Showing 15001 words to 18000 words out of 131968 words

Chapter 6 - GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL BY UMMUH HAIRAN

10 Jul 2024

22460

ranar ta musamman ce na kusanci amaryata batare da tayimin raki ba ki duba zakiga saqo ta account dinki bye” yana fadin haka ya juya ya fice da sauri lkcn tara harta gota ya shiga motarsa yaja ya fice a guje zuciyarsa ciki da nishadi cinsa yake ango da gaske yana tuqin yana murmushi yasa hanunsa daya ya shafa mararsa da yake jinta sakayau.



Yana fita ta dauki kudin zuciyarta tanayi mata wani zugi Allah ya sani wannan karon taji dadin kasancewa dashi amma me kenan zina fah sukeyi meye matsayinsu idan suka mutu a haka? Hawayene suka zubo mata ta fara qirga kudin 30k ne a tsorace ta qara duba kudin tace “nashi na to me zanyi dasu?" Miqewa tayi tanajin yanda bayanta yake ciwo saboda gohon da yasata tayi masa ya rinqa zura mata abarsa tana tunanin shine yasata ciwon bayan, bedsat drower ta janyo babu komai a ciki sai agogonsa da charger laptop dinsa ta saka masa kudin a ciki ta gyara masa dakin tunda dama aikinta ne tunkafin takai haka itace ke gyara masa daki ta nunke kayan daya cire yanzun saboda squeezing din da sukayi ta saka wadroop boxes din daya goge sperm dashi ta dauka tasa a Warshing machine ta matse ta shanya ta kalli qofar daya balla washi garin ranar da yayi Disverging dinta har yanzun bai Kira an gyara ba tayi ajiyar zuciya ta kunna masa turaren wuta bayan ta wanke toilet din ta fesa freshner ta kulle masa ta fice ta koma dakin yaran ta gyara sannan ta kwashe kayan da suka bata ta wanke ta shige dakinta ta kwanta tare da daukan wayarta saqon GTbank ta gani ta bude transfer ce ta naira dubu dari biyu da hamsin zaro ido tayi tare da duba sunan da account din da akayi mata transfer dashi, _Hameed Adam Hameed_ ta gani gabanta ya fadi sosai tace “na shiga ukuna me zanyi da wannan mahaukatan kudin? Wato yana nufin siyani zaiyi da kudi kenan?" Da sauri ta bawa kanta amsa da “aa" ta dauki wayarta ta lalubo number sa ta danna bugu daya ya daga yace “hello babyn Uncle ya akayi?" Cikin kuka tace “me kake nufi dani ne Uncle kana tunanin kanada kudin da zaka siyi abinda kayimin asara dasu kenan kana tunanin mutuncina na siyarwa ne me kake tunanin zanyi da 2800k daka bani banaso Uncle banaso mutuncina yafimin million dollars ma bare wadannan yan canjin naka" tanajinsa yana mata mgn ta katse wayar tayi jifa da ita akan katifar ta sake rushewa da kuka so take tabarwa Uncle Hameed gdansa amma ya kulle mata duk wata qofa ya hanata zuwa konan dacan tun kafin wannan lkcn indai bashi zaikaita ba ko drivernsa gashi yanzu ya hana getman din barinta ta fita daga gdan pillow taja ta rungume a jikinta da haka har bacci ya dauketa.


Tun daga wannan ranar ta hana duk wata alaqa tsakaninsu duk yanda zaiyi ya shawo kanta ya kasa nasara daya yayi na sace mukullan dakunan biyu na dakinta dana dakin yaran duk sanda yake buqatarta zai nemeta kota qarfine ya biya buqatarsa da ita yan kwanakin ya daina kwana a dakinsa kullum yana maqale da ita tun tana qin yarda dashi harta fara sabawa dashi itama ko kwanciya tayi idan baya kusa da ita batajin dadi cikin kwanaki goma sha biyar din abubuwa da dama sun faru.



