Showing 24001 words to 27000 words out of 58156 words
ta bud'e tana fad'in, ya ALLAH idan shaid'an ne yake k'awata mini hakan ALLAH ka dawo dani cikin hayyacina!, ta fashe da kuka tana girgiza kai, wlhy bazan iya zaman kishi NI DA AMINIYATA ba har abada, fareeda na hak'ura na bar miki Abdul har abada wlhy, nabar miki! Na bar miki!!! Ta k'arasa fad'a cikin kuka mai ban tausayi, masu karatu nimadai saida na matse hawaye dan sopy tabani tausayi.
Ta dad'e tana kuka daga k'arshe ta dangana, tayi shiru, sai shashsheka da takeyi, dahaka wani waha lallen barci ya d'auketa.
Da safe da ciwon kai mai tsanani ta tashi, dan haka bayan gama sallar asuba saita koma barci.
Wringing d'in wayartane ya tasheta, sunan uncle kabeer tagani akan wayar, ta tashi da sauri, tana amsa wayar, bansan miya fad'a mataba ta tashi da sauri tahau shirin fita.
Kai tsaye office d'in uncle G! Tanufa dan tasan uncle kabeer yanacan, ta kwankwasa aka bata izinin shiga, da sallama tashiga, suka amsa mata, ta rissina tana gaishesu.
Uncle kabeer ya d'ora da fad'in my daughter ya dai? Naganki kamar kina cikin damuwa?,
Sopy ta girgiza kai, ta ce, "uncle lafiyata k'alaw kainane kawai keyin ciwo.
Ayya sorry my daughter, yanuna mata kujera ta zauna, uncle G! Ya ce, "kinsha magani ko?.
Ta ce, "e nasha shine ma yasakani barci.
Okey ALLAH yabaki lfy.
"suka amsa da amin."
Uncle G! Yamik'e yana fad'in bari naje nagabatar da lecture.
Okey lecturer!! Uncle kabeer yafad'a cikin tsokana.
Uncle G! Yafita yana fad'in kana nan baka canjaba kabeer.
Bayan fitar uncle G!, uncle kabeer yadawo da hankalinsa ga safiyya da kanta yake kasa tana wasa da zoben hannunta yay gyaran murya, sopy ta d'ago tana kallon sa, yay mata murmushi d'iyata yaya dai??.
Itama ta murmusa ta ce, "bakomai uncle.
Ya ce, "okey to shikenan, dama wata magana ce takawoni, duk da youseef yasanar dani kun fara maganar jiya ko??.
"E, uncle! Hakane".
Uncle kabeer ya ce, "to ke yakika gani?? Kin amince??.
Sopy tay kasa da kai saboda kunya.
Karki damu d'iyata, karki bari kunya tahanaki fad'ar gskyar ki, inhar baki sonsa ki sanar dani.
Sopy ta rufe fuska da hannuta ta ce, "ina sonsa uncle!!.
Uncle kabeer yay dariya, "ALHAMDULILLAH", yafad'a yana gyara zama, lallai ina tayaki murna d'iyata!!, da samun miji nagari mai addini da tarin ilimi, nasan watarana zakiyi alfaharin kasancewar youseef a matsayin mijinki, zakiji dad'in zama dashi domin kuwa mutumin kirkine shi, ALLAH ya kaimu lokacin musha biki.
Sopy taja hijjab ta rufe fuska.
Uncle kabeer yayi dariya, bazakice amin ba sopy.
Ta ce, "kai uncle wlhy kana bani kunya.
To bani kunyata uncle kabeer yafad'a.
Haka sukaita hirarsu, har uncle G! Yadawo, tunda ya shigo bakin sopy ya mutu, ta daina magana takuma sunkuyar da kai k'asa.
Uncle G! Ya nunawa uncle kabeer sopy da baki, uncle kabeer yay dariya ya ce, babu ruwana nidai, kunfi kusa.
