Showing 114001 words to 117000 words out of 131968 words
isa gurin da aka tanada dominsu suka zauna daqyar yasata ta tashi suka shiga filin rawar lkcn da M.C din ya kirasu suka dan taka kadan kai ranar Umaimah taga rashin kunya a gure D.S ko kunyar mahaifiyarsa bayaji da Hajiya da suke gurin kamota yakeyi tako ina suna hotuna itadai hawaye kawai takeyi da ta rasa na meye farin ciki ko baqin ciki basu tashi ba sai sha biyu suna zuwa gda wanka kawai tayi ta kwanta tana kwanciya D.S ya kirata yana fada mata wai yau bazai iya bacci ba duk ta tayar masa da hankali ji yake kamar ya janyo gobe itadai murmushi kawai tayi masa sukaci gaba da hirarsu waishi ya matsu yaji abinda akeji.
Washe gari qarfe goma daidai na safe aka daura auran Dr Sulaiman kabir Yola da Umaimah Ahmad Hameed Shuwa farin ciki gurin Sulaiman baa cewa komai ita kuwa da aka sanar da ita an daura auran kamar yanda Hameed ya suma haka itama ta yanke jiki ta fadi hankalin gdan biki ba qaramin tashi yayi ba shidai Daddy baa gama bikin dashi ba ya dauki dansa suka wucce India ita kuwa amarya Umaimah lbr yana zuwarwa Sulaiman babu kunya ya shigo cikin gdan har dakinta ya shiga ya kuwa yi saa babu kowa ya mayar da qofar ya kulle ta bude idonta a hankali da suka kumbura saboda kuka zama yayi a kusa da ita ya dagota jikinsa yace “ni bantaba ganin aure irin namu ba sweet Ina cikin farin ciki ke kina baqin ciki yakamata ki yarda da qaddara ba duka abinda zuciya takeso take samu ba ki qaddara dama Hameed ba shine mijin da zaki qarasa rayuwa dashi ba wlh Umaimah inasonki kuma zanyi miki komai donki yarda da hakan babu saki a tsarin aurena dake aurene na mutu ka raba”
*UMMUH HAIRAN CE...* ✍🏻
[2/1, 1:44 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Kuka takeyi sosai tana shigewa jikinsa shima yana qara matseta yanajin ninkin sonta da tausayinta ya yarda so halitta ne duk kyansa da kwarjininsa amma Umaimah kuka takeyi saboda an daura aurenta dashi wasu hawaye masu zaffi suka zubo masa suka diga a dokin wuyanta yace “kiyi hqr Sweet da zan iya halatta miki Hameed dana halatta miki shi saboda nasani shine burinki" saurin dago da kanta tayi tace “wlh ba hakanne yake sani kuka ba tunanin halin da yake ciki shine yafi dagamin hankali D.S aman jini fah yakeyi..."
Rufe mata baki yayi da nasa ya lumshe idonsa a hankali yanajin wani farin ciki na mamayar zuciyarsa yau da Umaimansa zai kwana a hankali ya janye bakinsa daga nata yace “zamu hadu anjima kiyi hqr ki cire komai a ranki ki barwa Allah ikonsa zan tayaki da addu'a Allah ya sassauta miki son mijin daba naki ba kiso mijinki me qaunarki” murmushi yayi mata ya daga Mata hannu yace “mu hadu a matakin qarshe" ya juya ya fice da sauri batasan sanda tayi murmushi ba sanyi Halin Sulaiman yana burgeta a hankali ta daga hanunta tace “Allah ka cusamin son mijina Allah kabani ikon yimasa biyayya Allah kada ka jarabceni da jarabta irin ta gdan Uncle Hameed"
Haka ta yini a kwance tana juyi Saudat Alfah da Sa'ud da Sarah sune suka zama amarorin bikin suna tausayin Umaimah suna tausayawa Sulaiman da irin rawar qafar da yakeyi akan Umaimah dashi aka zage akayi aikin shirya gdan bai iya barin masu decorations din su kadai ba abokansa sai tsiya sukeyi masa wai ba sabon ba wasu suna cewa dashi wai Allah yasa ba auran kisan wuta tayi dashi ba da haka har magrib tayi aunty Jameela Zarah da Hajiya da Hajiya Kaka sune suka sanyata a gaba suna yi mata nasiha akan ta riqe mijinta amana kada ta cutar dashi domin shi da zuciya daya yake sonta kuma ya yarda zai rayu da ita duk da kasancewarsa saurayi sannan yan'uwansa basu nuna mata wani hali na tur ba mahaifiyar mijinta kamar ta goyata tanata godewa Allah daya nuna mata lkcn auran dan nata sama da shekara talatin da uku amma ko zancen budurwa akayi masa sai ya kama fushi da mutane yau gashi shima yayi mata saidai fatan zaman lfy.