Yau ma yana kwance a gadon dakin na Umaimah saboda hatta kayan dakin ya canza mata ya zuba mata sabbi dal masu tsadar gaske harda fariya yayi a siyan kayan kusan million daya da rabi haka ya siyesu janyota ya farayi jikinta tana janyewa yayi dariya yace “kefa nace kibani da rana kikace sai dare ko kin manta ne?” tsuke fuska tayi zatayi mgn wayarta tayi Ring ta kai hanu zata dauka ya riqe hanun tare da daukan wayar ya duba dariya yayi tare da dannawa ya kara a kunnensa yace “hello Auntynta" gaban Sadiya ne yayi mugun faduwa “11:30pm me wayar Baby take a hanunsa?" Cikin tsananin mamaki tace “Uncle kaine?” yayi dariya tare da kallon Umaimah da tayi tsuru² jikinta yana karkarwa ya kuma kwashewa da dariya yace “eh nine game wayar"






*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*



*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_



*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)


*SHORT AND TRUE LIFE STORY*



*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*



Wattpad👉🏻 realfauzah



www.fauzahtasiu41@gmail.com


Duk abinda mutum yaga dama ya fada babu abinda zai hanani ida rubuta buk dina banyi miki dole ki karanta ba saboda ke bazan fasa ba da kika gano rashin tarbiyya ki wucce mana ko kibar karantawa tunda ba bindaga akasa miki akace dole saikin karantaba kuma rashin tarbiyyar da kuke mgn bani kadai bace mara tarbiyyar harda ke da kika karanta kikayi sharing kuma kike zagina ko a jikina idanma zunubin na dauka gakinan kina ragemin nauyinsa don Allah kita zagina a dadina 💃🏻💃🏻 💃🏻


*PAGE SEVEN*



Kara mata wayar yayi a kunnenta tayi shiru batace komai ba Sadiyan ce tace “waiko bazata karba bane?" Cikin rawar murya tace “na..na karba Aunty” “ubanme wayarki take a hanun Hameed yanzu meye ya hanaki kwanciya har yanzu me kikeyi a parlour daya hanaki kwanciya???” ta watso mata tambayoyin a lkc guda cikin rawar murya tace “Aunty jiran tarkon qauna nakeyi sh..shiyasa banyi bacci ba” ajiyar zuciya tayi tace “har na samu nutsuwa amma shi Uncle din naki me yakeyi dabe kwanta ba” kallonsa tayi idanunta na zubar da qwallah so take ya bata dabarar tseratar da kanta amma sai taga yama lumshe idonsa ya janyota jikinsa yana qoqarin kwantar da ita “kinyi min shiru Baby banason iskancin nan naki fah ana miki mgn kiyiwa mutum shiru kama wani saanki" cikin in...ina tace “aiki yakeyi a laptop dinsa shine bai kwanta ba” “ok to gobe zan dawo insha Allah kiyimin tuwan semovita miyar danyan kubewa sannan kiyimin kunun cous-cous wajen biyar zan shigo da fatan dai su Nihal suna lfy?"


Amsawa tayi da “lfy suke” kawai ta kashe wayar saboda yawon daya farayi da hannunsa a jikinta ta riqe hanunsa da yake shirin zurawa a rigarta ya bude idonsa ya zubasu a kanta itama shi take kallo cikin shassheqar kuka tace “gobe Aunty zata dawo Uncle inajin kunyar hada ido da ita wlh kuma inajin tsoron kada ta gane wani abu shiyasa nace kada ka canzamin kayan dakina ka barni da wadanda tasani ka dage saida ka canza yanzun me zance mata idan ta tambayeni” harshensa ya zura cikin kunnenta yana lasa yana lumshe ido saida yaji jikinta ya saki sannan ya cire harshensa yace “babu ruwana ni kisan yanda zakiyi ki fitar da kanki nidai ko tananan ko batanan bazan fasa abinda nayi niyya ba” yana fadin hakan ya hada bakinsu saboda bayason qorafinta duk yanda yaso daya samo kanta ranar ya kasa sai hakanan yayi bidirinsa shi kadai ya koma ya kwanta cike da takaicin yanda duk ta canza masa kawai don Sadiya tace zata dawo gobe.