Sopy ta d'ago karaf ta kama uncle G! Yana mata gwalo.
Batasan sanda ta harareshiba, ya ce, niko!!.
Saida taje bakin k'ofa sannan ta ce, "e, ta fita da gudu.
Dariya sosai sukeyi, uncle G! Ya ce, "kabeer dama haka safiyya take??.
Uncle G! Yay dariya ya ce, bazakaji mutuwar sarki abakinaba.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, sopy tana karatu yanda yakamata, takanje gida weekend lokaci2 idan tasamu dama, shak'uwa kuma tana k'ara shiga tsakaninta da uncle G!................βπ»
πBilyπ
ππMrs Abdus'salamπππ
πI LOVE YOU MY FAN'sππ
[12/19, 7:25 PM] mrs bilkisu: 27~October~2016
π·πΉNI DA AMINIYATA!!!πΉπ·
NA BILKISA IBRAHIM π
πΆπΈ2β£7β£πΈπΆ
..........BARI MU WAYWAYI FAREEDA....
Fareeda kam rayuwa ta canja mata, kwance take tana fidda numfashi da k'ar sakamakon zazzab'in dake jikinta, babu abinda ya haddasa mata zazzab'in sai uban aiki da umman Abdul tasakata, dak'yar tagama aikin tajawo jiki tazo ta kwanta.
Abdul yashigo ko sallama babu, ko kallo bata isheshiba ya wuce yana canja kaya, fareeda tabishi da kallo tana zubar da hawaye.
Ya gama yanufi hanyar k'ofa domin fita, ta daure ta ce, "Abdul!!.
Ya juyo yana kallonta awulak'ance batareda yayi maganaba,
Cikin kuka ta ce, "dan ALLAH Abdul inaso muyi magana, ka taimaka kazauna.
Ya gyara tsayuwa kinga malama idan zaki fad'a ki fad'a dan babu wani zama dazanyi, inada gurin zuwa.
Fareeda ta cije baki, cikin k'arfin hali ta tashi zaune.
Ta ce, "Abdul dan ALLAH miyasa ka juya mini baya, yakamata ka fahimceni, yanzu ka daina kula dani, kana ganin wahalhalu dana ke ciki agidannan ga gallazawar mahai fiyarka amma baka tab'a nuna rashin jin dad'in kaba, dan ALLAH karka barni Abdul, yanzune nafi buk'atar zama dakai Abdul, karka manta saboda kai nabar iyayena, nabar 'yan uwana, nabar aminiyata mai sona dason ganin farincikina, amma danmi zaka barni bayan yanzu kai kad'ai gareni, saikuma wannan cikin dakake gani bai dace yazoba ayanzun.
Abdul yaja tsaki, yanuna ta da d'anyatsa yana fad'in, wlhy idan kina tare da wannan shegen cikin bazaki tab'a samunaba, zaki cigaba da rasa abubuwa arayuwarki kuwa, kamar yanda wad'ancan mutanan suka barki to nima haka zan barki, amma har yanzu kinada sauran dama, inhar kika yarda aka zubar da wannan cikin tofa zan dawo miki a matsayin Abdul d'inki nada, inko har kika cigaba da bijirewa buk'ata ta tofa zaki shiga k'angin rayuwa wanda yafi na yanzu, kuma bazaki raini d'an dake cikinkiba agidannan, dan nafad'a miki ban shirya haihuwaba yanzu, ban shirya zama uba ba yanzu, amma kikayi sakakin d'aukar ciki saikace wata akuya, acikin wata biyu da zuwanki, ke wlhy yanzuma dan abbana ya hanani sakinkine, amma kicigaba da zama akan taurin kanki kigani, idan ban yi waje dakeba, nabaki nanda sati biyu ki yanke wadda zata fisheki, ko ki yarda azubar da ciki, kicigaba da zama dani, ko kik'i yarda nayi waje dake.
