Showing 39001 words to 42000 words out of 70847 words

Chapter 14 - NIDA DALIBATA Complete Hausa novel

24 Aug 2024

12239

Aliyu da kansa ke duke yace inaso kaje d'akin Zakiyya kazanemun ita,umarni na baka yafad'a had'e da mik'a masa wasu keys yace kabud'e dakin inta rufe.

"Da sauri sir Aliyu ya karba dan dama haka yake so dukda bayason dukan mace amma yaci ace Zakiyya jikinta yagayama ta."

Ita kuwa mommy ba bakin magana dan ta lura Abba ransa b'ace yake.

"Bayan sir Aliyu yanufi dakin Zakiyya," Abba yakalli mommy yace hukuncinki zai biyo baya ai naga sadda aliyun yashigo gidan nikuma dawowata kenan nabiyo sa natsaya bayan labile naji koma.

Wata harara yaaikaea Mubarak dake kwance da k'asa da kumburarrar fuska yace Allah yashiryeka yafad'a had'e da barin parlourn.

""" sir Aliyu kuwa bude d'akin Zakiyya yyi yasameta kwance da earpiece akunnabta,saidai tagansa kamar dg sama beyi wata wataba ya zare belt d'in dake k'ugunsa yashiga jibgarta tana ihu hade da basa hkuri be k'yaletaba saida ta daku,sannan ya kalleta had'e da nunata da yatsa yace inaso kisani duk abinda yafaru da Hafsat kune kuma bazan taba k'yalekuba,sannan kince saikin aureniko?to bari kiji da in aureki gwara na tabbata bbu aure har k'arshen rayuwata.yafad'a tareda da Jan doguwar tsuka yabar parlon.""";;


Yaje yadauki motarsa yabar gidan.

Ko a hanya tunani yake azuciyarsa yace meyasa masa keson keta mata haddi ne?

Ko wanne gaja yanason b'ata mata rayuwa,wata zuciyar race sbd tana da kyawu had'e da k'ira me daukar hankali.

Wani mugun tsaki yaja ,koda ya isa gd straight part dinsa yanufa be kulasu sa'ada dake zaune parlour itada Hafsat suna firaba.

Mommy ce ta tashi tabisa d'akinsa dan ta lura yana cikin damuwa har yanzun.

Ta samesa kwance rigingine yyi tagumi yak'urawa seeling ido yana tunani.

Da sauri ta karasa gunsa ta hau tambayar lfy me yafaru dazu kuma me su Zakiyya suka masa??

Cikin damuwa ya zaiyane mata abinda yafaru,salati kawai mommy keyi tace lallai yarinyar da aka bamu amana suke shirin aikata hakan akanta,amma ai alhmdllh tunda Allah yatoni azirinsu.

"Amma bbna kayi hkuri kaje kayi break fast ."

"Ahankali yace na k'arya awaje na koshi ,yafad'a had'e da rufe idanunsa."

Fitowa mommy ta yi, ta isa kusada Hafsat ,ahankali ta dafata tace y'ata kije gun yayanku yana cikin damuwa ki lallab'asa ,sannan kixo kikai masa kayan break dinsa dan beyi break ba dan naga kunshak'u dashi kinji ko?

"To Hafsat ta ce ta tashi tanufi dakinsa."


Tana shiga tasamesa kwance idonsa arufe ,sallama tayi ta zauna nesa dashi,murya k'asa k'asa tace yaya shine na shigo d'akinka ka shareni?

Bud'e idanunsa yyi yana kallonta,ta sunkuyadda da kanta k'asa.

Cikin shagwaba ta ce yaya natafi tunda kak'imun magana ka shareni,ahankali yace ni ban sharekiba.

Murmushi tayi tace hmm hakane ,amma kasan kamun alkawarin dena saurin fushi amma naga kamar fushi kke yanzun badai nice Nayi laifinba ko?ta fad'a had'e da langabe kai tana kama kunnanta.

Besan sadda yyi dariyaba,yace my Hafsat bake bace kuma yanzun naji na huce nabar fushin murmushi tayi tace eh hakane amma meyasa bakazo mukayi break tareba ?

