Showing 141001 words to 144000 words out of 195514 words

Chapter 48 - ME KAMAR SARKI HAUSA NOVEL

YUSRAH   

22 Oct 2024

29751

iri iri akan me zatai Mata haka dama tace ta kar'bi kayan wadancan tsinanun mutanen Markah kuwa ta nuna Mata ai itace ta turosu nan din dan Bahijjan ma haka tace ita da Iluh Asabe tayi kuka tayi ba'kin ciki da kiran ta shiga uku ta lalace Markah tace Mata kawai tayi ha'kuri tunda har anyi haka ta dangana ta ha'kura karta hana auren ba'a san me yake 'boye ba jinya kam Asabe tasha kamar bazata kai labari ba kuma dole ta warke saidai fa damuwa ta dama Mata 'kwa'kwalwa ga kuma hawan jini da ciwon zuciya rai da rai tana tare da magani a kusa da ita😣😞.

Allah sarki Malam Habu masu kar'bar kaya sunzo babu komai a gurin sa haka dole yasa hannu a takarda akan cewa gonarsa 'yar guda d'ayar da yake nomawa yanzu babu ta zama tasu yayi juyayi yayi bakin ciki ya kara dole ya dangana ya ha'kura yasan Allah ne ke bada komai kuma shizai bashi wata.

Hassan da Hussaini suna zaune a irin dabar samarin gari hangowa Ilyah sukai yana ta sauri yayi layin wajen gidan malam Habu yana tafe kamar zai kifa hada ido sukai da sauri suma suka mi'ke suna bin bayansa da gudu ba zato yaga sun sha gabansa cikin haki Hassan yace.

"Baba Ina zakaje haka kake sauri kamar zaka tashi sama"?.

A fusace ilyah yace "ban sani ba bani hanya".

Gira Hussaini ya d'age yana cewa gidan kawu Habubakar zakaje ko wato har wani ba'kin tsinannan munafikin yaje ya fad'a maka munyo masa cefane da kayan abinci a kasuwa ko shine kai kuma ka d'ebo qafa saboda baka juri zuga ba kayo gidansa da ba'kin ido so'ko so'ko🙊 ka taho gurin sa kazo ka tada masa hankali ko? to wallahi baza kaje ka tada masa hankali ba dan nasan akam wannan kayan abincin ne saboda bamu saya mun kai maka ba kana ubanmu mun kaiwa surikin mu shine zakaje ka tada qayar baya haka ne"?.

Cikin takaici Ilyah yace "inji ubanka nace maka haka Ina ruwana da wani shege abinci da kuka kai masa shine mitsiyaci mayunwaci😣 amma bani ba shine fa'kiri talakan talakawa shi yake bu'katar abinci bani ba".

Kai Hassan ya jinjina yana "To indai kasan ba abinda zai kaika ba kenan ka koma gida yanzu".

Muryar Ilyah da fushi da yadda suke bashi umarni a fusace yace "Bazan koma ba dan uwarka ka komar dani idan ka isa yau sainaga wanda ya tsayawa Habubakar a garin nan" ya fad'a yana shirin wucewa had'a ido sukai suna jinjina kai tare da tareshi suna d'aukarsa sukai hanyar gida dashi yana wutsul wutsul basu damu da yadda mutane suke kallonsu ba haka suka wuce dashi ana binsu da kallo ana gulma saida suka kaishi har kofar d'akinsa sannan suka direshi suna huci shima yana yi.

Ganin Ilyah d'auke a hannunsu sun shigo gida yasa daga manyan har 'ya'yan kowa ya fito jin Bara'atu tana salati sun d'auka ba lafiya ba.

Cikin alamun tambaya Maimuna tace innalillahi meya sameshi haka Hassan ko fad'uwa yayi a waje naganku kun rirri'koshi daga Ina dama baida lafiya ne"?.

Kad'a kai Hassan yai yana cewa "kalau umma Maimuh d'auko shi mukai a hanyar gidan kawun mu Habubakar wai saiyaje ya gargad'e shi akan dan muna son 'ya'yansa".

Jin haka yasa maimuna taja bakinta tai shiru ko tari bata 'kara ba duk da tana mamakin meyasa Ilyan baya so su Hassan su auri 'ya'yan 'kanin nasa kodan ya furta cewa talaka ne fa'kiri......

Kai Bara'atu ta jinjina cike da takaicin halayensu tace "anya ku mutane ne Hassan Hussaini Ina gargad'inku fa ubanku shine abun wulakancin ku kubi duniya a hankali".

