Showing 66001 words to 69000 words out of 70847 words
.itakuwa sa'ada hakan ba bakonta bne agun su.
"dan ganin haka yasa ta tunada Mubarak dan irin yadda yarik'a nuna mata lokacin event din bikin tasan bbu d'aga k'afa intazo hannunsa."
Hafsat kuwa tana manne ajikin mijinta, can yad'ago kanta yace baby nah muje ko?to tace had'e da aza kanta gefen kafad'arsa,suka fito . gun motarsa ya wuce da ita ,bayan sun shiga har yafara driving yakalleta yyi murmushi yace ina zaki fara shiga gidan mama ko gidansu Fatima inmunje?"cikin shagwaba ta ce ",gidan mama nafara ganin ta ,rabona da ita tun sadda aka kani gidanka saidai muyi waya da ita.
Yar dariya yyi yace ai yanxun mama tafi ji dani akanki.turu baki tayi tace ai zantambayeta ,kuma nima aikasan yanxun mommy ta fi ji dani akan kowa dke gidan.
Murmushi yyi yace eh naji din,nidai mama tawace ni d'aya bansan kala." cikin shagwaba ta fad'a kan kafad'arsa had'e da jamasa sajen fuska ,y'ar kara yasaki had'e da cewa sulti Niko ?ALLAH zamu had'e da ke zankamaki yarinya dan kinga ina driving ko ?gwalo tayi masa tna dariyar mugunta.
"Adedenan yyi parking k'ofar gidan su Hafsat", hancinta yaja yace sulti ki gaidamun mama zan shigo anjima yanxun zanje na kula da bakin daddy dke hotel dasuka zo gun daurin aure.murmushi tayi tace to yaya nidai zan wuce gunsu Fatima ,abinda kenan munyi waya,nan tayi masa kiss akumatu ta fito dg motar ." shikuwa tabarsa da mamakinta dan yalura kalar soyayyar da Hafsat ke nuna masa ta yau tadabance nan yabar gun . itakuwa sakin baki da hanci tayi ganin yadda aka canxa wa gidan su fasali harda get ga fenti ,cikin mamaki ta tura get tashiga,a compound din gidan tasami shamsu da hanifa y'ayan Laure suna wasa.
"har kasa suka gaida ita suna cewa oyoyo Anty", cikin mamakin canxawar tarbiyyar yaran ta amsa musu cikin sakin fuska ,suka bita cikin gidan.
Mamace a tsakar gidan tana yanka latuce zasuci abinci." cikin ihun murnar ganin mamanta ta fad'a jikinta",itama tayi murnar ganin ta, bayan sungaisa ,Hafsat tace mata sir nagaida itah.
Yar dariya mama tayi tace ina ruwan Aliyu sarkin hidima kai ALLAH yyiwa yaronnan albarka gsky Hafsat kindace da miji nagari,abinda kawai zakiyi kibiyasa shine kimasa biyyaya.kingafa yadda yagyara gidan nan yamaidamu yan gayu ,harfa d'akinki yyi miki daban da komai aciki wai inkinxo kirik'a shiga abinki.kullum saiyaxo gidan nan yagaishemu da yimana hidima dan ma babanki yana hanawa,yanxun haka yasa ka su shamsu makarantar boko mai tsada,nima jiya yazomun da sabuwar freezer wai ko ruwa nadinga siyarwa ,kai ALLAH yakara bud'imai albarka Dan ALLAH kik'arayimasa godiya.
"Ajiyar zuciya Hafsat ta yi, tanajin wani tsananin son mijinta da k'aunarsa lallai ta yadda shigowar sir arayuwarta alkhairi ne.kallon mama tayi cikin farin ciki tace ni wlh duk begayamun ba mama,yar dariya tayi tace ai dan ALLAH yyi shiya sa.kije ga d'akin innarku Laure ki gaidota da jiki,kinga ga kwana can dakinbi sai d'akinki saiki bude kishiga.