Fareeda ta fasheda kuka ta ce, "haba Abdul kayimin adalci mana cikinnan fa d'an kane, ta hanyar aure muka sameshi, kuma namiji shike bada kwan haihuwa, miyasa bazaka gane ba laifina bane? Kuma wlhy ana mutuwa wajen zubar da ciki ko mutum yarasa mahaifarsa, baka gudun d'aya acikin wad'annan yafaru dani ne??.
Abdul yaja tsaki, yafice yana fad'in matsalarkice kuma wannan, nidai nafad'a miki buk'a tata, idan kin kiyaye kin tsira, idan kin cigaba da bijirewa zaki koma gidan tsohone.
Kuka sosai fareeda takeyi dan duk taji kalaman Abdul na k'arshe, ta tura kanta cikin filo tana gunjin kuka, yaune rana ta farko data tab'ajin wani abu mai kama da nadama ya ziyarci zuciyarta, saidai har yanzu tana son Abdul d'inta, tanaji kuma a zuciyarta tafi safiyya sonsa walhy, lallai dolene tabi hanyoyin dazata magance matsalar dake tsakanin ta da Abdul, koda kuwa zubar da cinne, tunda shine tushen faruwar matsalarsu,π³π³ lallai fareeda bakida hankali.
Agidansu sopy kuwa anata shirin bikin uncle kabeer, sopy duk tazama busy sakamakon duk abinda uncle kabeer zaiyi saida ita, ga makaranta damma cikin weekend za ayi bikin, batada wani lokacin kanta, yauma suna gama lecture uncle kabeer yakirata akan tashirya gashinan zuwa zai d'auketa suje wani waje, gudu2 tayi wanka bata tsaya yin wata kwlliyaba ta zura doguwar riga ta shadda tasaka hijjab sai dai yau iyakarsa guywa tad'ansaka turare ta fito.
Bata dad'e da fitowaba shikuma ya shigo cikin makarantar, bayan sun gaisa ta ce, "to uncle mutafi ko?.
Ya ce, "sai mun jira youseef dan hardashi zamuje.
Sopy tai saurin kallon uncle kabeer, uncle dammi sai da shi zamu?.
Uncle kabeer ya ce, "dan yanada muhimmanci atafiyar.
Sopy tayi shiru dan ita kam gsky bata son tafiya tare da shi, inhar yana guri bata sakewa, saboda tsananin kunyarsa datakeji......, muryarsa ce ta katse mata tunaninta, yak'araso yana fad'in sorry na b'ata muku lokaci ko?.
Uncle kabeer ya ce, "A'a, itama aii yanzu tazo.
Sopy ta daure ta ce, "ina yini sir! ?.
Ya ce, "lafya lau maa!.
Uncle kabeer ya tuntsure da dariya ya ce, "one one, kenan.
Suka shiga mota suna dariya banda sopy datad'an murmusa kawai, tunda suka shiga mota sopy tayi tsit, sai dai duk d'agowar dazatayi saitaga uncle G! Ita yake kallo ta madubin gaba, ganin yasaka mata ido saita daina d'agowa ma gaba d'aya.
Kasuwa sukaje, suka lodo kaya, na duk amfanin dazasuyi awajen biki, tundaga kayan abinci da drinks, da duk wani abunda zasu iya bukata, sun siyo dai dai k'arfinsu, suka zubo amota suka kai inda zasu ajiye.
Uncle kabeer ya ce, "auta saura d'inkinki ko?.
Sopy ta ce, "uncle aii telan ya ce, "sai gobe idan ALLAH yakaimu.
Okey to ALLAH yakaimu goben, yanzu bari mu kaiki makaranta ko?.
Ta ce, "dan ALLAH uncle ka kaini gida gobe sai nadawo.