Sosai Hajiya tayi mata nasiha me shiga jiki tare da fitowa ta fada mata bazata taba yafe mataba idan tayi qoqarin kashe aurenta saboda Hameed ta sake fada Mata maganganun da mutane sukeyi akan cewa auren kisan wuta tayi amma D.S ya toshe kunnensa yace yaji ya gani.
Haka yan daukar amarya sukazo tana kuka mecin zuciya wai yau ita Umaimah zaa dauka akai gdan wani a sunan mata? Tana tuna haka ta sake rushewa da kuka hakanan uwar mijinta ta ruqota a jikinta tanata bata hqr da sanya mata albarka Hajiya Sa'adatu mahaifiyar Sulaiman cewa tayi dakanta zata daukowa danta amaryarsa aikuwa haka ta sanyata a mota ta kwantar da ita a jikinta tace “kiyi hqr Umaimatu wlh na tayaki murna kin samu miji saidai fatan dorewar zaman lfy bawai yabon kai ba bakuma dan Sulaiman dana bane nasani zakiyi hamdala kiyiwa Allah gdy yayi miki sauyi na alkhairi na jima Ina fadawa Allah yayiwa junior zabi na qwarai kuma na yarda yayi masa”
Da wadannan kalaman motocin sukayi parking sauran mutanen suka firfito suna ta guda gabanta ya sake faduwa Hajiya Sa'adatu ta kama hanunta Aunty Zarah ta kama dayan suka nufi gdan wata waqa me sanyin sauti yana tashi sunan Umaimah ne da Sulaiman yake tashi a cikin waqar haka suka ratsa har cikin parlourn saida Hajiya Sa'adatu tace “kiyi addu'a kafin ki zauna a bakin gadonki cikin aminci" saida tayi addu'ar sannan ta zauna Hajiya Sa'adatu tayi murmushi tace “alhmdllh yau ubana ya angwance Allah na gde maka Allah yasa bani na dauki jikoki na" murmushi Aunty Zarah da Aunty Jameelah sukayi suka amsa da “amin" sannan suka fara zamewa suna guduwa ya rage gdan daga ita sai Sa'ud da Sarah Saudat Alfah mijinta yazo sun tafi tashi sukayi suka fara gyara mata gdan saida suka gama tsaf sannan suka koma haushi da takaici ya cika Sa'ud tace.
“Nifa kukannan ya isheni Umaimah wlh ko lahira aka kaiki yau yakamata ace kin hqr da kukannan mijinki yana sonki kuma kece kika kawoshi kikace kinaso saboda haka kiyi hqr ki karbeshi kiyi masa duk abinda ya dace" Sarah ce ta cafe zancen da cewa “manta da yar banza anjima kadan lbrn zakiji ya canza..." Bugun qofar ne yasasu yin shiru suka juya da sauri bude qofar yayi ya shigo da sallamarsa ya sauke idonsa akan ya sauke ajiyar zuciya yace.