Kau dakai Hassan yai yana cewa "wallahi umma nikam yanzu na fara tara tsinken tsikarar duniyar ma🙊 kinga ko taya zan bita a hankali gara na bita da gudu zamufi daidaitawa da kowanne so'ko'ko😳" A'A AN SHIGA 'DAKA JAMA'A ILYAH FA YA HAIFO RUWAN DUHUWAR KANSA😭.

Wani irin Sar'kekken numfashi wanda ya kusa tafiya da bugun zuciyarta Bara'atu ta sauke tana kallon su kamar ta d'ora hannu aka ta fasa ihun damuwa ko zasu fahimci halin da take ciki zatai magana Hussaini yace.

"Ai Hassan 'kyale ta na rasa wacce irin 'kwa'kwalwa gareta data kasa fahimtar inda muka dosa amma zamu ganar dasu dan wallahi ko hannu bamu saba a fara tara tsinken tsikarar duniyar ba saima nan gaba sannan munyi aure suna kallo zamu shiga duniyar nishad'i kuma mu d'ebi nishad'i yadda ya kamata a gabansu da 'ya'yan kawu Habubakar babu ruwanmu da mutum yana gurin saidai ya rufe idonsa ko yai bunga🤥 wannan matsalar sace muje kawai Hassan sharesu" ficewa sukai a gidan suka bar Bara'atu a tsaye ta qame guri daya kamar sanda ta rasa meyake damun wadannan yaran ace sam bakinsu bai mutuwa idan ka fad'a musu cuta sai sun fad'a maka mutuwa haka Ilyah ya shiga d'aki yanata share hawayen ba'kin ciki shima.

MRS AL'AMEEN AHMAD CE😘.

Yusrah Musa Abubakar YUSEEN AL-AMEEN🏖️.

Much appreciated masoya💕tnks for ur supports💃 Allah ya barmu tare amin.

Nagode a bisa nuna kulawa da qaunarku ga littafin nan da kuma lambar yabo da kuka bashi Allah ya saka da alkhairi 🙏🤝.

YÚSRÃH MÛSÃ ABUBAKAR💋
yusrahmusaabubakar65@gmail.com

TYPING 📲 wed Aug28/24 YUSRAH MUSA ABUBAKAR🤝.

💦🤟ME KAMAR SÄRKÌ💦🤟

________________________________
________________________________
________________________________
___________________
💫 ANNUR WRITER'S ASSOCIATION💫
Home of hospitality and harmony 🤙gidan karbar mutane hannu biyu da zaman lafiya🙅 ÀÑÑÙRÌ haske le'ka gidan kowa koda ma'kiya na kallon ka ramin kura sai'ya'yan ta.

FATIMA SHAMSUDDEEN
RAMLAT IBRAHEEM
RU'KAYYAH KABEER.
👇Wannan 📝page d'in naku ne duka mallakin ku 'ya'yana🍎 na kaina kuna farin cikin Yusrah ababen son Najaat muradin Zarah d'an Adam🤟.

59~AL-MU'IDU
The Reinstater Who Brings Back All
60~AL-MUHYI
The Giver of life.

29~Allahumma salli wa sallim wa barki ala sayyidina muhammadin 'Kuraishiyul Hashimiyyi.

🌄PRETENDING---NIGHT-MARE🌄
Episode 59&60
👑🌹PALACE🌹👑
Kamar yadda doctor yaiwa Khimiyyah alkawari haka ya samu su Mami da sabuwar takardan qarya yayi musu bayanin qarya yadda Khimiyyan ta buqata sannan yace daga haka babu wata mufita babu wani magani dazai sake tasiri a jikinta saidai suyi ha'kuri idan ciwon ya tashi sudai babu yadda suka iya bayan ya gama musu bayani suka masa godiya kwana uku a tsakani suma suka diro Nigeria wanda tun washe garin da suka dawo Mai martaba ya tattara familyn guri daya domin a warware matsalar dake tsakanin Khimiyyah da Asad babu yadda mai girma Alhussain baiyi akan abar maganar Mai martaba ya tsaya tsam yace a'a sai anyi cikin Khimiyyah ya kad'a ya d'uri ruwa rasa inda zatasa kanta tayi dan tasan komadai yayane itace mara gaskiya dan haka qarfi da yaji a gurin ta ri'ka sambatu kamar zararriya dan ace ciwon ya motsa duk kokarin da akai ganin cewa ya lafa tayi magana 'ki tayi dole sai ha'kura akai kwana uku tsakani Asad ya samu Mai martaba akan yana son komawa Marshalls islands Mai martaba bai barshi ya tafi ba ya sake dakatar dashi akan lamarin sa da Khimiyyan amma haka ta sake susucewar qarya tun daga part Sultana Hadizah take fisge fisge kamar mahaukaciya sai ri'keta su Shaukiyyah keyi Amma har wani fisgewa da zabura take a ranta kuwa dariya take qyalqyalawa ganin ta mayar dasu mahaukata ranar ma abun bai samu ba dan haka Mai martaba yacewa Asad d'in kawai ya shirya yai komawarsa tunda dama already yasan komai kafin nan saida ya zaunar da Asad tun ranar daya dawo yayi masa tambaya d'aya bayan d'aya a nutse Asad ya fad'a masa duk abinda ya shiga tsakaninsa da Khimiyyah amma bai nunawa kowa komai ba yafi so ayi ga Khimiyyah ga Asad hakan zaifi.

