Showing 42001 words to 45000 words out of 58156 words
duniya duk ya isheta, dan taso ace uncle G! ya hau kan sopy da masifa, taja kwafa tana fad'in aii idan kunsan wata bakusan wataba, ta mik'e tanufi d'aki.
Sai dare uncle G! yadawo, sopy taje ta taroshi kamar yanda tasaba, suka shigo falon suna dariya, fareeda dake zaune a falon tana kallo tad'anja k'aramin tsaki, amma basujiba, tayima uncle G! sannu da zuwa, ya amsa tareda tambayarta ya gida, ta ce, "lfy lao.
Sopy taja hannunsa suka nufi d'akinsa, tadawo ta d'aukar masa ruwa mai sanyi takai masa, ya karb'a yasha yana fad'in sannu 'yar albarka.
Ta karb'i kofin ta ajiye tana murmushi, ta ce, "sai wanka ko?, ya ce, "e, amma fara bani ledar can dana zo da'ita.
Ta d'akko masa, ya ce, "bud'e ki gani mana.
Ta bud'e tana dubawa, manyan hijjabai ne guda goma, sai nik'af guda uku, ta kalleshi tana fad'in uncle wannan fa??.
Ya ce, "nakine, dan gobe zaki koma makaranta, kuma bana buk'ata kowane wawa ya kalle mini matata, dan tawace ni kad'ai.
Sopy tayi dariya, hubbina kishinka yayi yawa wlhy.
Yay murmushi, oho, kodai mizakice kice, nidai bana son arink'a kallon min matata.
Ta ce, "to ngd sosai mijina, abin k'aunata.
Yay dariya to saka nagani!!.
Ta saka, har k'asa yakai mata, dan wasuma suna d'an jan k'asa, tasaka nik'af d'in shima, ya kalleta ya tuntsure da dariya, wai kamar ojuju.๐ฝ
Itama dariyar tayi ta ce, "aii kaine dai ka maidani inma ojujunne.
Ya shige bayi yana fad'in gara dai haka aii.
Saida yay wanka ya shirya sannan sukaje falo, sukaci abinci, yau basuyi wata hira mai tsawoba suka tashi, dan sopy tana d'okin komawa makaranta gobe.
Koda sukaje d'akinma ba barcin sukayiba, saida suka kashe juna da soyayya mai tarin lada๐๐๐ป.
Fareeda kam ana gado anata juye juye dan babu mahad'i๐๐.................โ๐ป
๐Bily๐
๐๐Mrs Abdus'salam๐๐๐
๐I LOVE YOU MY FAN's๐๐
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 18~November~2016
๐ท๐นNI DA AMINIYATA!!!๐น๐ท
NA BILKISA IBRAHIM๐
๐ถ๐ธ4โฃ7โฃ๐ธ๐ถ
..........wannan ranar tazoma Sopy cikin farin ciki, domin kallo d'aya zaka mata kagane tsantsar farin cikinta, har a dani (dinning) takasa b'oye farin cikinta.
Uncle G! Yabita da kallo, cikin muryarsa mai taushi da amo ya ce, "Sopyna wai yau miya sakaki cikin farin ciki ne??
Sopy tayi wani murmushi wanda yasa kuma tunta lotsawa ta ce, "hubbina ina farin ciki yau zan koma makaranta, ALLAH bazan iya misalta maka yanda nakeson karatuba.
Ya murmusa, yana kallonta, sai kuma yad'an had'e rai, cikin tsoro sopy ta ce, "uncle yaya dai, saida ya kurb'i tee sannan ya ce, "aii inaga sai sati nasama zaki koma, dan yau inada wani uzuri bazan shiga makaranta da wuriba.
aii mutuniyar taku saita fashe da kuka kawai, uncle G! baisan sanda dariya ta kufce masaba, ganin haka sai sopy ta k'ara k'arfin kukanta.
Uncle G! yataso yakama hannunta yana dariya, yad'an tsagaita da dariyar ya ce, "kinga nifa wasa nake miki sarkin shagwab'a, tashi mutafi danni na k'oshi ma, ya mik'ar da'ita yana fad'in tashi autar inna tashi karmu makara.
Duk abunnan dasukeyi fareeda tana wajen, amma tayi kicin2 da rai๐ , dan ita lamarin bai birgetaba.
Sukace mata sai sun dawo, batareda sun jira amsartaba suka fice.
Amota uncle G! ya ce, "Sopy!!.