Turo baki tayi dan ita wlh tama manta da wata Laure aduniya,dukda tasan ance tayi accident kuma bata gidan akayi bikinta.
"Kallon mama tayi tace bakije gun bikinba?"dan xaro ido mama tayi tace naje mana ,yanxun haka bandad'e da dawowaba munje mungama aiki sai anjima zankoma,kitashi kije mana gun Lauren.
Tashi tayi tana kumbure kumbure,girgixa kanta mama tayi tace hmmm babankuma naga baya tausayama dan shi soyayima su rabu dandai nahanasa nakuma sanarwa da mommynku tayiwa daddynku magana ,yahanasa da wlh bazaki sameta gidanba.kije inta nemi yafiyarki kiyafema mata dan ta yi nadama sosai ai ita rayuwa haka take nayarda ,duk Wanda baiyi cutaba to wlh yana tare da ALLAH, dan haka kigode masa.
" ji Hafsat ta yi jikinta yyi sanyi ."
dakin Laure ta nufa tayi sallama, zaune tasameta kan keken guragu ga k'afa d'aya nan me lfy ga kuma wadda aka yanke har dungun yakusa warkewa.
Salati kawai take a cikin zuciyarta.
Zama tayi suka gaisa ,nan Laure ta fara hawaye tana Neman yafiyar Hafsat,nan tace ta yafemata ,tabar d'akin cike da tausayinta.
"" inda akace shine dakinta ta wuce ta bude had'e da shigewa."
Mutuwar tsaye tayi ganin irin dukiyar da aka kashe a d'akin,komai na d'akin pink &white ne,murmushi tayi afili tace ai sana'ar mijinane had'a daki dole yamun Wanda yafi na kowa kan bed ta fad'a tayi kwance tana tunanin mijinta.
Can taduba agogo taga1:00pm nan tashige toilet tayi alwarsa tayi sallah ta gyara fuskar sannan ta rufe daikin ta nufo dakin mama.
Ainanma sakin baki tayi tana kallon dakin had'e da yabawa,nan mama ta kamata abinci taci zata fita baba yashigo.
"Rungumesa tayi tana murna,shima cikin jin dadin ganin yadda tayi kyau had'e da yin b'ulbul da ita,yake tambayar yasuke?"
Cikin farinciki tace lfy suke.nan baba ya zauna kusa da mama yana mata murmushi itakuwa ganin Hafsat yasa taki kallonsa tun bayan datayimasa sannu da zuwa.
Koda Hafsat ta lura da hakan saita fita tana cewa mama tatafi gunsu Fatima.
Bayan ta isa gadan gun umman su taje tayi mata ALLAH yasa alkhairi ,sannan tanufi gun yanmatan.
"Fatima na ganin ta tace ki koma sai yanxun kikagadamar xuwa ko?"
Cikin langabe kai tace sorry Mrs kabeer wlh ina gun mama kinsan tunda nabar gidan saiyau naje.
"Fatima tace eh hakane fa."
Nan k'awayensu na skul din su sai kallon Hafsat suke yadda sukaga tazama babbar yarinya da yawansu sunyi mamaki da akace sir Aliyu ta aura,Ashe soyayya suke ,amma yake nuna kanwarsace.
Nan dai akayita fira amarya da kawayenta,inda suketa jajjayarta ganin ankusa kaita.itakuwa duk atsorace take dan kabeer daga ganin sabazai saurara mataba,sukawa k'awayensu sai tsokanarta suke,suna nan akazo akatafi da Fatima akayomata fad'a tukum sannan mama ta fito da ita dan mik'ata gidan kabeer."nan su Hafsat yan kai amarya akayita fitowa anashiga mota,Hafsat motar amarya tashige dan sir tuni yaturo mata massege kada tasake ta shiga motar wani gardi yakalle masa ita,ta shiga motar da driver zaija akai amarya acikinta ,yaso yakaita to yana tare dasu Daddy.