“Kuyi hqr na katseku ko bari na baku guri" saurin amshewa Sarah tayi da cewa “aa Yallabai ai kayi mana kara ma muma tafiya zamuyi gdajenmu kaima ka huta" murmushi yayi yace “ok kuzo ku gaisa da baqi a waje yana mgnr yana matsawa kusa da ita hanunsa yasa ya bude fuskarta yana murmushi yace “masha Allah wannan rana da girma take" kamo hanunta yayi ya miqar da ita yajata ya hadata da jikinsa suka fita ihu mutanen dake parlourn suka dauka yayi dariya ya zaunar da ita sukayi ya zaunar da ita a saman kujera sukayi raharsu sukayi musu sallama suka tafi tare suka tafi dasu Sa'ud ya rakasu ya dawo ya kulle qofar parlourn ya qarasa ya dagota yana sauke ajiyar zuciya ya riqo hanunta suka nufi dakin yana maqale da ita a jikinsa yace “banyi tunanin zuwan wannan ranar kwana kusa ba Sweet wlh yau Ina cikin farin ciki wanda bazan iya misaltashi ba muje muyi alwala muyi sallah mu godewa buwayi gagara misali"
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/1, 7:30 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Tare sukayi alwalar suka fito ya shimfida musu sallaya sukayi sallar gdy ga Allah rakaa biyu yayi musu addu'a sosai sannan ya dauko kayan daya shigo dasu ya baje a flat ya zuba mata lemo a cup ya dage saitaci haka sukaci abincin yana kallonta yana mata murmushin qarfafa gwiwa suna gamawa ya tashi ya debe kayan ya fita dasu ya dawo lkcn ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes nd singlet gabanta ya fadi sosai ya matso kusa da ita ya ruqo weast dinta yanajin sha'awar kasancewa da ita ya dora kansa a wuyanta yana lasar gefen kuncinta yace “ina sha'awar raya daren nan amma kamar kin gaji ko?"
Wata irin faduwar gaba taji ta lumshe idonta yayi ajiyar zuciya yace “bazan takura miki ba kuma bazan miki dole ba amma nasan zaki tausayawa tuzurun da sai yau Allah ya azurtashi da mata" yana fadin haka ya fara zare mata kayan jikinta ya ta rintse idonta Hameed ne kawai yake fado mata a ranta daga ita sai pant da bra ya sanya hanunsa ya kashe switch din dakin ya kunna lamp ya dagata cak ya dorata a gadon idanunta a rintse ya balle bra din ya dora tattasan hanunsa da wani salo me shiga jiki yace “ahhhh!” sake rintse idonta tayi ya rinqa matsa nononta da murza nipples dinta a hankali ya jima yana murzawa kafin yakai bakinsa ya kama ya fara tsotsa yana tura hanunsa cikin gashinta yana lumshe ido tare da busa mata iskar numfashinsa breast dinta cikakku sunyi mugun tafiya da imanin D.S sosai salonsa yake shiga jikin Umaimah a da dabara da wayonsa har ya cusa mata feeling din abun ya fara tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa yana ajiyar zuciya abune sabo a gurin Sulaiman wannan harkar amma zaka rantse da Allah dama yanayi yanda yake sarrafata cikin nutsuwa abin qwanin burgewa buda qafarta yayi a hankali ya rinqa tsotsar zazzaqan ruwan gabanta.
Saida ya tabbatar tajishi sosai a jikinta sannan ya cire wandonsa ya fara qoqarin shigarta ta riqeshi sosai tanajin zafi saboda dadewa da tayi baa shigeta ba ga kuma gyara da Hajiya tayi mata ta tsuke sosai ita dama gata da tsukakken vulvar kukan da takeyi masa ne yasashi dakatawa da abinda yakeyi cikin rawar murya yace “kada kiyimin haka Sweet D.S dinki ne kada ki kashemin qwarin gwiwa ta kisa na fara tunanin ko bankai miki yanda kikeso ba Sweet ki barni yau daya na dandani zaqinki da ni'imarki"
Yana mgnr jikinsa na rawa yana qara sake mata nauyinsa tare da dora bakinsa saman nata yaci gaba da shigarta cike da tausayawa har yasamu ya kutsa ya shiga aikuwa take ya gigice mata yana qwaqularta cikin so da qauna itama duk da zafin da takeji amma tanajin dandanon D.S sosai yana ratsata gefen zuciyarta cike da tunanin dararansu na baya da Hameed abubuwa da dama suna dawo mata.
Ji tayi ya shafa fuskarta ya share mata hawayen idonta da hanunsa cikin sarqewar murya yace mata“ki...kin gaji ko? Ki kiyi hqr kadan zan qara na qyaleki" haka ya rinqa sarrafata yana rarrashinta har ya samu gamsuwa sosai bai dagata ba saida ya tabbatar itama tasamu certisfient sosai sannan ya zare jikinsa daga nata a hankali tace “washhhh D.S....” dakatawa yayi saida yaji ta sauke ajiyar zuciya sannan ya qarasa zare jikinsa ya koma ya kwanta yana ajiyar zuciya tare da jera mata ruwan albarka ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta a hankali.