Ta ce, "na'am.
Ya ce, "inagafa yakamata mu maida fareeda gida dan su baba su san aurenta ya mutu, bai kamata mubarta annan ba batareda kowa ya saniba, kuma sainaga kwana biyunnan kamar bata cikin walwalarta.
Sopy tad'an gyara zamanta, sannan tajuyo tana kallon uncle G! da idanunsa ke kan titi ta ce, "gsky kafad'a uncle, saidai wlhy ina fargabar zuwa gida nace fareeda tana wajenmu, dan bammanta yanada suka rabuda iyayentaba da 'yan uwanta.
Ya d'an juyo ya kalleta tareda k'ara dafe sitiyari, ya maida kallonsa ga titi yana d'an murmushi, ya ce, " karki damu, insha ALLAHU babu abinda zai faru, kuma nasan zasuyi miki k'yak'yk'yawar fahimta.
Sopy ta ce, "to ALLAH yasa.
Ya danna kan motarsa cikin marantar yana fad'in amin.
Tunda motar tashigo su Nadiya suka nufota, dan sun san harda sopy.
Uncle G! ya juyo yana kallon sopy ya ce, "banda yawo, banda magana da maza inhar bata kama doleba.
Sopy tayi murmushi tareda fad'in ALLAH ngd maka daka azurtani da samun miji mai tsananin kishina.
Yay 'yar dariya shima ya ce, "ALLAH ngd maka daka bani mata mai jin maganata, suka tuntsure da dariya, a dai dai wannan lokacin ne kuma su Nadiya suka k'araso.
Su Nadiya suka gaida uncle G! Ya amsa yana tambarsu ya gajiyar ranar, sukace aii babu wata gajiya.
Ya ce, "to masha ALLAH, ya nuna musu sopy yana fad'in ga amanata nan nabaku, karku yarda wani abu ya tab'ata.
Sukace to mun karb'a.
Yay nufi office yana fad'in saikin jini.
Suma aji suka nufa, dayake sopy tasaka nik'af babu wanda yaganeta, sai wasu tsurari dasukaga sanda uncle G! ya ajiyeta amota.
Ahaka wani malami ya shigo yay musu lecture, bayan fitarsa babu dad'ewa uncle G! yashigo, tunda yashigo idanunsa akan Sopy, wannan yasa wasu d'aliban suka zargi wani abu.
Sopy kama duk kunya tarufeta yanda taga yawancin d'aliban sun zura mata idanu suna son su san wacece??, dahaka yagama ya fice.
Wad'anda suka kasa jurewa saida suka tambayi zaliha wacece? Itako ta ce, "musu matarsace safiyya.
Bayan fitarsa yanufi office, wasu 'yammata uku dake zaune jikin wata bishiyya suka bishi da kallo, d'aya ta ce, "wai dan ALLAH khadija shi wannan malamin waye?, nakula yacika jin kansa dayawa.
Wadda aka kira khadija ta ce, "sunansa malam youseef hussain Ahmad, amma ana kiransa uncle G!, wannan dakikeji dagani a kwai ilimi, sai girman kai, shiyyasa 'yammatan makarantar nan suka mutu akansa, shikuma yana wulak'antasu, akwai wata kairat 'yar mai kud'ice ina gaya miki, ga k'yau, ta mutu a sonsa, amma mutuminnan yayta wulak'antata, daga k'arshe ma babanta sai America ya maida ita take karatu.
Wadda tayi tambayar ta tab'e baki, ince hala shima d'an masu kud'inne??.
Khadija ta ce, "wlhy talakane tib'is, shegen girman kaine kawai yake d'awai niya dashi.
D'ayar datak'i saka musu baki tun d'azu ta ce, "nikam wlhy ina son mutum mai ra"ayin kansa, dan irin wannan auren na kwad'ayi bashida wata riba, saima raini daga dangin matar, yanzu bagashi yayi aurensaba.
Zainab tai saurin cewa "o, dama yanada mata??.
Khadija ta tab'e baki, yayi aure wata d'aya daya wuce, karkiga matar batada wani k'yau sosai, kullum cikin hijjabi kamar d'iyar limamai.
Zuh'rah tayi dariya aii haka shine dai dai, dankuwa shine mutuncin d'iya mace, su wad'ancan masu ikirarin suna son nasa, dasun suturce jikinsu daya sosu, kuma aii ba k'yau bane abinda yakamata mace tayi alfahari dashi, k'yawun hali da tarbiya sune babban jigon rayuwa.