Masha ALLAH gidan amarya yyi ,nan akayita watsewa dukda Hafsat taso xuwa gidan sa'ada da Zakiyya,amma ba Wanda zai kaita driver yatafi.
gidan duk an watse dg amarya sai kanwar umman su da wata budurwa sai Hafsat kawai suka rage agidan.
Nan Hafsat taji anyi horn da sauri ta fita dan dubawa ko driver ne yakawo wasu.
"Tana xuwa taga shine yakawo kabeer ango,nan tanufesu,adede Sadda ta isa ,kabeer ya fito cikin manyan kaya fuskar nan awashe kamar anmasa bushara da gidan aljanna.yana ganin Hafsat yace gsky antynmu kuma kawar my one dina,kin kyauta dan dama yanxun zanshiga nafito da duk wadda ta zauna mun agd dan yakamata abamu guri hakan.....yar dariya Hafsat tayi dan tasan kabeer yadda yake rawar kan nan yau Fatima zataji jiki,saitaji wani tausayinta.
" mota ta bude had'e da cewa hmmm sannu mai gida to akwaidai Anty kanwar umman su aciki zasuyimata yan gyare gyare sannan su fito inkuma korarsu zakayi ga wuri nan,ta kaiwanan ta shiga had'e da cewa driver gidan sa'ada zai kaita.
Bayan sun isa gidan sa'ada tsaitsaye taje ta rarrashi sa'ada akan tayi hkuri abubuwan sun had'e ne shiya sa amma xataxo mata yini,nan tabarta tana ta shankuka.
Kaitsaye gidan Zakiyya suka wuce can ma tsaitsaye taje ta fito tace driver yamayar da ita gidansu.
Koda ta shiga gida gun mama taje taci tuwo ,tukum ta koma d'akinta tayi wanka da sallah ta kwanta akan bed din ta.babu jimawa kiran sir yashigo awayarta,tana d'agawa tafara sakar masa kukan shagwaba rta,shikuwa cikin rarrashi yace sorry kinji sulti nah wlh ina busy ne duk agajiye nike ,yanxun kina ina nazo mutafi gida?
"Cikin shagwaba ta ce ina gidan mama kuma adakina ."
To yace hade da datse kiran.
Befi minti 15ba yashigo cikin gidan ,besamu kowaba,kawai ya wuce dakin Hafsat .
Ya murd'a k'ofar kwance yasameta ,da gudu ta fad'a jikinsa yarungumeta had'e da juyawa da ita suna dariya.
Hancinta yaja yace oya muje kinxomana gida ko?
Murmushi tayi tace eh din had'e da rikemasa hannu suka fito ,dakinmama sukaje ,bayan sun gaisa sir yace mamanah asamin tuwo !da sauri mama tajawo tiren dke gefenta tana murmushi had'e da cewa oh Aliyu bakagajiya da cin tuwo.
Murmushi yyi yace ai mama tuwanki nadabanne, itakuwa hafsat tasha mamakin yadda sir yayi irin wannan shakuwar da mama.
Bayan mama tayi serving dinsa ,ta tura masa gaban hade da cema Hafsat ta kamasa ruwa ,turo baki Hafsat tayi tace ni mama naga ma baki wani ji dani yanxun.
Yar dariya mama tayi tace eh naga alama kina kishi da aliyu ko?to eh nafi jidashi akanki,tana fad'a tabarmusu dakin.
Shikuwa sir sai dariyar mugunta yakewa Hafsat.
Kwafa tayi tafita yakawo masa ruwan had'e da zama gefensa tana mintsininsa.shareta yyi yagama cin tuwansa yafita gun tape a tsakar gidan yawanke hannu yyiwa su mama da Laure Saida safe dke zaune a tsakar gida.
Nan mama takoma dakin gun Hafsat ,tace bara nabaki wani magunguna ,nan ta shiga bed room ta fito da wata jarka wadda tsumine aciki ,tace ungo maganin basir ne kullum kisha sau3arana koda inkinje gun mijinki kinajin zafi zaki dena ,ta mika mata wasu magaunguna k'ulle aleda tace kirik'a sha da madara insun k'are kimun magana ,kuma kada kibari mijinki yaganikisaka ajikka.