Washigarin ranar da safe driver yaba mota yakai yaran makaranta shi kuma ya zauna a gdan saboda ciwon kan da Umamah ta tashi dashi hanata aikin yayi yayi mata komai ranar baije aiki ba da rana ma data danji sauqi ta zage sukayi aikin tare bayan sun gama wajen uku ya sabeta a wuyansa ya nufi dakinta ya direta a gadon yace “abani na yaushe gamo don nasan in auntynki ta dawo gdannan komai ma daina yimin zaayi yanzun ma don babu yanda zaayi danine” turo baki tayi tana mita ya dora bakinsa yana lasar bakin nata tare da zamar da ita a gadon yana jagwalgwalata tare da kunnata sosai da idan ya kama boobs dinta yana tsotsa zafi takeji amma yanzun wani irin dadi takeji me wuyar mantawa tana matuqar jin dadin sexy erection sound dinsa saboda yana qara mata jin tanason kasancewa dashi sosai, duk sanda ta tuna zina sukeyi ita da Uncle dinta sai taji zuciyarta tanayi mata zafi tanason ya barta ta tafi gurin Hajiyan Umah amma ya hanata fir.


Yanda take karbar saqonsa na yau yafi na kullum batasan sanda itama ta fara mayar masa da martani ba tanajin wata muguwar sha'awar Uncle din nata idanunsa cikin nata ya fito da joystick dinsa ya dora mata hanunta akai cikin wata irin sexy voice yace “sh...shamin Baby kina sona yanzun ko?" Bata iya bashi amsa ba ta kama tana shanyeta tare da tsotseta yana danna mata kanta tare da sakin wani irin ihun dadi yana kiran sunanta yana fadin “qara baby dadi.. way...yohhh! ahhhhh!! hommmmm!!!”dadin da yakeji bazai taba faduwa a baki ba saida yaji yana qoqarin yin release sannan ya cire daga bakinta ya rinqa karkadata a waje har saida tayi tsartuwa ruwan sperm dinsa ya bata mata jiki ba qaramin dadi taji ba da taga yayi release a waje amma maimakon taga yayi laushi sai taga ya nufota yana wani irin kukan dadi ya janyo qafafunta qasa yayi kneeldown ya budata sosai ya fara shigarta a hankali har iya abinda zai iya shigar ya shiga saboda tsayin jarumarsa yayima majalisin Umaimah yawa idan yaso mugunta sai yake tura mata sosai nandanan zata fara kakarin amai tasa masa kuka tace “wayyohhhh Uncle zaka farkani ka bari bazai shiga duka ba" to yau din ma haka ya rinqa yi mata nandanan yaga duk ta gigice masa tana kuka shi baimasan tanayi ba aikinsa kawai yakeyi yana tandar baki idonsa tar a kanta amma tunaninsa baya kanta karba kaya kawai yake yana bata kaya, juyata yayi ya sanya hanunta saman gadon tayi masa goho yaci gaba ga bugunta yana ihun dadi yana murza boobs dinta da haka har yayi release na biyu ya jima sannan ya zare jarumarsa a jikinta ya turata saman gadon tare da dukan bombom dinta yace “raguwa kawai kwanta ki huta kafin anjima a dora daga inda aka tsaya”



Gyara kwanciyarta tayi tana kallonsa har yanzu penins dinsa bata kwanta ba lumshe idonta tayi tace “wannan wanne irin mutum ne da baya gajiya da sex ne” bata dame bata amsa saboda haka ta miqe tabishi ta rungumeshi ta baya tana dariya tace “Allah bazan yarda kayimin wayo ba kai zakayimin wankan tunda Kaine ka batamin nawa” murmushi yayi ya janyota gabansa yace “bakida matsala amaryata muje na wankeki tass” daga hakan ya dagata suka shiga bathroom din ya direta a qasa ya hada musu ruwan wanka anan dinma sun bata lkc suna tsotse junansu kafin suyi wankan suka fito suka shirya ya janyota jikinsa yace “ina sha'awar naga kin qara qiba amaryata muje ki zabamin kayan da zansa" noqe kafada tayi tace “aa nidai babu ruwana bazani ba Aunty tazo ta ritsani a dakinka Uncle ka fita don Allah kaga biyar saura minti biyar fah” juyawa yayi ya fice ya shiga dakinsa yasa kayansa daidai lkcn driver ya dawo ya kawo yaran daga makaranta suka shiga dakinta ta dagasu tanayi musu oyoyo.