Asad yana kwance cikin barci yayi wani irin mafarki Mai bada mamaki gashi tare da mace wai yana nuna Mata so zalla babu algus tab a firgice ya farka yana tashi zaune ya dafe kai da hannu biyu tare da furta innalillahi wa Inna ilaihi raji'un wacece ita kuma wannan budurwar meya zata zo min cikin mafarki na miye had'ina da ita..........

Shiru yae sakamakon muryar mace dayaji ance "Aliyu Asad karka tsaya tunanin wace ita domin ka manta ta tsawon lokaci abun da yafi sau'ki gareka ka mayar da hankalin ka kan aikin ka shi yafi cancanta ko kana son saninta"?.

Cike da mamaki ya soma kalle kallen ta inda zaiga Mai maganar amma babu kowa babu alamar komai tsaki yaja mai qarfi a ransa yana tunanin meye damuwarsa da zaice saiya Santa me zatai masa me zata bashi shifa mace bata gabansa🤨 aikinsa ya sani bazai ta'ba yarda ya 'bata jarumtarsa da 'kuruciyarsa da kuma zuciyarsa akan wata soyayya ba ko Clarah ma da take damunsa yana d'aga mata qafa ne dan ra'ayi amma itama shirmenta take baiga ta yadda ta isa ya aureta ba balle wata yarinya danya ganta a mafarkinsa babu dalilin dazaisa ya zauna yana 'bata lokacinsa a kanta koda wasa ta sake kokarin zuwa masa cikin barci saiya kasheta🙊 koma wacece ita.

Komawa ya sake kwanciya batare daya sake bi takan wancan sokon mafarkin dayai ba ko minti sha biyar baiyi ba ya sake komawa barci sakamakon jiya kwana yai yana aiki komawa barcin nasa shi keda wuya ya ganshi a wani guri wanda ya kasance kamar dai daji ne kuma guri karkara ne yana tsaye baiga komai ba baiga kowa ba wani haske ya hango ya taho gurin sa hasken har kashe masa ido yake kamar yanayin hasken rana saida yazo gaf dashi sai yaga ya zama mutum kawai mace ta bayyana a gabansa da murmushi a fuskarta tace.

"Kaine Aliyu Asad ko d'a a gurin mai martaba Alhassan Aliyuideen kuma kaine kake neman wacece wacce ta gano wannan 'kungiyar da take da had'ari sannan take hallaka mutane 'kungiyar matsafa ce masu aiki da jini da kuma ba'kin sihiri Mai tasiri ga jiki Asad nice wannan budurwar da kake son ganowa kake son sani nice nasan asirin wannan 'kungiyar kana son saninta kaima kana son cika burinka na zama Bgs zaka zama Asad insha Allahu a wata rana a hankali zakasan komai saidai zan fad'a maka wani abu ka daina wahalar da kanka da yawa a kansu wajen ganin saika gano location d'insu hakan Mai wuya ne bazasu Bari ka gane ba domin a cikin wani irin ba'kin had'ararran daji Mai duhu abin tsoro suke wannan kungiyar ta kunshi mutane masu dubun yawa sannan dajin da suke ciki ba daji ne wanda kai tsaye za'a iya shiga ko a ganshi a fili ba dajine na sihiri iya sune suka San inda yake su kad'ai ne suke da ikon shiga cikinsa domin ba'a sararin kasa yake ba sun 6oyeshi ta yadda babu wanda zai ganosa har abada indai bada taimakonsu ba amma kalli nan".

Ta karasa maganar tana nuna masa wani guri da yatsarta kallon gurin yai a mamakin sa wani katon abu ya gani kamar zaikai girman kumbu🛸 kuma rataye yake shiba a sama ba kuma yabar qasa yana jujjuyawa ga wuta tana tartsatsi ta ko'ina a jikinsa.

