Dade da zama jikinsu.

Shima Jamaal baiji komaiba sbd ya San duk Nisan jifa qasa zai fado Dan hai ya sake suka ci gaba da tattaunawan har daga qarshe ya fito Kai tsaye ya sanarwa Dad din Mum zata sake duba Arfat ne akan yanayin jikin nasa.

A sake ba komai Dad din yace ba damuwa.

Palonsa ya Saka aka kawo Arfat din Yana shigowa palon da gudu gurin Dad Omar din ya nufa ya haye jikinsa Yana cewa

"Grandpa kace zaka fita Dani idan ban sake Shan mangoes ba ko??

Gyada masa Kai yayi Yana Dan fuskewa da sunan da Arfat din ya kirasa Yana dagowa ya Kalli su Jamaal din Yana cewa

"He's like a grandson to me shiyasa ya kirani hakan"

Wani malalacin murmushi Jamaal ya sake Yana kallan yaron yace

"ARFAT wats your real name??

Dad katse maganar yayi da cewa

"Dr Aleena kingani ya warware daman he's allergic to mangoes ne that's all."

Uncle Ahmed dayake shigowa a Lokacin Kiran Arfat din yayi Cikin sakewa Yana cewa

"Time for medicine Sarrah na jiranka"

Da sauri ya sauka jikin Dad Omar Yana cewa

"Bye handsome"

Dr Aleena ma ya kalla ya rasa sunan da zai kirata da shi Dad Omar ya katse tinaninsa da cewa

"Dr"

"Ok bye Dr"

Hannunsa ta kama zuciyarta na narkewa ta janyosa jikinta tayi kissing goshinsa tace

"Bye Arfat"

Wucewa yayi ya nufi Kofa ya fice Jamaal Idanuwansa na kansa harya fice.

Numfashi ya sauke a boye mara sauti Yana sake hadiye abinda yake ji sbd badan Shima bayason Dad dinsa a yanzu yasan da Arfat din ba da Wani zancen ake ba wannan ba Amma yanzu Yana rigima Dad dinsa zai sani Yana sani zai Bata masa komai da rashin hakurinsa wanda Shikuma bayason abinda zaayi a daga hankalin Mum dinsa da Ameeenatou su kadai ne damuwansa dinsa.


Karfe uku daidai Siddeeq ya kirasa a waya Yana daukan wayar ya Dora a kunnensa abinda ya fada masa ne ya sakasa dakatawa cak tareda miqewa ya fice daga palon zuwa harabar gidan gabaki daya yace

"ABEOKUTA??
Ka tabbatarda informations dinsu daidaine?
Kuma shi ita sistern Abdulra'uf dinne ta baka har address din??

"Yes Dr,komai daga bakinta najisa sbd na jima inda Neman dangin Abdulra'uf din sunqi bamu kowanne information mun kasa samun komai daga garesu Amma ayau din sai gashi kudin ya Saka sister dinsa magana kaman yanda agent dinmu ya fada."

Numfashi me zafi Jamaal ya sauke kafin Kai tsaye yace

"Ka shirya komai a yau zamu wuce ABEOKUTA"

"Already nafara hada komai na tafiyan"

Acan Cikin gidan kuwa bayan fitar Jamaal daga palon Ameeenatou ta Sako Kai daidai Kuma lokacin uncle Ahmed ya Kalli Dad Omar sbd Dr Aleena tana can tareda Mum Nur a palonta Suna firarsu yace

"4 zamu wuce ABEOKUTA sbd James ya tabbatarda address din Ashley Adrian Dake bayan Kuti heritage museum a shine asalin gidan mahaifinta Kuma tana gidan sbd iyayenta duka sun rasu."

Numfashin Ameeenatou ne ya kusa daukewa da Jin abinda uncle Ahmed din ya fada,

Sister Ashley angano inda take??
Me su Dad zasu Yi gurinta?
Uban Arfat Suma suke son ji daga bakinta??
Wani mummunan zufa ne da faduwan gaba ta shiga??
Sister Ashley din datake Nema Ido rufe??

Juyawa tayi tana daga wayarta Dan Kiran Hafiz sbd koma menene itama ayau takeson su isa ABEOKUTA sbd Dad dinta idan ya rigasu Jin waye ubansa zai iya boye mata sbd bayason ana sake tada zancen har Abada Dan haka kafin ya rigasu ya Hana Ashley fada ko batar da ita tana buqatan isa gareta.