Uncke G! ya harareta, saboda son yawo ko?? To makaranta zamu maida ke, dan goben da safe nine zan fara yi muku lecture, kuma harda test mai zafi, kinsan kuwa idan bak'ya nan hukuncin ki yafi nakowa.
Uncle kabeer ya juyo yana kallonta, to kinji fa, kinyarda na kaiki gidan??.
Sopy ta d'ago ta kalli uncle G!, daya tsura mata fararen ida nunsa masu haske, tai saurin maida kanta k'asa kamar xatai kuka.
Uncle kabeer ya ce, "sopy shagwab'arki tayi yawafa, ko kin manta kin girma, nafa kusa aurar dake.
Aii kamar jira take saita rushe da kuka.
Sukuma sai dariya ta kufce musu, suka fita daga motar suna dariya, uncle G! ya ce, "gsky kabeer bakada kirki, ya bud'e baya yashiga inda sopy take zaune, yakai hannu zai kama hannunta saita k'ank'ame jikinta, shima saiya fasa,.
Cikin taushin murya ya ce, "to kukan ya isa haka, ke dai abu kad'an sai kuka, kabeer ya shagwab'aki dayawa.
Ta turo baki gaba, ya ce, "hummm, ashe idan baki maida bakin nanba zan tsotseshi yanzunnan.
da sauri ta rufe fuskarta, ta kama k'ofa zata gudu, amma sai tajita gam arufe.
Ya murmusa da ina zakije??
Ta ce nidai kutafi na fasa zuwa gidan.
Uncke G! Ya ce, "aii dama dole ki fasa, tunda na hana, ya mik'a mata wata leda ga wanna kiyi kwalliyar biki ko,.
Ta ce, "uncle kabeer da babafa duk sunyimini d'inki.
Ya ce, "to aii nasu daban, nawa daban, su iyayene, nikuma mijine.
Tai k'asa dakai tana fad'in nagode ALLAH yak'ara bud'i.
Ya murmusa dan jin dad'in addu'arta gareshi, yad'ora da fad'in, kamar yanda nayi miki alk'awari gobe zan aika a d'akko miki Aysha.
Da sauri ta ce, "dan ALLAH dagaske sir!.
Uncle G! Ya harareta oh, bazaki daina cemin sir! D'innan ba ko?.
Ta ce, "to aii dai sunankane ko.
Ya ce, "humyim, zanyi maganin bakinki, nan bada dad'ewaba.
"Shiru tayi masa."
Yayinda uncle kabeer yashigo motar yana fad'in kunga kumuje nifa inada aikin yi, dannaga ku soyayyace agabanku.
Sopy ta ce, "kai uncle nidai dan ALLAH kabari.
Uncle G! Ya koma gaba yana fad'in kaidai anyi uban banza, nikam ban more sirikiba.
Uncle kabeer yay dariya yace, "habawa kaidai kabini ahankali idan ba hakaba na hanaka d'iyar.
Taf, dakasha matsa kuwa, kaga aii kabayar da wuriko?? uncle G! Yafad'a yana tada motar...................βπ»
πBilyπ
ππMrs Abdus'salamπππ
πI LOVE YOU MY FAN'sππ
[12/19, 7:25 PM] mrs bilkisu: 28~October~2016
π·πΉNI DA AMINIYATA!!!πΉπ·
NA BILKISA IBRAHIMπ
πΆπΈ2β£8β£πΈπΆ
...........biki dai ya kankama, komai yana tafiya yanda akeso, Aysha k'anwar uncle G! Tazo, sopy tayi farincikin ganinta, itamadai Ayshar! sopy! ta burgeta, tana ganin kuma ida yayansu ya aureta bazasu samu matsalaba, dan suma talakawa ne kamarsu, kuma gidan mutunci.
Duk inda sopy tashiga Aysha na biye da ita, wannan yasa tasamu sauk'in wasu ayyukan, uncle G! Kam bata ganinsa domin suma suna can suna hidimominsu.