Cikin murya ta karb'a jin harda maganin dena jin zafinnan Wanda dama tanason yiwa mama maganar tana jin kunya.
Nan sukayi sallama tafita gunsir.
****** ****** ******
Hakafa rayuwa tayita tafiya gun sir da Hafsat kullum suna cikin faranta ran juna,dan yanxun Hafsat tuni ta aje kunya tana farantawa mijinta hade da yima biyyaya,kuma yanxun tadena jin wannan zafin kullum suna manne da juna in yafita suna yin waya akai akai.
Bangaren su amarema bbu laifi love kawai suke sha abinsu,musammun su Fatima da kabeer dinta dan kabeer bbu sauki abinda kullum Abu daya tun Fatima bata sababa har ta saba hakan.
Yau Yakama week end ,sir ne zaune Hafsat na tsakiyar jinyoyinsa yana mata tsifa dan komai sir yakemata ko yatayata suyi tare.
daga ita sai wani dan wando iya gwiwa da y'ar Riga iya cibi sai shagwarta take zubawa son ranta.
Can ta kama tari ,daganan sai kakarin amai da sauri ta tashi tashige toilet ta dinga kwata amai,shikuwa sir arikice yabiyota yana tambayarta lfy meke damunta kotace wani abu?
"Ahankali tace ah ah."
Taimaka mata yyi yace ta wanke bakinta sannan yacanja mata kaya yace ,baby muje hospital.
Dire dire tahauyi ita ah ah kada ayimata allura.
Lallabata yyi yace bazai bari ayi mata ba,sannan ta bisa suka wuce hospital.
Wata private hospital sukaje ,nan Sir yabukaci son doctor mace ta dubamasa suntinshi,nan akahad'asa da wata docter ta fara bincikar Hafsat tayi mata yan tambayoyi shikuwa sir yana zaune tana kan cinyarsa ake dubata.
Nan akabata wata yar roba akace tayi fitsari,nanta tashi,har sir zai bits docter tace ah ah yajirata ta fito.
"Bbu jimawa ta fitota mik'amata robar."
Nan aka auna fitsarin atake akagano tana ciki ajikinta ,koda ta fad'a musu wani ihun murnar sir yyi yarungume Hafsat itama cikin murna tace yaya munkusa zama parent muna ko?
Eh yace had'e da cewa ALHMDLLH.
Itakuwa docter sai kallonsu take dan sun bata sha'awa ,nan sir yajata bayan anmata secarning angano cikin wata2ne.
Hannunsa cikin nata suka fito fuskarsu cike da farin ciki,zasu shiga motar ,sukaji wata nacewa bewar ALLAH kece Hafsat?
da sauri sir da hafsat suka juyo.
K'ura ma wadda ta tsaidasu idanu Hafsat tayi atake tagane labor ce wadda suka mata mugun suka suka kuma had'a baki da kamal ,suka kaita step quarters .
"Yatsina fuska sir yyi yace malama fy?"
Duk'awa tayi had'e da bayyana kanta tana rokar Hafsat yafita ,nan tace ta yafe had'e da kallon sir tace my dear mujenan suka shige suka barta gun.
Itakuwa tagane sir Aliyu, kuma ganinsu hakan yatabbatar mata su masoyane kuma ma auratta.
Tun amota sir sai nan nan da Hafsat yake yana tambayarta metakeso na masu ciki yasiya mata?
Cikin shagwaba ta ce muje nidai gun mommy nah ka kaini gunta nike so .
Murmushi yyi yace to my Princess.
Wayarsa yafito yafara sanar da mommy dasu mama bbu ko kunya sannan yakira su Mubarak da kamal,sannan kabeer.
Lokacin dayakira kabeer suna tare da Fatima akicin yana tayata aiki aiko dayaji sir yace Hafsat Nada ciki,aisai yakalli Fatima yace oya muje ALLAH bazai yuyuba muje nima nabada himma ko babyn yaya yasami k'anwa kinga sai ayi yar gida ,abada zumunci ,yafad'a had'e da kashe mata ido.