Khadija da taji haushin maganar zuh'rah ta ce, "zainab tashi mutafi, dan nakula itama sonsa takeyi.
Zuh'rah tayi dariya, aii uncle G! abin sone ga kowace 'ya mace, domin yahad'a dukkan abinda mace take buk'ata, kema kanki kinsha aika masa da wasik'ar soyayya, rashin amsa tayinkine yasa kikejin haushinsa, dan nasan har hotonki wlhy kin tab'a aika masa, kuma itama zainab d'in ta k'yasane shiyyasa ta tanbayi koshi waye??.
Cikin jin haushi khadija ta ce, "banza kawai saiki saka lasifika ki fad'a, taja hannun zainab suka bar gurin.
Zuh'rah ta tuntsure da dariya tana fad'in 'yan rainin wayo, ku k'yawunne daku?, kowacce fuska kamar d'uwawu๐.
Sopy suna zaune da Nadiya tanad'an nuna mata ayyukan da akayi bata nan, saitaji wayarta tana wringing, ta ciro a jaka ta duba, saitaga uncle G! ne, ta d'aga tana d'an murmushi.
Ya ce, "ki sameni a office yanzu, kafin ta ce, "wani abu ya kashe.
Nadiya ta ce, "yaya dai??.
Sopy tad'an ya tsine fuska ta ce, "wai uncle G! ne yake kirana.
Nadiya tayi dariya, aii sai atashi a amsa kiran mai gida.
Sopy ta harareta Nadiya kema sokike ki koma teema ko??.
Nadiya ta girgiza kai tana dariya.
Sopy ta mik'e domin amsa kiran hubbin ta.
Deexerh ta ce, "aunty bily! Badai soyayya zasu yimana a makarantaba.
Naja hannununta ina fad'in taho mu bita dan kar abarmu abaya, sanda muka iso har sopy ta kwan kwasa k'ofar yabata izinin shiga, mukayi wuf muka shige muma.
Uncle G! dake zaune yana rubuce2 ya d'ago yana kallon sopy, fuskarsa d'auke da murmushi, ya ce, "sama k'ofar key, muka kalli juna nida deexerh mukace asama k'ofa key kuma???.
Sopy ta kulle k'ofar sannan ta nufeshi, deexerh ta ce, "aunty sopyn nanmafa 'yar duniyace, na d'an murmusa dan jin furucin deexerh.
Har zata zauna a kujerar dake kallonsa ya ce, "zonan, ba musu ta je wajensa, saman cinyarsa ya jawota, yasa hannu ya d'aga nik'af d'in, ya ce, "nima da nik'af d'in za'azo wajena??.
Sopy tayi farrr da idanu ta ce, "ba kaine kasaka dokarba, ya sumbaci lab'anta yana murmushi, to aii banda ni acikin dokar ko???.
Sopy takai hannu ta shafa fuskarsa tana wani d'an murmushi ta ce, "to, ayi hak'uri.
Yanda take masa maganar dakuma shafa fuskarsa saiyasa jikinsa yay sanyi, batareda yashirya ba ya had'e bakinsa da nata, yaukam ba'a bar sopy abayaba, dan itama maida murtani takeyi, wannan yasa suka d'au dogon lokaci suna kissing d'in juna, sopy ce tafara janye bakinta, suka kalli juna itadashi, idanunsa sun d'anyi jaa, tayi murmushi tareda sinne kanta a k'irjinsa.
Ya kuma run gumeta yana murmushi, ya ce, "saida kika gama tsotseni sannan zakiji kunya?.
Ta ce, "kai uncle kana bani kunya.
Yayi dariya to nadaina baki kunya, dan kar gobe akasa sumbatata, ji sukayi ana kwankwasa k'ofa...
Sopy ta tashi da sauri ta maida nik'af d'inta sannan taje ta bud'e, malam faruk ne, ta gaidashi sannan ta fice.
Malam faruk yak'araso yana fad'in kaida waye haka??.
Uncle G! ya kwantar da bayansa jikin kujera yana fad'in kai atunaninka nida wa zaka gani a office a rufe??.
Malam faruk ya zauna yana dariya, ya ce, "ito, sai dai kaida safiyya amarya.
Uncle G! ya ce, "to itace.
Malam faruk ya tuntsure da dariya, amma mutumina ALLAH ya shiryaka, soyayya har a makaranta, to mima kukeyi a office.