Yau aka d'aura auren KABEER MUKTHAR da ASIYA ALIYU d'aurin auren yasamu halartar mutane masu yawa, musamman abokan aikinsa da kuma wad'anda sukayi karatu tare, ga mutanen baba suma, to saimuce ALLAH yasanya alkairi uncle kabeer ALLAH yabada zuri'a d'ayyiba, nanda wata tara mu dawo suna.
Da daddare aka kai amarya d'akin mijinta, su sopy sun isa gidan tun kafin zuwan amarya, amarya da danginta suka iso, anyi musu tarba ta mutunci, bayan an kammala abubuwan al'ada, motoci suka kwashi mutane domin maidasu gidajensu, amma sopy da Aysha sunanan, uncle kabeer ya ce, "su tsaya su gyarama amrya inda aka b'ata, dan k'awayenta sun tafi dan gudun karsu rasa motar dazata maidasu gida, bayan tafiyar kowa suka k'uk'e suka gyara gidan suka bajeshi da k'amshi, wajan k'arfe tara abokan ango suka rako angon k'amshi.
Sudai su safiyya k'ofar gida suka koma domin jiran su, basufi minti talatinba suka fito, motar uncle G! Suka shiga ya maidasu gida, a k'ofar gidansu sopy uncle G! ya ce, "Aysha tashiga gida, Sopy ta ce, "to nima aii gidan zanje.
Ya ce, "A'a zamuyi magana ne.
Dole tayi shiru.
Bayan fitar Aysha, uncle G! Ya kalli sopy, ita kuma tayi k'asa da kai, ya d'an murmusa yana fad'in Safiyya! sarkin kunya.
Yanda yakira sunan nata saida tsigar jikinta ya tashi, tabbas babu wanda ya iya fad'ar sunanta kamar uncle G!, yakan fad'i sunan dawani irin yanayi mai saka mamallakiyar sunan cikin wani irin yanayi.
Yay gyaran murya, tareda k'ara ambatar Safiyya!!
Itama cikin sanyin muryarta mai zak'i ta ce, "Na'am.
Yad'an gyara zamansa, ina ganin gobe idan ALLAH ya kaimu zan maida Aysha gida, daga nan kuma zan taho da magabatana domin kawo kud'in aurnmu!!.
Sopy tayi shiru tana tunani, yad'an buga yatsunsa biyu sukai k'ara, ta juyo tana kallonsa, yay murmushi tunanin mikikeyi ne?.
Ta ce, "bakomai, amma dan ALLAH kabar Aysha tad'an k'ara kwana biyu.
Ya ce, "bazai yuwuba Safiyya saboda Aysha tana makaranta kuma kinga gobe litinin, tamayi asarar karatun goben kenan.
Sopy ta ce, "hakane, amma dan ALLAH idan anyi musu hutu zaka kawota.
Karki damu, zatazo insha ALLAHU sannan ma kina gidanki!.
Tasa hannu tarufe fuska.
Humm sarkin kunya kenan, nikam kar kunyarnan ta cutar dani a abayan aure.
Bata ce, "komaiba tabud'e motar ta fita.
Yay murmushi to saida safe tunda babu sallama.
Washe gari uncle G! Yazo d'aukar Aysha, da kuka suka rabu da sopy, inna tanata lallashin Aysha, haba Aysha kukan ya isa haka mana, insha ALLAHU kwanannan ma zata dawo wajenku kinji, kiyi hak'uri kibar kuka ya isa haka.
Da haka dai sopy tarako Aysha wajen uncle G! Dake k'ofar gida, yabisu da kallon mamakin dan ganin idanunsu duk hawaye, ya jinjina kai yana fad'in sannunku da kuka, saikace wad'anda zasu mutu.
Sopy ta gaidashi ya amsa yana kumshe dariya.
Ahaka dai sukai sallama, uncle G! Yaja mota suka tafi, tunda suka tafi Aysha take kuka, saida uncle G! Yadaka mata tsawa sannan tayi shiru.