Itadai murmushi tayi tabisa ,suka wuce k'uryar daki abinsu.
Sukuwa sir gidan mommy suka nufa ,bayan sun isa ,Hafsat na hannunsa suka wuce ciki......
Share pls
NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Second to the last page
🅿120
Mommy na zaune a parlour suka shigo ,cikin farin ciki mommy ta rungume Hafsat tana saka mata albarka.
"nan Hafsat takwantar da kanta kan cinyar mommy ta na shagwaba".
Sir yakalli mommy fuska ba walwala yace pls mommy abata wani abu taci,bakiga yadda takeyin amaiba.mommy tace ashsha tana shafa kan Hafsat tace yata mekikeso?dan yatsina fuska tayi tace ai innaci amai zanyi!" Cikin tausayinta mommy ta ce bazaka yiba kinji fad'adamun?
Nan tace d'an wake takeso,mommy tace to nan ta ta shi ta wuce kitchen .
"Sir yadawo gunda ta ta shi,yajanyo Hafsat jikinsa yana lallabata, had'e da tambayarta babyn sa?
Ita kuwa abinnema yasamu ,shagwaba rta kawai take yana biye mata.
Befi 30minit da tafiyar mommy na ta dawo da plate shak'e da d'an wake yasha kwai dafaffe da kabeji anyi yankashi k'anana ga man gyad'a ta aje musu,tana hararan sir had'e da cewa baba na kakoma mar kunya ko?" Kabeer yab'atamun kai da rashin kunyarsa."
Sosa kai yyi yace yaje yi hkuri mommy naga batajin dadine,harararsa tayi tace ALLAH naga kana matsamata zan maidota guna ta zauna araini cikin,kada karik'a matsamata da abinda yashafi auratayya.
Hafsat taisaurin sunkuyadda kanta sbd kunyar aganar mommy. "Shikuwa Sir ko ajikinsa dan aganinsa ",ko haihuwa tayi bawanda zai rabasa da matarsa.
Mommy ta kalli Hafsat tace sauko kici kinji yata?bbu musu ta sakko ,takalli sir tace yaya muci ,kallon d'an waken yyi dan betaba cinsa dadai wayonsa." Ahankali yace sulti na koshi",tura baki tayi tace nima na ko shi.
Harararsa mommy ta yi tace dole ka sakko kuci tare tunda kasaba mata tare kuke cin abinci.bbu musu yasauka ,mommy tabasu guri.
"Nan Hafsat tasaka musu yaji ", suka fara ci sir dayaji dad'in d'an waken har cikin kansa aituni suka cinye Ta's suna Neman kari.
Sir yakaiwa mommy plate in wai ak'aramusu,murmushi tayi tace hmmm kaida kace bazakaciba,shine hadda Neman kari yanxun.
Yar dariya yyi bece komai ba, nan taxuba tabasa ,yakoma gun Hafsat suka fara ci, saiga kabeer da Fatima sun shigo.bayan sun gaisa ,kabeer yace oh su yaya ana nan kenan dakai ake laulayin cikin kenan?aikana kirana kagayamun nima nace ai gsky yau saina bada himma ko babynmu yasami k......ganin mommy ta shigo yasa yyi shiru,itadai Fatima kanta ak'asa ,cikin fara'a mommy ta tarbesu suka gaisa, sir yakalli Fatima yace wlh kiyiwa mijin ki fad'a rashin kunyarsa tayi yawa wlh,y'ar dariya Fatima tayi tace hmmm yaya ai gsky yafad'a meye laifinsa?" Kabeer yyi dariya yace fad'a masadai my one ".