"Shiru yyi tanatunanin me zai ce mata?"

Can yace banajin yunwa,ai turo baki tayi race amma ni jiya ka tursasani saida naci abinci to yanzun zan kawomaka break kayi dan bakayi break ba nikuma banason yunwa takamamun kai ko?

Ai sai yyi kamar wani dolo dan besan sadda yace to kawomun my Hafsat innaci zakiyi farinciki?

Da sauri tace eh hade da fits.ba jimawa tadawo da plate chips ne aciki da cup din tea mai kauri ta aje masa gabansa.

Tace yauwa Yayana kacigaba da ci kaji ba musu yafara cin abincin sa tana masa fira har ya cinye komai Ta's,cikin jindadi tace yauwa ko kaifa.


Murmushi yyi yace gobe bayan sallar axahar zanmaidake gd dan lokacin baba yadawo ,dan munyi waya dashi dazun.

Murna sosai Hafsat ta hau yi,had'e rai sir Aliyu yyi yace wato ke murna ma kike ko bazakiyi missing dinaba kinfiso mu rabu?

Shagwabewa tayi tace Allah Yayana bahaka bane ,ai naga saura 6days mukoma skul kuma zan ganka a can shiya sa.

Shiru yyi bece komai ba.

Fita tayi takai dan kai plate din da cup din waje,koda mommy ta ganta taji Dadi sosai aranta dama tasan sir Aliyu bazaima Hafsat musuba kuma tasan yanzun yahuce daga Fushun da yake,sai murmushi mommy keyi tanasa ma hafsat albarka.

Bayan ta kai kayan kitchen tadawo dakin tasamesa yana latsa waya gefensa ta zauna cikin shagwaba ta ce yayaaaaa!

Kallonta yyi da sauri yace my Hafsat yar rigimata kimun firanki kinji?

Tashi tayi tace barama nagyaramaka dakinka amma saika fita.


Murmushi yyi yafita ,cikin yan mintoci ta gyare dakin parlour da bed room.

Sannan ta koma toilet ta wanke shi Ta's,harzata fita taga fararen vest dinsa da jallabiyoyi guda biyu ajik'e a bucket, bbu bata lokaci ta duba taga bbu boxes aciki ,saita wankesu Ta's ta shanyasu a toilet din ta had'a masa ruwan wanka ta fito da ga toilet din .

Tana fitowa ,yanashigowa kallonsa tayi tace yaya kaje kayi wanka kaji?

Murmushi yyi yace to my Hafsat yaude anaji dani sosai.

Murmushi tayi ta fito,shikuma ya shige toilet.

Wani farin ciki yaji aransa,yaji Hafsat ta sake samun.matsayi me girma agunsa.

Yaji Dadi sosai da yadda yaga ta wanke masa kayansa sai murmushi yake har yagama wankan ya fito.

Bayan ya shirya ya fito cikin farin ciki dan yanason xuwa campaninsa,yaga ba kowa a parlour ,motsinsu yaji a kitchen can yanufa.

Yasami du Hafsat itada sa'ada suna aikii.

Murmushi yasakarma Hafsat ya ce sannunku da aiki, murmushin itama Hafsat ta yi masa tace yaya sai ina?

Ahankali yace zan je office muje kirakini mota kimun addua.

Sa'ada tace haba yaya saita wani rak.... Hararar da ya aiko mata yasa tayi shiru.

Hafsat kuwa ba kunya ta bisa har parking spaces yayi masa adduar da yabukata ta dawo cikin gidan.

Washe gari....

Share pls[12/26, 6:17 PM] اختى حفصة: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿71&72

Washe gari.
Bayan sallah azahar sir Aliyu ne tsaye a waiting parlourn gidansu yana kallon Hafsat sun rungume juna da sa'ada suna ban kwana,Hafsat kamar tayi kuka sbd sabon datayi agidan dakuma batasan rabuwa da sa'ada.
Mommy ce tazo taja hannun Hafsat tasaka mata wata babbar Leda ahannunta ,hafsat zatayi magana mommy ta rufe mata baki,takalli sir Aliyu dake tsaye yana aikin kallonsu. Tace babana kuje dan Allah ka lallab'ata kaji?