Kallon Asad tai ganin shi kuma abun yake kallo yasa taci gaba da cewa.

"Asad wannan abunda kake gani a cikinsa dukkan muradinka yake abun nemanka yake wannan shine asirin su a cikinsa suke gudanar da komai daga waje zaka iya yimasa kallon karamin abu Amma idan ka shiga ciki zakai mamakin irin tabkekiyar duniyar da zakaga ka fada domin dajine na siddabaru Mai zaman kanshi sun tare komai a ciki Asad zaka zama Bgs a gaba in Allah yaso kuma ni zan kasance tare dakai zan taimaka maka ka cika burinka Ina so zan koma gida na barka lafiya".

Asad bai iya cewa komai ba sai binta da kallo yake tana gama fad'in haka ta juya ta fara tafiya dakatar da ita yai da cewa.

"Mene sunan ki"😜?.

TO ABUN YAZO INJI MAI FADAR AUREN SHI😂 ASAD KAI DA KACE IDAN TA SAKE ZUWA MAKA CIKIN MAFARKI SAIKA KASHETA🙊 YANXU KUMA YADA TAMBAYAR SUNANTA🤔 KODAI LOKACI GUDA KISAN YA KOMA UMMMMMM😃 BARI NAYI SHIRU🤐 KAWAI AIKO BAZAMU FAD'A MAKA SUNAN NAN NATA BA😕 .

Juyowa tai tana murmushi ta kalleshi tana cewa "kayi mamakin ya akai nasan sunanka ko gashi kai bakasan nawa ba kuma baka ta'ba gani naba? haka ne ni sunana Hau.........................

Bata qarasa fad'a masa ba kamar daga sama yaji ana jijjiga shi ana Kiran "Asad kai Asad ka tashi dallacan rana tayi fa sosai dan Allah ka tashi da uban waye ya hana kayi barcin da wuri sai gari ya waye sanda ake bukatarka kai kuma sannan xaka tsiri barci banza ka tashi nace" Ajeeb ya karasa maganar yana sake jijjigashi sosai bud'e idonsa yai bai saukesu akan kowa ba sai Ajeeb yana tsaye a kansa innalillahi bata fad'a masa sunanta ba dama a mafarki yaga wannan a tunaninsa azahiri ne gashi wannan d'an iskan Ajeeb d'in yazo ya katse masa baiji sunanta ba wani irin takaici ne ya kamashi baisan lokacin dayasa hannu ya fisgo Ajeeb d'in ba shima Ajeeb d'in bai farga ba sai jinsa yai ya fad'a saman gado wani irin duka Asad ya sakar masa a baya muryarsa da har lokacin bata fita daga muryoyin masu barci ba yace.

"Which rubbish is this Ajeeb wanne irin wulakanci ne wannan kake nuna min taya za'ai kazo kawai ka kama tashi na nasa kane"?.

Wata uwar harara Ajeeb ya sakar masa yana tashi zaune yace "danai maka uban me dama saika sani dana tasheka kai ka isa kaban umarni uwar me nayi maka yanzu ka fisgeni dan mugunta kana neman karya min kafad'a"?.

Tsaki Asad yai yana mi'kewa ya sauka akan gadon yai hanyar toilet yana cewa "dakai min ban sani uban mezanyi maka da kazo kana tashi na dama na dawo gida ne danka hanani sukuni".

tashi zaune Ajeeb yai yana cewa "ai wallahi indai irin wannan barcin zaka ri'ka yi baka isa na kyaleka ba kaji dakyau".

Asad bai sake kulashi ba sakamakon yana toilet amma a ranta yana tunanin gara ya shirya ya koma Marshall islands zaifi masa kwanciyar hankali idan yaci gaba da zama anan zai 'bata biyu dan Ajeeb bazai barshi yai abun arziki zai hanashi yin abinda ya kawoshi gidan sannan can ya baro aikinsa wanka yayo ya fito har lokacin Ajeeb yana zaune a bakin gado ya d'ora kafa d'aya kan d'aya yana duba wayarsa bai kulashi ba ya fara shiri saidai abunda ya'ki fita daga zuciyarsa shine wannan mamakantaccen mafarki da yayi wai wacece ne wannan yarinyar a ina zai sameta ko ba mutum bace saidai aljana taya ita zata san 'kungiyar bayan jajurtattun soldiers ma sun gagara gashi zata fad'a masa sunanta wannan banzan Ajeeb d'in ya wani zo ya tashe shi tsaki yaja da qarfi Wanda baisan ma yayi Shiba tsabar takaici d'agowa Ajeeb yai yana cewa.