Uncle G! ya ce, "duk abinda zuciyarka tabaka, to shi mukeyi d'an sa ido.
Malam faruk yay dariya ya ce, "ALLAH dai ya shiryaka youseef amma aii kayi hak'uri dai ku koma gida.
Uncle G! ya ce, "kai d'an iska idan babu abinda yakawoka tashi kakama gabanka, dama kazo ka katse mini jin dad'i.
"O, wai da gsk ne??, malam faruk yafad'a.
Suka tun tsure da dariya suduka, uncle G ya ce, "faruk kananan baka canjaba wlhy ka iya gulma kamar mace................. ........โ๐ป
๐Bily๐
๐๐Mrs Abdus'salam๐๐๐
๐I LOVE YOU MY FAN's๐๐
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 19~November~2016
๐ท๐นNI DA AMINIYATA!!!๐น๐ท
NA BILKISA IBRAHIM๐
๐ถ๐ธ4โฃ8โฃ๐ธ๐ถ
...........Akwana atashi babu wuya gurin ALLAH, yau satin Sopy d'aya da komawa makaranata, kullum takan tashi kamar yanda ta saba ta had'a musu break, idan tana da lectures d'in safe sai su tafi tareda uncle, idan kuma batada shi sai yatafi, daga baya ta bishi.
A b'angaren fareeda kuwa tana nan tana shirya abubuwa masu yawa akan uncle G! Dan kullum tana yaudarar zuciyarta akana wataran zata iya mallakarsa amatsayin miji, na ce, "lallai kina da aiki 'yammata.
Yauma sopy ita kad'ai ta girka abincin rana, dan fareeda ta tsiri barcin rana, Sopy bata damu da hakanba, dan dama bataso fareeda tana tayata akan aikin gidanta, tagama tsaf tagyara gidan, yau kam a d'akin uncle G! tayi wanka, tadawo d'akinta ta shirya.
Babu dad'ewa uncle G! yadawo, dan yad'an fita, ta taroshi kamar yanda tasaba, takawo masa ruwa yasha sannan tarakashi bayi yay wanka.
Falo suka fito domin cin abincin rana, ya ce, "wai ina fareeda ne?.
Sopy ta ce, "tana d'aki tana barci.
Ya jin jina kai, badai tun barcin dana fita nabarta tanayiba?.
Sopy ta ce, "wlhy tunshine.
Baice komaiba yaja kujera ya zauna, sopy tafara zuba masa abinci, fareeda ta fito kamar an jehota, tana wani murza idanu wai ita ta tashi daga barci.
Uncle G! ya ce, "lallai yau kinsha barci, ALLAH yasa dai lafiya??.
Fareeda tayi wani walay da idanu sannan ta ce, lafiya lau yaa youseef.
Yanda tayi maganar sai ya k'ona ma sopy rai, wani abu yazo ya tokare mak'oshinta, da sauri ta d'auki ruwa tasha, uncle G! ya bita da kallon mamaki ya ce, "sopy yadai??.
Ta girgiza kai alamar bakomai, ta tura masa filet d'in abinci gabansa.
Fareeda tayi wani d'an murmushin samun nasa, taja kula tana zuba abincin.
Laumar farko uncle G! ya had'e rai, yad'auki ruwa da sauri ya kora, ita dai sopy kallonsa kawai takeyi, ya ajiye cokalin ya dafe kai.
sopy ta daure ta ce, "uncle lafiya??, yad'ago idanu cikin matuk'ar b'acin rai, ya ce, "kici abincin kiji mana.
Jiki asanyaye sopy takai lomar abinci bakinta, wani irin aza babben yaji taji na fitar hankali, ko yarabawa dasuke shan yaji bazasu iya cin abincinba.
Sopy ta dafe kai danjin ya sara mata, cikin masifa uncle G! ya ce, "to yau kuma miye sanadi?, ranar mun d'auka a matsayin kus kure, yau kuma amatsayin mi kikeso mu d'auka, duk maitarmu bazamu iya cin wannan yajin ba, wannan wace irin rayuwace, aii da ba haka kike girkinba ko.
Sopy ta d'ago fuska shab'e2 da hawaye ta ce, "kayi hak'uri uncle G!, nidai nasan lafiya lau nayi girkina, wlhy bansan yanda akayi yajinnan yay yawa hakaba.