"Yatsina fuska yyi yace haba mommy lallabata d'in me zanyi,ya kalli Hafsat yace oya muje."

"Turo baki tayi tabi bayansa."

Ya shige mota yabarta ,yak'i bud'e mata ,itakuma tak'i shiga sbd yasaba shike bud'e mata duk in zata shiga motarsa.

Shikuwa yana sane yyi hakan Dan yaji haushin yadda ta nuna damuwa kan zata rabu da sa'ada amma shi bata damu dan zasu rabuba.jin shirun yyi yawa yasa yafito ya kalleta fuska daure yace wai bazaki shi ga bane kome kkejira?
Kauda kanta tayi gefe tace cikin shagwaba tonika bud'e mun nashi ga. Kallonta yyi yace keko kin rainani kwa nannan ko? batace komaiba can yabud'e mata sannan ta shiga yaja motar ,saida yabiya yasiya mata su ice cream da ga sassun kaji dasu biscuits da chacoolat,sannan suka wuce anguwarsu.

Bayan yyi parking da sauri ta kai hannunta dan bude k'ofar ta jita yasa lock,shiru tayi dan dama tunda suka shiga motar batayi masa magana dan zama da shi yasa takoyi miskilanci.

Kallonta yyi murya k'asa k'asa yace wato dan zakiga baba ki koma gunsa shine kikemun haka ko?
[12/26, 8:42 PM] Amina Lgs: "Ahankali tace nifa ba haka bane bakaine kayita d'aure fuska ba k'ak'i yin dariya."

Kallonta yyi yace to kalleni,ba musu ta kallesa suka had'a ido murmushi yyi,turo baki tayi tace bemunba gsky ka canza wani.dariya yy yace aigarani Nayi murmushi keko murmushin bakiyiba .da sauri tayimasa murmushi har yar wushiryarta ta bayyana,tace to yaya nayimaka bud'e mun,bece komaiba yabud'e mata suka fito.

Dede bakin soron gidan suka had'u da baba da sauri sir Aliyu ya iso gunsa ya duk'a yana gaidashi, ya amsa cikin sakin fuska ,had'e da yimasa godiya da tambayarsa mutanan gida.Hafsat kuwa bayan baba yagama gaisawa da Sir Aliyu da sauri ta rungumesa tana masa shagwaba,shikuwa sir Aliyu se kallonsu yake azuciyarsa yana cewa oh anyi shagwab'ab'b'iyar yarinya.

Babane yace Aliyu inafatan dai bata yi muku wani shirmenba?murmushi sir Aliyu yyi yace ah ah baba .

Baba yace masha Allah ,azuciyarsa kuwa ca yake kaga yaro kamar balarabe ko bature ai ban dauka yanajin hausaba.

Sir Aliyu ne yakatsewa baba tunani gun cewa ni xan wuce baba sai munyi waya,da fara,a baba yace to Aliyu bazaka shiga ciki ba? Murmushi yyi yace zanshiga wani lokacin ,har mota baba yarakasa yana sa masa Albarka da yimasa godiya, sannan yadawo yasami Hafsat tsaye zaure yace muje ciki ko,ahankali tace lah baba na mance kayana amotarsa bara naje na d'auko.

"Nan ta wuce ,baba yashiga ciki."

Tana zuwa tasame sa cikin motar yad'ora goshinsa kan sitiyarin motar,ahankali tace yayanah nagode sosae Allah yabar zumunci Allah... Da sauri yadago yace ya,isa haka my Hafsat kinji bbu godiya atsakanun mu ko aike k'anwatace ko?

Murmushi tayi tace eh hakane wlh yaya dakai da familyn ka kunada kirki sosai amma mommy duk ta fiku kirki tafad'a hade da yimasa gwalo taja ledar tsarabarta ta gudu.

Dariya yyi yace haba yarinya zamu hadu askul nanda 5days,yafada had'e da Jan motar yabar anguwar da kewar Hafsat aransa.