Hafiz na Jin abinda ta fada Yana office tattarowa yayi ya dawo gidan
Koda ya iso su Dad sun wuce Dan haka Shima shiryawa yayi sukace aikine ya taso yanzu yanzu abuje zasu bi jirgi su wuce.

Shima Jamaal Yana shigowa daukan Mum dinsa yayi suka tafi gida kawai sbd tafiyan da zasuyi Dan haka Koda Hafiz ya iso suka wuce tareda Ameeenatou su Jamaal sun rigasu kama hanyar ABEOKUTA din.

Dukkaninsu dasuke hanyar zuwa ABEOKUTA din Babu wanda zuciyarsa ba bugawa takeyi ba musamman Ameeenatou da zata ga sister Ashley dinta yau.

Dad Omar Babu abinda yake so a yanzu yanzun bayan isarsa ya dauke Ashley kwata kwata daga qasar ma kafin Wani yasan inda take sbd yanda suka San inda take haka Wani zai iya sanin inda take.

Jamaal tsayawa komai nasa yayi hatta tinaninsa Ashley din kadai yake buqatan Gani a gabansa ta bayyana masa komai gameda Cikin da Ameeenatou ta samu idan ta San dashi.
#MAMUH


**********
ASHNA BEAUTY SKINCARE

Hajiyata Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum kina son kisan wace sanaa ce wanna?
kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.

***********
_ZAFAFA BIYAR_*

1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_

2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_

3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_

4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_

Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200

*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*

*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*

*_MTN/VTU 09134848107_*

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_**_Arewabooks@Mamuhgee_*
117

*_HONEY DROPS_*
Albishir! Albishir! Albishirrrr!!!

Kin gaji da wula’kancin miji, ke ke nan kullum hantara da kyara , an hana miki rawar gaban hantsi a gidan aurenki, shin ko baki San gabad’aya dadin aure ba?. Hajiyata idan kina da kyau ki ‘kara da wanka, ke ke nan kullum babu wani sauyin dandano kullum zuwa kike wajen oga yadda kike, haba mana ba darajarki ba ne, mace ai ‘yar gyara ce, a d’in ga yi ana cleansing ana kuma spicing other room affairs. Sannan a gyara boobs d’in nan su cika su yi ma sha Allah a bar barinsu kamar guga, yanzu mace figure 8 bata burgeki ki ga ko ina ma sha Allah ga na Oyoyoo ga na bye bye, kina da HONEYDROPS me ya kai ki shaawar wata bayan kema tsaf zaki koma haka. To gyara ki ji ni da kyau HONEYDROPS wannan shahararren kamfanin na Aphrodisiac ma’ana kayan mata sun shirya tsaf don kawo muku zafafan kayan gyara wanda zaki mallake oga tsaf tsananin dadinki da niimarki, kayanmu aiki suke kamar yankan wu’ka kuma babu boka ba Malam, tsananin sanin makamar aiki ne kawai. Kayanmu na saka oga kyautar dole, muna soyayya da kulawar dole, suna birkita lissafin kishiya don dole ta ha’kura ta zama borar coz yan ajin HONEYDROPS a kullum sune Mowa, Muna…Muna… Muna…Muna fitattun kayan da ba su da na biyu kamar su

Infection flusher big 5k, small 3k
Breast firming sabaya 4k
Breast enlargement and hips sabaya 4k
Echoes of forever 3k
Her royal highness 2500
Milky vjay cake 3500
Ever bond 3k
Eternal flame 2k
Love nectar 2k
Cleanser pro 2500
Endless seduction 1500
Intensive love 1500
Swan 3k
Mowa’s secret 4k
Sugar queen 7k
Cloud9 4k
Sweet16 tightening gel 4k da sauransu. Muna da gumba kala-kala, tsumi kala-kala, muna dahuwar kaza, nama, tantabara, Ciccibi da sauransu. Muna da branches a garin Sokoto da Kano, sannan muna aike ko wani gari kowacce ‘kasa cikin amincin Allah, muna maraba da masu siyan daidai ko sari.
Za a iya tuntubarmu ta lambobi kamar haka
08167888934 ko
07026039714.
Ki yi ‘ko’karin ki tuntubemu don tabbas kukan damuwarki ta qare. Zaki iya tuntubarmu ta Instagram link dinmu kamar haka
https://www.instagram.com/honeydrops013?igsh=MW5saThrY3N0Z2Zjag%3D%3D&utm_source=qr