Hutawa sukayi sosai sannan ya zame jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya hada mata ruwan zafi yaje ya daukota cak yana tsokanarta yana cewa “wayyoh Allah yau D.S yayima babynsa laifi ta gaji ya qara mata gajiya Allah yasa batayi fushi dani ba" dukan qirjinsa tayi tana shassheqar kuka ya tsomata a ruwan yace “ohhh wooo bari nayi miki tsoman dan kaciya an dade baa hadu ba" murguda masa baki tayi yayi dariya sosai yaci gaba matsa breast dinta da haka sukayi wankan suka fito ya dauko rigar bacci cikin kayanta yasa mata shima yasa wata airmless yasa suka kwanta yana shafa bayanta yanayi musu addu'a har bacci ya kwashesu.
Sai asuba ya tashi ya rigata tashi yayo alwala ya dawo ya tasheta itama tayo ya tafi masallaci ita kuma tayi tata sallar bayan ta idar ta koma ta kwanta saboda jikinta ciwo yakeyi sosai ta muttsuku a hanun D.S ba qarya tana kwanciya ya shigo yayi tsalle ya fado gadon ya fada qirjinta yace “babu matsala na qara kadan?" Raurau tayi da ido zatayi kuka yayi saurin rufe mata bakinta yace “sorry na hqr karkimin kuka indai nine banida matsala na hqr amma kar a rinqa yimin rowar gdan dadinnan don Allah kinsan Allah Sweet a baya tunani nakeyi kamar banida lfy saboda banajin feelings na mace amma daga ranar dana fara ganinki naji dick dita tana buqatar tajita a jikinki a ranar nake bawa momy lbrnki shine tace tabani dama na nemi auranki harsai inda qarfina ya qare yau dai gaki kin kwana a dakina har nasha daga qoramarki kin shayar dani dadin daban taba tunanin akwaishi a duniya ba"......
*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[2/2, 9:00 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_GU_*
Haka ya rinqa ratsata da kalamansa kunsan gwanar tamu da tausayi kawai saita qara shigewa jikinsa bisa rashin sani takai hanunta saitin penis dinsa ta miqe sosai gata daidai misali numfashi yaja me qarfi ya sanya hanunsa ya riqe nata a jikin jarumar tasa ya ta matseta sosai baisan sanda yace “wayyohhh Sweet dadi ahhhhh" saurin janye hanunta tayi ya sake ruqowa ya hadashi da penis din tasa sosai yana dannawa a hankali maziyinsa yana cika mata hanu.
Hanunsa daya yasa ya fara murza nononta yanajin ninkin feeling dinta yana shigar mata da saqonsa ya kama boobs dinta yana tsotsarshi da rikitaccen salon na nutsuwa da sanyin yanayinsa jinsa takeyi sosai musamman lkcn daya sanya yatsansa a gabanta yana juyawa yana dan cakawa kadan ruwan gindinta yana qara bulbulowa yanajin ninkin feeling dinta sunfi 30 minutes suna tsotse junansu duk sanda yayi mata wani abu yaji rayi ajiyar zuciya kota qamqameshi saiya saki abinda yakeyi yace “naci gaba Sweet akwai dadi sosai kema kinajin dadi?" Yana mgnr yana tsareta da manyan fararen idanunsa da suka kada sukayi ja saboda fitina.
Koda bata bashi amsa ba yanda take banqaro masa qirjinta take maqaleshi ya tabbatar masa da tana karbar saqonsa haka har yakai ga cire kayan jikinsa ta zubawa faffadan qirjinsa ido farar fatarsa me kama data labarawan Saudi wacce ta hadu da hutu tayi mulmul da ita ga gashi baqi sidik dake kwance a qirjinsa da dukkan jikinsa daya qara mata armashi duk inda kyau yake to shakka babu D.S yakai kyakkyawa amma takasa rarrabe waye yafi wani kyau tsakanin shida bloody dinta.