Cire musu uniform dinsu tayi ta shiga bathroom tayi musu wanka ta zauna tayi musu kwalliya sannan tajasu suka fito parlourn yana zaune saman kujera yayi kyau cikin qananan kayan ta kalleshi suka hada ido yayi mata wani qawataccen murmushi kawar dakanta tayi saboda Allah ya sani batason mu'amalarsu a haka tafiso su koma kamar yanda suke da amma ta lura bashida wannan tunanin, dinning suka nufa ta zubama yaran alkubus din da tayi da miyar ganda tana basu a baki suna zuba mata shirmensu kallonsu kawai yakeyi suna burgeshi sosai daidai lkcn sukaji ana taba bell din gdan Uncle Hameed ne ya miqe ya nufi qofar yana budewa ta fado jikinsa tana dariya tace.


“Kayy am very happy dana samu iyalina lfy" kissing din kuncinsa biyu tayi tana dariya ya sanya hanunsa biyu ya rungumeta tare da dora bakinsa a saman bata ya tsotsi lips dinta ya janye tare da cewa “Am very happy welcome back my first wife” kallonsa tayi da sauri a kunyace kuma a mamakance saboda tunda take dashi bai taba yin kissing dinta a gaban yaranba inda tayi masa mgn sai yace saboda Umaimah ta girma yin hakan a gabanta zaisa taji wani abu a zuciyarta ga kuma wani sabon salo wai first wife to Ina second din take? Kafin ta samu amsa taji yaran sun rungume ta suna “ga Mom ga Mom" murmushi tayi tare da zuba idanunta akan Umaimah dake zaune saman stoll din dinning din gaban Sadiya ne yayi wata muguwar faduwa da tunda take bata tabajin irinsa ba game da Umaiman saboda tasani tsayin shekarun da suke tare idan ta dawo daga unguwa harda ita zaazo a rungumeta anata murnar dawowarta amma yau taga kamar ma batayi murna da dawowarta ba.



Kallon Hameed tayi tace “meye yake faruwa ne Uncle kamar nayiwa Baby laifi fah” murmushi yayi yace “ah haba laifin me zakiyi mata kinsan halinta qila yau miskilancin ne ya motsa nima na kasa gane kanta tun jiya in kikaji dariyarta to da yarannan ne" ya fada yana matsawa gaban Umaiman ya sanya hanunsa ya dogo kanta yace “bakiga auntynki ta dawo bane Baby ko wani abu mukayi mikine mubaki hqr?" Sadiya ce ta matso gaban Umaiman ta kama hanunta ta riqe tare da tsugunawa tace “ina neman afuwar Babyn Uncle fushi be kamaci wannan kyakkyawar fuskar ba” kukane ya qwace mata ta fada jikin Sadiyan suka rungume juna tace “kin tafi kin barmu kin manta damu bakisan halin da muke cikiba har sati biyu Aunty nidai gsky na gaji Allah gdan Hajiyata zan koma nabar muku gdanku” dariya sukayi dukkansu yayi saurin cafe mgnr da cewa “ai dama na san bai wucce hakan ba kullum fah mitarta kenan ita ta matsu aunty ta dawo Damaturu takeson tafiya gdan Aunty Jameelah" murmushi Sadiya tayi tana qarabin Babyn da kallo tayi wani lukui-lukui da ita ta murje tayi kyau ga wani haske data qara me bin jiki tayi ajiyar zuciya tace “qyaleta da iya shegenta mana ke ai dadi ma kikaji da bananan jibi yanda kikayi wani shar dake kamar wacce akewa barin madara” gabansa ne yayi mugun faduwa qwarai yasan me Sadiya take nufi idan tace barin madara tana nufin ruwan sperm “to kodai ta fahimci wani abune?" Ya tambayi kansa tare da cewa “to kika sani Abu a duhu" dariya tayi tace “ah haba dai ban aurar da itaba waye zakiyimin wannan taasar” dariya yayi sosai don ya gane bata fahimci komai ba yace “gsky dai ai ta hqr ko babynmu?” murmushi tayi da baikai zuci ba tana mamakin rashin kunya da wayo irin na Uncle din nata kamar bashi ya gama qwaqwule ta yanzun ba amma diba yanda yake wani basarwa.