Cikin fad'a ya ce, "kinbi kin dameni da kuka, saikace har abada bazaku sake had'uwa ba? Inhar bakimin shiruba to wlhy zan tsaya na zaneki anan.
Tasan halinsa sarai dan haka tayi shiru, ta ce, "yaya dan ALLAH kayi hak'uri wlhy aunty safiyya tanada kirki, duk wanda ya zauna da'ita dole yayi bak'in cikin rabuwa da'ita, dan ALLAH yaya kuyi aure da wuri dan tadawo gidanmu gaba d'aya.
Uncle G! Yay murmushi oh Aysha kinda abin dariya wlhy, to wai mi auntyn nan taki tayi miki hakane kiketa yabonta??
ALLAH yaya sunada yawa, yanzu haka bakaga tsarabar datayo minba, ta gwaggo da ban ta baba daban hardasu aunty hafsat ma duk tayi musu suma.
Uncle G! Ya jinjina kai lalai aunty tana jidaku, kenan ni kad'aine batayima tsarabarba??. Aysha tayi dariya to yaya ai kai kuna tare kulum shiyyasa.
A'a bawani muna tare ita dai ta wareni kawai.
Haka sukaita hira har zuwa gida.
Itamadai sopy tunda suka tafi taiyi shiru dan tana k'aunar Aysha, yarinyar tanada shiga rai ga wayo da son aiki, zuwan su aunty NAFISA ne yasaka tad'an ware, suka shiga aikin gyaran gida, da kaiwa mak'ota kwanikansu da sauran abinda aka aro domin yin amfani, dayake duk danginsu anan cikin kano suke, sai yazama babu kowa a gidan sai isu isu, inna dakanta ta shirya karin kumallo sopy taje takaiwa su uncle kabeer.....................βπ»
πBilyπ
ππMrs Abdus'salamπππ
πI LOVE YOU MY FAN'sππ
[12/19, 7:25 PM] mrs bilkisu: 29~October~2016
π·πΉNI DA AMINIYATA!!!πΉπ·
NA BILKISA IBRAHIMπ
πΆπΈ2β£9β£πΈπΆ
........Gwaggo ta tari autarta da murna, dan kwana biyunnan tayi kewarta, Aysha ta ce,"gwaggo wlhy nayi kewarki kwana biyu, sai dai naji dad'in zuwa kano.
Gwaggo ta ce, "kai auta fad'i gaskiya dai, kinga yanda kikai haske da k'iba a kwana biyunnan kuwa, mikike cine haka? .
Aysha tayi dariya, aii wlhy gwaggo bazasu lissafuba, kai matar da yaya zai aura tanada kirki gwaggo gata mai k'yau.......tayi shiru domin shigowar uncle G!.
Ya ce, "to uwar surutu ince har kin fara zubama gwaggo shi.
Gwaggo ta ce, "to badoleba tayi kewanane aii.
Uncle G! Yazauna a kan tabarmar dake shimfid'e ad'akin yashiga mik'a gaisuwa ga gwaggo.
Gwaggo ta amsa cikin fara'a, ta ce, "ya aikin? Da abokan zama?.
Wlhy lfy law gwaggo sunata gaisheku, da kuma godiya.
Kai haba saikace wani abu, mu abinda kabiru yay mana aii bazamu iya biyansaba.
Uncle G! Yay murmushi, ya ce, "gwaggo ina baba yake?.
Baban ku yana wajen zana idar malam haruna mai gari.
ALLAH sarki, gwaggo malam haruna yarasu?.
Wlhy kuwa d'annan yanzu badad'ewa aka fad'i mutuwarsa, inagama ba'a binnesaba.
To ALLAH yagafarta masa da dukkan musulmai baki d'aya, amma mutuminnan yasha wahalar jinya, ALLAH dai yasa kaffarane.
To amin