Tana tunawa da bloody din nata taji zuciyarta ta karye hakanan halin da yake ciki ya rinqa dawo mata ta qanqame D.S sosai shikuma yariga yayi nisa tunaninsa ko tana gudun ya bata wahalar daya bata da darene hakan yasashi janye jikinsa yana ajiyar zuciya yace “a tsarina babu dole Sweet duk yanda nakai ga buqatarki idan bakiso zan hqr saboda nafi buqatar farin cikinki da bawa nafiso idan kin ganni ki rinqajin jikinki yana sha'awar kasancewa dani kamar yanda nakeji aduk sanda na kalleki"
Fara janyewa yayi tayi saurin riqeshi tace “inaso wlh inaso D.S kada ka fasa akwai dadi sosai” wani qawattacen murmushi ya sakar mata yace “kinaso na shiga” daga masa kai tayi da sauri ya kwanta a jikinta yana goga mata manhood dinsa a saitin vulvo dinta yana cewa “jiya na tausaya miki saboda nasan kin gaji kin bani dama yau na kwarfi ruwan kogin soyayya nasha sosai kema na baki fresh milk kisha?"
Daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “naji dadi Sweet kuma na gde miki Allah yayi miki albarka yabarmu tare yabamu zuri'ar da zamuyi alfahari da ita Allah yabawa dan'uwanki lfy..." Yana mata addu'ar yana budata yana shigarta cikin salonsa na tausayi ya ratsata suka saki wani nishin dadi a tare ya fara kaiwa da komowa a hankali har sai ya tabbatar zazzaqar burasa ta ratsata sosai sannan yafara aika tata da qarfinsa gurin yanaba da wani sauti cakal² D.S na fuzgo numfashi daqyar yana saukewa yanajin dadin dabai taba jiba a duniya itama mugun dadi takeji tana yi masa kukan kirsa da ita kanta batasan ta iyaba shikam sai sannu yake zuba mata yana qara tura burarsa cikin gabanta yana qwaqularta sosai yana jiyar da ita dadi shima yana kwasar dadi sosai wasa-wasa saida sukayi awa daya da rabi yana caccakarta yana ihu me qarfi yana cewa “dadi wlh dadi Umaimah dama ashe haka sex yake da dadi wayyohhhh na tausayawa wanda yayi gangancin rabuwa dake Umaimah dadinki daban baiwarki daban”
Itama dadi takeyi sosai tana qara banqaro masa gindinta yana cafkar nononta yana danna burarsa yana kwasar dadi sosai yana hawaye yana ihu yana fadin “alhmdllh ya rabbil izzati” sakin qafarta yayi ya koma ya kwanta ya dagota ya dorata samansa tayi saurin kama mood dinsa ta tura gabanta ta fara sukuwa akansa yana ihu yana kiran “wayyohhh Alh wayyoh Hajiya dadi wayyoh Sweet na cuci kaina da banyi aure nasan dadinnan ba....” qanqameshi tayi shima ya qanqameta kamar zasu raba juna su shiga suka saki ruwansu lkc guda jikinsu yana wata irin rawa yace “Wow Allah yayima Hameed albarka ya bashi lfy daya sakarmin matata na aura dadi cikin dadi sweet keta dabance” itadai batayi mishi mgn ba saboda har yanzu dadin ratsats yakeyi sosai ta samu gamsuwar da bata taba samu ba a gurin D.S dinta cikin sanyin muryar gamsuwa da abinda ke tare dakai tace.
“Kana da dadi mijina Allah ya barni tare dakai" dora bakinsa yayi saman nata ya kashe mata ido ya zare yace “kin fini dadi sweet naki dadin ne ya tashi nawa" murmushi tayi shima yayi mata murmushin daya bayyana kyawawan teeth dinsa yayi kissing tonger dinta ta zame jikinta a hankali suka miqe ya sabeta kamar jaririya suka shiga sukayi wanka a bandakin ma ansha soyayya sannan suka fito ya matso kusa da ita yace “rufe idonki" rufewa tayi tana murmushi ya bude wadroop dinsu ya dauko wani dan qaramin kit ya sanya mata a hanunta yace “bude" ta bude a hankali ta zuba idonta akan sarqar gold din dake cikin kit din ta zaro idonta waje tana kallonsa yayi murmushi yace “yaba kyauta tukuici tun shekaran jiya nake tunanin kyautar da zanyi miki a darenmu na farko sai jiya na