Hafsat nashi ga gida tayi sallama Laure dake tsakar gida tayi salati had'e da cewa oh ni duniya ,ainad'auka gun yawan karuwancin zaki tabbata ,wlh anji haushi waya sani koma ciki yyimiki kuka je aka zubar shiyasa kika kwana biyu gunsa to allah yatoni asirinku,kuma deeni ma yayafeki ko kyauta aka bashike bazai karba kina kingin wani dan Wannan ba aurenki zaiyiba saidai ya lalataki.

Hafsat hawaye ne ke ta zuba akumatunta ,tanajin zafin maganganun Laure.

Babane ya fito afusace sbd yagaji da jin irin kalaman da Laure ke alak'anta Hafsat dasuba,beyi wata wataba ya wanke Laure da maruka2 lafiyayyu yanunata da yatsa yace wlh kinci albarkacin Hafsat dan inna rabu dake bbu dacewa in zauna dagani sai itada k'annantaba,da tuni na dad'e da rabuwa dake,amma inaso ki rubuta ki aje duk ranar danaga matata to wlh aranar zamana dake yak'are ,yafad'a azafafe tare da kallon Hafsat yace muje.

Su Laure saikaji tsit baki yamutu tana matsar hawayen munafunci.

Ko ad'aki baba yyita rarrashin Hafsat har tayi shiru ,tahaubasa labarin gidansu sir Aliyu da kirkinsu,kuma baba yaji Dadi sosai ,be fitaba saida aka kira la'asar sannan yace bara yaje yyi sallah .

Bayan ya fita ita Hafsat tayi tata sallar .

Bayan ta idar ba jimawa ,taji sallamar Fatima,nan tashigo d'akin,had'e rai Hafsat ta yi, tayima kamar bata gantaba.

Murmushi Fatima ta yi tace ayya sis dan Allah kiyimun uxuri kiji bayanina dan Allah ba fushi zakiyi daniba.

Harararta Hafsat ta yi tace hmm aini kin bani mamaki ace duk yadda muke dake har kije wani gun bansaniba.

Da sauri Fatima ta ce yi hakuri sis wlh dawiwarmu kenan,nace bari nazo na goge laifina.

Kinsan mahaifiyar ummanmu bata lfy tana asibitin abuja,to jikinta yyi tsanani,shine aka kira umma taxo 'sainabita da harda yaya Ahmed zamuje dan yazo gaidasu umma yatarar zamuje to sai daddy yace ah ah yazauna tunda shi angone shine Muka barsa gida mukatafi.

Ajiyar zuciya Hafsat ta yi tace ayya sis allah yabata lfy yanzun yajikin nata?

Fatima ta ce da sauki sosae

Nan Hafsat ta labar tawa Fatima abinda yafaru tsakaninta da deeni dakuma zuwanta gidansu sir Aliyu.

Sosai Fatima ta yi murna da yadda sir Aliyu yyi maganin deeni,sannan tak'ara
Yarda aranta cewa sir Aliyu yanason Hafsat.

Nan Hafsat ta nuna mata tsarabarta da mommyn sir Aliyu tabata da abinda sir Aliyu yasiya mata,nanta tayata murna ,suka raba kayan har Fatima tak'i karb'a amma ganin yadda Hafsat ta ji haushi yasa ta karba kasancewar komai suka samu tare suke rabawa.

Har soro Hafsat ta rako Fatima dazata tafi gida ,harta Fatima ta fita tadawo tace sis saurafa 5 days mukoma skul kizama cikin shiri.

Murmushi Hafsat ta yi tace eh ai nasani Allah yakaimu, Fatima ta ce ameen tareda tafiya,Hafsat takoma ciki.

Bayan kwana biyu....[26/12, 8:27 pm] ‪+234 703 230 7283‬: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿71&72

Washe gari.
Bayan sallah azahar sir Aliyu ne tsaye a waiting parlourn gidansu yana kallon Hafsat sun rungume juna da sa'ada suna ban kwana,Hafsat kamar tayi kuka sbd sabon datayi agidan dakuma batasan rabuwa da sa'ada.
Mommy ce tazo taja hannun Hafsat tasaka mata wata babbar Leda ahannunta ,hafsat zatayi magana mommy ta rufe mata baki,takalli sir Aliyu dake tsaye yana aikin kallonsu. Tace babana kuje dan Allah ka lallab'ata kaji?