Uncle G! yaja tsaki, ya ce, "to mikike nufi?, ko kina nufin wanine yazuba miki yajin?, naga dai gidannan mu ukune kawai, a cikinmu waye zai zuba miki yaji a abinci? .
Gaban fareeda ya fad'i rass.
Sopy ta share hawaye, ta ce, "inma wani yake zubamin dan yahad'ani dakai tofa na barshi da ALLAH, tana kaiwa nan tatashi ta shige d'aki.
Suduka binta sukai da kallo, shima saiya tashi ya shige d'akinsa cikin b'acin rai.
Fareeda tayi 'yar dariya, tana fad'in 'yan rainin hankali kwadaiji dashi, tashi tayi tanufi d'akin sopy itama.
Sopy tana kwance kan gado tanata rusar kuka, fareeda tashigo ta zauna gefenta, cikin sanyin murya ta ce, "sopy kiyi hak'uri, haka rayuwar aure ta ke, wani lokacin ayi farinciki, wani lokacin kuma kuka, sopy ta d'ago idanunta dasukayi jajur tana kallon fareeda, fareeda ta jin jina mata kai tana fad'in sopy gsky nake gaya miki, kuma nasan kema zaki fahim ceni.
Batareda sopy tace komaiba ta maida kanta ta kwanta.
Fareeda ta watsa mata harara harda gwalo๐.
Har dare gidan babu dad'i, sopy kuma tak'i dafa komai, tak'i shiga d'akin uncle G!, shima dai tunda ya shiga bai fitoba, fareeda ce kawai take cikin walwala.
Sallar magribace ta fitarda uncle G! waje, saida akayi isha'i ya dawo, hannunsa rik'e da ledoji, fareeda ce kawai a falon, ya bata leda d'aya ya wuce da sauran d'akinsa, fareeda ta bud'e ledan tana wani murmun mugunta, namane ciki da kayan ciye2, tako bud'e tahau cin kayanta.
Har wajen k'arfe goma sopy tana d'aki tak'i fitowa, uncle G! dake kwance bisa gado yanata juye2, yad'anja tsaki, azuciyarsa ya ce, "wai dama haka matan suke kamar zuma, ga zak'i ga harbi, ya tashi zaune yana bin d'akin da kallo, yay d'an murmushi yayinda idanunsa suka kai akan hoton su shida sopy, sunyi matuk'ar k'yau, kowannensu yana murmushi, atake yaji zuciyarsa ta huce, ya mik'e tsam yanufi d'akin sopy, har yanzu fareeda tana falon tana kallo, kallo d'aya yay mata ya d'auke kai, ya tura k'ofar yashiga, sopy tana kwance tana jinsa.
Ya zauna kusada ita yana shafa fuskarta, itadai tana jinsa tayi shiru, ya duk'o da fuskarsa kusada tata har sunajin saukar numfashin juna, cikin taushin murya ya ce, "haba my sopy yau ba'ayi danine?.
Ta janye fuskarta daga kusada tasa, tana turo baki gaba๐ , ya kwanto ta bayanta, yana sassanyar dariya acikin kunnenta.
Jitai tsigar jikinta ta tashi yarrr, ya sumbaci gefen kuma tunta, ta d'ago da sauri tana kallonsa, saita murgud'a masa baki๐, yayi murmushi yana fad'in nikike murgud'awa baki?.
Tai masa shiru, sakkowa yayi daga gadon ya d'auketa cak, fareeda tayi saurin komawa saman kujera ta zauna, sopy kuwa sai watsal2 takeyi tana kukan shagwab'a wai ya sauketa bataso.
Ya ce, "aii saimunje d'aki kin fad'amin wanda kika murgud'awa baki.
Ta ce, "nifa bada kai nakeba, ya ce, "daga baya kenan.
Fareeda ta rakasu da harara tareda jan wani mugun tsaki, dan bahaka tasoba.๐๐
Uncle G! Ya jefa sopy saman gado, yay mata runfa da faffad'an k'irjinsa, bakinsa ya had'e da nata, yashiga nuna mata soyayya mai tsaftar gske, naja hannun hauwa'u, ina fad'in kinga zomuyi waje kafin uncle G ya koramu.
Ta ce, kai bilki ki tsaya mud'an k'ara gani mana, na zaro idanu waje ina fad'in ALLAH ya shiryaki hauwa'u, daga samun lafiyarki, ko kinaso uncle G! ya maidaki gadon asibitine?, kijama janu d'an kuka.
Sai da komai yalafa muka koma, tarar dasu mukai yana bata