Mommy ta girgiza kai tabasu guri dan tasan halin kabeer zaiyi iyayin abinda yafi haka danta lura yafara b'ata Fatima da rashin kunyarsa." Sir yakali Hafsat yace kinga kabeer yakoyawa k'awarki rashin kunya ko?murmushi tayi tace hmmm itamafa yaya haka take dan....Fatima tace oh su sis sharri za'amun dubaki mukaxoyifa.kabeer yace zomuje part dina ma Nada rabu dasu muma next month xamu fara laulayin,nan tabisa bbu kunya.
"Shikuwa sir girgiza kai yyi yace hmmm wlh yaron nan lokacin da aka raba kunya bacci yake ,yanxunfa zai iya yin wani abu da ita koda anan gidan ne ba ruwansa.
Hafsat ta rad'a masa a kunne tace ai dg gani yafika fitinah ,yar dariya yyi yace eh naji duk da haka gashi Nina fara bada ajiya,yafad'a had'e da shafa cikinta.
Hakafa Fatima da Hafsat suka sha yini aginan mommy suda maza jansu,basubar gidanba sai dare.
____________________
Hakafa Hafsat ta cigaba da rainon cikinta ,tanasamun kulawar mijinta da iyayansu baki d'aya dan yanxun sir yawani k'ara shagwaba ta da yawa ,komai tare suke abinsu kuma cikin baya hanata biyamasa bukatarsa ." yamaida ita tamkar yar goye inbacci zasuyi sai Hafsat tayi yakeyi inkuma tafarka da sauri zai farka yana tambayarta me take so?"in toilet zata shiga saiyarakata,soyayya rsu kawai suke xubawa son ransu .
"Bayan 6 ,month"
***** ****** *****
Hafsat ce zaune da tulelen cikinta gefen sir dan yanxun cikin yashiga watan haihuwa ,yau ko gobe.
"Firarasu sukeyi yana dan matsamata k'afafunta".
Tunani Hafsat keyi yau kusan 10days kenan rabonta da sir ,tasan tausayinta ne yasa hakan ,amma tasan bawai dan baya buk'ataba.
Kallonsa tayi ta turo baki had'e da kukan shagwaba, da sauri yark'e mata hannu yana cewa to sarkin rigima meye kike kuka fadamun?
" nuna sa tayi wai shine".
Murmushi yyi yace kiyi magana pls.
Cikin wani salo tace bakai bane kwana 10kenan kadenayin ...ta ida rad'amasa akunne mur mushi yyi yace ina tausayinkine shiya sa amma tunda zaki iya ba damuwa.
Nan kuma salon yacanxa,saidai Hafsat iyakar dauriya tayi dan murxarta sir yake da kyau har sai da tayi nadamar janyosa datayi,Saida yasamu cikakkiyar gamsuwa tukum yasarara mata.
"Yabarta da ciwon Mara da k'ugu."
Cikin dauriya tabisa toilet sukayi wanka ,suka fito yawuce masjid dan yin sallar la'asar .
"Adaddafe Hafsat tayi sallah dantafara tunanin nagudane ,nantafara had'a kayan haihuwa dayaxo su wuce hospital."
Tana duke k'asa tana murkusu yashigo arikice yanufeta yana tambayarta lfy ?nuna masa mararta da cikinta kawai take nan yagane nagune ,cak yadauketa yyi waje da ita yasaka ta amota yadawo yad'auki kayan haihuwar suka nufi hospital .
Suna xuwa akasakata kan keke akayi labour room da ita ,sir hankali tashe yarufa masu baya akatsayar dashi,nan yaga wani doctor zai shiga ciki.da sauri ya tsai zaidasa yace mlm ina xuwa?doctor yace lfy ?aikina mana wani abu? Wata shak'a sir yyimasa had'e da cewa wlh baka isaba kashiga ka kallemun mata zan iya kwak'wale maka idonka ."doctor idanuwa duk sun fito yaji shak'a da sauri tayi kokarin kwatar kansa yakasa,wasu nurse ne suka lura da sauri suka je suka sanar da nuraddeen. Nan yaxo da sauri yasami sir na niyar kashe mutumin mutane.
da kyar yakwacesa agunsa da dubara dan yalura kishine yasa sir yin