"Yatsina fuska yyi yace haba mommy lallabata d'in me zanyi,ya kalli Hafsat yace oya muje."

"Turo baki tayi tabi bayansa."

Ya shige mota yabarta ,yak'i bud'e mata ,itakuma tak'i shiga sbd yasaba shike bud'e mata duk in zata shiga motarsa.

Shikuwa yana sane yyi hakan Dan yaji haushin yadda ta nuna damuwa kan zata rabu da sa'ada amma shi bata damu dan zasu rabuba.jin shirun yyi yawa yasa yafito ya kalleta fuska daure yace wai bazaki shi ga bane kome kkejira?
Kauda kanta tayi gefe tace cikin shagwaba tonika bud'e mun nashi ga. Kallonta yyi yace keko kin rainani kwa nannan ko? batace komaiba can yabud'e mata sannan ta shiga yaja motar ,saida yabiya yasiya mata su ice cream da ga sassun kaji dasu biscuits da chacoolat,sannan suka wuce anguwarsu.

Bayan yyi parking da sauri ta kai hannunta dan bude k'ofar ta jita yasa lock,shiru tayi dan dama tunda suka shiga motar batayi masa magana dan zama da shi yasa takoyi miskilanci.

Kallonta yyi murya k'asa k'asa yace wato dan zakiga baba ki koma gunsa shine kikemun haka ko?
[26/12, 8:27 pm] ‪+234 703 230 7283‬: "Ahankali tace nifa ba haka bane bakaine kayita d'aure fuska ba k'ak'i yin dariya."

Kallonta yyi yace to kalleni,ba musu ta kallesa suka had'a ido murmushi yyi,turo baki tayi tace bemunba gsky ka canza wani.dariya yy yace aigarani Nayi murmushi keko murmushin bakiyiba .da sauri tayimasa murmushi har yar wushiryarta ta bayyana,tace to yaya nayimaka bud'e mun,bece komaiba yabud'e mata suka fito.

Dede bakin soron gidan suka had'u da baba da sauri sir Aliyu ya iso gunsa ya duk'a yana gaidashi, ya amsa cikin sakin fuska ,had'e da yimasa godiya da tambayarsa mutanan gida.Hafsat kuwa bayan baba yagama gaisawa da Sir Aliyu da sauri ta rungumesa tana masa shagwaba,shikuwa sir Aliyu se kallonsu yake azuciyarsa yana cewa oh anyi shagwab'ab'b'iyar yarinya.

Babane yace Aliyu inafatan dai bata yi muku wani shirmenba?murmushi sir Aliyu yyi yace ah ah baba .

Baba yace masha Allah ,azuciyarsa kuwa ca yake kaga yaro kamar balarabe ko bature ai ban dauka yanajin hausaba.

Sir Aliyu ne yakatsewa baba tunani gun cewa ni xan wuce baba sai munyi waya,da fara,a baba yace to Aliyu bazaka shiga ciki ba? Murmushi yyi yace zanshiga wani lokacin ,har mota baba yarakasa yana sa masa Albarka da yimasa godiya, sannan yadawo yasami Hafsat tsaye zaure yace muje ciki ko,ahankali tace lah baba na mance kayana amotarsa bara naje na d'auko.

"Nan ta wuce ,baba yashiga ciki."

Tana zuwa tasame sa cikin motar yad'ora goshinsa kan sitiyarin motar,ahankali tace yayanah nagode sosae Allah yabar zumunci Allah... Da sauri yadago yace ya,isa haka my Hafsat kinji bbu godiya atsakanun mu ko aike k'anwatace ko?

Murmushi tayi tace eh hakane wlh yaya dakai da familyn ka kunada kirki sosai amma mommy duk ta fiku kirki tafad'a hade da yimasa gwalo taja ledar tsarabarta ta gudu.

Dariya yyi yace haba yarinya zamu hadu askul nanda 5days,yafada had'e da Jan motar yabar anguwar da kewar Hafsat aransa.