Miqewa Aunty Sadiya tayi tace “bari naje nayi wanka nazo naci abinci nayi missing sweet text din girkinki baby sosai” murmushin gefen baki yayi yace “ko inzo in tayaki” da sauri ta kalleshi tana mamakin salon daya tsiro tace “aa ban nemeka ba shugaban jarababbu daga dawowata ko hutawa banyi ba” dariya yayi yace “na gde da wannan matsayi me girma nima bana buqata riqe kayanki” “eh naji dai zakazo har inda nake” tana fadin haka ta shige dakin harda murda key Wai kada ma ya biyota ajiyar zuciya yayi ya kama hanun Umaimah data miqe zata shiga kitchen suka nufi kitchen din tare ya hadata da bango tare da kissing din kumatunta da sweet pink lips dinta yace “wlh idan baki saki ranki ba zata gane wani abu kuma kinsan nidai babu ruwana kece a ciki na baki damar qwatarma kanki yanci da kanki kema ki zama yantacciyar mace kamar kowacce mace a gdan mijinta kuma daga yanzun zan fara raba muku kwana ko kizo dakina ko karkizo idan Ina buqatarki zan nemeki kuma sainayi”


Yana fadin haka ya sanya harshensa cikin bakinta ya fara tsotsa tare da shafo qirjinta qwacewa tayi ya riqe hanunta yana sauke ajiyar zuciya yace zanyi missing wannan lallausar fatar da komai na kwana biyu ki kulamin da kanki sosai” yana fadin haka ya juya ya fice ya shiga dakinsa bayan kamar minti talatin yaji ana buga qofar tasa yabada izinin shigowa ta bude ta shigo Sadiya ce tayi wankanta cikin jallabiya baqa tayi kyau sosai abinka da farar fata kuma baby laifi kyan ma akwaishi idonta ta sauke a kansa tare da kallon qofar bathroom dinsa tace “ya salam Uncle ya akayi door dinnan ta balle?” kallon qofar yayi yana creating abinda zai fada mata yace “shekaran jiya ne da safe Umaimah na wanke bathroom din ta kulle kanta a ciki kuma muka rasa inda key din yake kinsan halin yayanki da qiriniya shine na balle qofar kuma na shafa'a ban Kira an gyaraba miqomin wayar nan ma na kira me gyaran yazo da wata kawai yasaka”



Ta miqa masa wayar tana cewa “Allah sarki Baby sarkin aiki ai naga gdan tsaf dashi kaima har wata qiba kayi” dariya yayi sosai yace “to ba dole nayi qiba ba babu damuwarki a kaina kin tafi da kayarki” batayi mgn ba taja hanunsa tace “tashi muje muci abinci yunwa nakeji” miqewa yayi suka jera suka fito tun daga nesa Umaimah ta zuba musu ido tana kallonsu tanajin wani tuquqi na taso mata daga cikin zuciyarta kawar dakai tayi saboda kukan da yake neman qwace mata tayi saurin hadiyewa ta dago tana murmushi tace “masha Allah nice family” murmushi yayi sosai tare da daga mata gira yace “to you Baby” sosai Sadiya tayi dariya tace “kukam bakwa rabo da abinda dariya banda abinka Uncle Baby kam ai gdan wani zata mune dai family ita a wani gdan zata zama family din" murmushi yayi a ransa yace “sakarya kawai tun yashe ma tazama" amma a fili sai yace “sorry madam na manta ne”


Bayan sunyi dinner yaran suka tashi suka shige dakinsu itama ta miqe ta shiga nata dakin ta fada saman gadonta da tunani fal zuciyarta juyi kawai ta rinqayi a gadon ita kadai duk jinta take babu dadi ta fara sabawa da dumin jikin yayan nata da salonsa me rikita mata lissafi bata iya runtsawa ba sai wajan daya na dare, shima a bangarensa yayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login