"Malam kafa ishe ni da tsakin nan zaka iya rufe baki ka gane tsaka🦎 ma datai Allah ya tsine mata balle kai mutum"?.

Ko inda yake Asad bai kalla ba Saida ya gama shiri yana sa Kaya da komai sannan yadau phone d'insa yana yin hanyar fita mi'kewa Ajeeb yai shima suka fito tare saidai ganin baiyi hanyar zuwa gurin mai martaba ba ko gurin Mami yasa Ajeeb yace masa.

"Asad Ina zuwa"?.

"Inda ka aikeni Abba" yana fad'in haka yai gaba dakatawa Ajeeb yai yana jinjina kai daidai su Ameer sun karaso Annur yace "yadai lafiya"? Kai Ajeeb ya girgiza yana murmushi yace "ba komai nida d'anye gidanmu ne Asad yaron can sam bashi da hankali dole sai inai masa uziru muje idan wurin Abba zakuje"? Kai Ameer ya d'aga "eh zamu je d'in ma amma yanxu saimun je part d'in Sultana Umma Hadizah mun duba jikin Khimiyyah kafin muje can".

Kai Ajeeb ya d'aga "ok muje dama Nima yau banje ba" wucewa part d'in Sultana Hadizah sukai domin su sake duba jikin Khimiyyan.

Asad kam yana fitowa mota ya dauka yana fita daga masarautar gabaki d'aya ya d'auki hanya yayita tafiya kawai duka inda ya gani cikin mafarkinsa bai 'bace masa ba direct yake bi kuma yaga dai da gaske ne musamman daya fara shigowa wajajen 'kauyukan sai yake ganin kamar komai daya faru a gasken ne ba a mafarki ba yadda gurin yake mahad'ar da hanya ta rabu a daidai nan inda sukai maganar da ita anan ya tsaya bai fito daga mota ba Saidai ya tabbata ko a mafarkin a daidai nan yake tsaye tazo ta sameshi abu na biyu daya sake bashi mamaki shine gani yake kamar ya ta'ba zuwa nan hakan kamar ya ta'ba ganin nan d'in saidai wannan titin daya bambanta garin Wanda yasan sanda suka zo zai iya tunawa akan konewar wata makaranta ne da wuta ta cinye kauyen harma Mai girma Alhussain yai maganar basu da hanya Mai kyau rairayi ne masu abun hawa suna shan wahala a hanya yafi tunanin ko titin akai musu amma tabbas yasan nan gurin duk da shekarun da aka d'iba yanzun da yazo ya tuna komai "to amma Asad wannan yarinyar fa wacce kayi Mata kyautar rigarka"? Zuciyarsa ta tambaye shi shiru yai ya nutsa cikin tunani gashi bai taho da wannan photon da Mai girma Alhussain yayi musu shi a waya ba shikuma ya mayar dashi wanda za'a sa frame taya zai tambaya a ina wannan yarinyar take wa zai tambaya tunda babu wata alama baisan taya zai kwatancen yadda za'a ganeta cikin sau'ki ba ya manta sunanta saidai koda ace yanzu ya sameta hakan baida wani amfani gareshi tunda ba aurenta zaiyi ba kawai dai yana so ya qara ganinta a rayuwa ko sau d'aya ne........................

'Dagowa yai yana kallon waje ta glass din motar hummm😐 daidai Malam Habu da Amatu sun taho zasu wuce zuwa gida daga kasuwa suke ya sayo d'an kayan miya ita kuma ta sayo musu zararrika domin yanzu d'inkin hula suka ri'ke dashi suke samu su d'an dogara da kansu domin kowa yanzu a gidan ya talauce babu wacce take sana'a sai gari ya waye rana ta fito ta fad'i babu wanda yaga naira biyar😭 saidai idan wannan hular suka d'inka ranar kasuwar wannan 'kauyen idan sun sayar a d'an sayi d'an kayayyakin abinci ai maleji a daddafe zuwa wani satin dayake juma'a-juma'a kasuwar keci.

Yana kallo suka zo suka wuce ta saitinsa yana zaune a cikin motar yana kallon su malam Habu yana rataye da buhu a kafad'arsa Amatu tana ri'ke da ba'kar leda gari yai zafi wani tunani ne ya fad'o masa bayan sun wuce saiya tuna yarinyar itama mahaifin ne zai kaita makaranta kamar haka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login