Hafsat nashi ga gida tayi sallama Laure dake tsakar gida tayi salati had'e da cewa oh ni duniya ,ainad'auka gun yawan karuwancin zaki tabbata ,wlh anji haushi waya sani koma ciki yyimiki kuka je aka zubar shiyasa kika kwana biyu gunsa to allah yatoni asirinku,kuma deeni ma yayafeki ko kyauta aka bashike bazai karba kina kingin wani dan Wannan ba aurenki zaiyiba saidai ya lalataki.

Hafsat hawaye ne ke ta zuba akumatunta ,tanajin zafin maganganun Laure.

Babane ya fito afusace sbd yagaji da jin irin kalaman da Laure ke alak'anta Hafsat dasuba,beyi wata wataba ya wanke Laure da maruka2 lafiyayyu yanunata da yatsa yace wlh kinci albarkacin Hafsat dan inna rabu dake bbu dacewa in zauna dagani sai itada k'annantaba,da tuni na dad'e da rabuwa dake,amma inaso ki rubuta ki aje duk ranar danaga matata to wlh aranar zamana dake yak'are ,yafad'a azafafe tare da kallon Hafsat yace muje.

Su Laure saikaji tsit baki yamutu tana matsar hawayen munafunci.

Ko ad'aki baba yyita rarrashin Hafsat har tayi shiru ,tahaubasa labarin gidansu sir Aliyu da kirkinsu,kuma baba yaji Dadi sosai ,be fitaba saida aka kira la'asar sannan yace bara yaje yyi sallah .

Bayan ya fita ita Hafsat tayi tata sallar .

Bayan ta idar ba jimawa ,taji sallamar Fatima,nan tashigo d'akin,had'e rai Hafsat ta yi, tayima kamar bata gantaba.

Murmushi Fatima ta yi tace ayya sis dan Allah kiyimun uxuri kiji bayanina dan Allah ba fushi zakiyi daniba.

Harararta Hafsat ta yi tace hmm aini kin bani mamaki ace duk yadda muke dake har kije wani gun bansaniba.

Da sauri Fatima ta ce yi hakuri sis wlh dawiwarmu kenan,nace bari nazo na goge laifina.

Kinsan mahaifiyar ummanmu bata lfy tana asibitin abuja,to jikinta yyi tsanani,shine aka kira umma taxo 'sainabita da harda yaya Ahmed zamuje dan yazo gaidasu umma yatarar zamuje to sai daddy yace ah ah yazauna tunda shi angone shine Muka barsa gida mukatafi.

Ajiyar zuciya Hafsat ta yi tace ayya sis allah yabata lfy yanzun yajikin nata?

Fatima ta ce da sauki sosae

Nan Hafsat ta labar tawa Fatima abinda yafaru tsakaninta da deeni dakuma zuwanta gidansu sir Aliyu.

Sosai Fatima ta yi murna da yadda sir Aliyu yyi maganin deeni,sannan tak'ara
Yarda aranta cewa sir Aliyu yanason Hafsat.

Nan Hafsat ta nuna mata tsarabarta da mommyn sir Aliyu tabata da abinda sir Aliyu yasiya mata,nanta tayata murna ,suka raba kayan har Fatima tak'i karb'a amma ganin yadda Hafsat ta ji haushi yasa ta karba kasancewar komai suka samu tare suke rabawa.

Har soro Hafsat ta rako Fatima dazata tafi gida ,harta Fatima ta fita tadawo tace sis saurafa 5 days mukoma skul kizama cikin shiri.

Murmushi Hafsat ta yi tace eh ai nasani Allah yakaimu, Fatima ta ce ameen tareda tafiya,Hafsat takoma ciki.

Bayan kwana biyu....NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿73&74

Bayan kwana biyu.
Gaba daya shire shiren komawa suke skul,baba yayiwa Hafsat siyayyar komai,itama tagama shirinta gobe sai skul.

Yanzun haka Hafsat ce zaune a d'akin ta suna fira da babanta,amma hankalinta baya gun firan sotake ta karb'i wayarsa takira sir Aliyu su gaisa rabon ta dashi tun ranar da ya maidota gida.

"Can wata dubara ta fad'oma ta."

Da sauri tace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login