***********
Tsakanin Lagos to abeokuta ba Wani Nisa me 100+kilometers ne gashi lafiyayyun motace ne suke bugu masu engines din kudi Dan haka tafiyar kaman a Cikin Lagos sukejinta Babu Bata time Dad Omar suka isa Lagos,

Uncle Ahmed ne yayo driving da kansa daga Lagos zuwa abeokuta din sbd ko driver Basu yadda dashi ba duk da sunada tabbacin amanar drivers dinsu harma da maaikatansu duka Amma Kuma sannan lamarin ko familynsu Basu yadda su saniba bare driver.

James na farkon shigowa abeokuta Yana jiran isowarsu sbd shine zai isar dasu gidan wanda Saida ya isa ya tabbtarda wadda ake Neman ta hanyar gaisawa da ita ya tambayeta sunanta ya tabbatarda itace Ashley Adrian Abdulra'uf.

Dad Omar kwata kwata baya Cikin walwala ko farin Cikin abinda zaiyi sbd duk wanda zai fada radadin rabuwa da 'danka jininka to a bayansa yake sbd a Cikin wannan radadin da ciwon ya rayu shi daya rabu da 'yarsa a ranar data diro duniya batareda ko kamanninta ya tsaya ya tantance ba,
Bai taba sake ganinta ba Sai bayan shekaru ashirin wanda Bai mata Gani uku ba ya sake rabuwa da ita sai bayan wasu shekarun Kuma a mummunan hali harma da babyn da baisan ya Akai ta samesa,

Haryanzu datake tareda shi idan ya Tina lokutan daya debo batareda ita ba zuciyarsa nitsawa takeyi Cikin tsananin radadi da qunci sbd ya rasa kuruciyan yarsa da tarbiyantar da ita,

A nasa bangaren ya sadaukar da farin cikinsa ne na rabuwa da yarsa Dan bata kariyar data sakata kawowa yanzu,

A yanzu ma a wannan Gabar ne kaddara ta sake dawowa dashi,
Zai Raba 'da da uba sbd bawa 'dan kariya dukda yasan Jamaal idan yasan jininsa ne Arfat zai basa kariya da tsaron da ko uban nasa daya haifesa bai isa ya tabasa ba Amma Kuma hadari ne Mai girma bada Arfat din ko bayyana musu gaskia a yanzu batareda karshen Mam yazo ba sbd a yanda suka taso kaunarsu a Cikin jininsa take ratse tana yawo tamkar uwa daya uba daya suke jinsu Dan zasu iya bada rayuwarsu ga Yan uwansu Amma dukiya ta Saka suka kashe junansu da hannuwansu hakama suke Neman karshen junansu ayanzun to tabbas dukiyar zata iya sakawa Mam ya iya yiwa jininsa Wani abin kokuma amfani da Ameeenatou da Arfat din ya cisa da yaqi sbd shi akansu zai iya zubar da dukkanin makaman yaqinsa Dan haka ya zabi Basu tsaro batareda sanin kowa ba...

Har Cikin ransa da zuciyarsa Yana Jin radadin hakan Amma Kuma bayajin zai fasa niyarsa Dan itace final solution dinsa sbd akan hakan bazasu sake kwasa Subar qasar ba.

Uncle Ahmed daya lura da dacin dayake zuciyar Omar a bayyane yake ajiyan zuciya ya sauke lokacinda sukai parking a kofar Wani qaramin tsohon gida ginin shekaru.

Juyawa yayi ya Kalli JDEN din dayake zaune Yace

"Mun iso."

Sake sauke numfashi Dad Omar yayi tareda dago kansa ya zubawa gidan Idanuwansa Yana kalla.

A yanda Ashley ta Kula da Ameeenatou ba Dan sirrin dayakeson biyowa ba da zai inganta rayuwarta ne ya Saka a Cikin ahalinsa sbd itama ta zama tasa sbd son datake wa yarsa Babu cuta ba cutarwa.

Numfashi ya sauke tareda gyara zaman farin glass din dayake fuskarsa ya Kalli uncle Ahmed alaman ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login